Showing 30001 words to 33000 words out of 52100 words
shima,yana sambatu
"Wlhy Hafsat ina masifar sanki,mutuwa zanyi idan ban rayu dakeba amma ya zanyi da wannan bak'in cikin da kika sakani? Allah ya isa wlhy bazan tab'a yafe miki ba" da gudu tabar sashinsa tana rusa uban kuka....
*Bayan sati uku*
Hafsat har wannan lokacin bata samu lapiya ba,ciwon kai yaqi ci yaqi cinyewa,gashi batashan koda paracetamol ne,ta d'auki damuwa me tsanani ta saka a ranta,a d'akinta yashigo ya sameta tana aikin kukan data saba,kusan kwana ki biyu bata ganinshi,zama yayi kusa da ita yace "Hafsat ki sassauta wa rayuwar ki wannan kukan dakikeyi dazaki sanar dani waye uban d'annan data fiye miki" cikin d'acin rai ta d'ago ta kalleshi tace "shed'an shine uban d'annan ni banida bakin dazan iya kare kaina dashi awurinka amma ina rokonka dan Allah karka ce zakayi ta shan giya yanda naga kanayi wlhy zaka illata Lapiyar ka ne yaa Abdul,nfa daka gannin nan wlhy mutuwa zanyi,babu wanda ze yadda dani to meye amfanin rayuwata a yanzu?" K'ura mata ido yayi na y'an dak'ik'u kan ya tashi yabar wurin gaba daya..... A buge yashigo cikin gidan yana tafe yana maye,tareshi tayi tace dashi
"Yaa Abdul wai dan Allah bazaka dena shan giyar nan haka nan ba? Haramun ne fa,kuma sarai ka sani wlhy" wanketa yayi da wani kyakyawan mari sannan ya Hau jibgarta baji Ba gani,tun tana iya motsi harta kasa,shurinta yakeyi tamkar ba gobe,dukya fasa mata baki da hanci se jini sukeyi sanda ya gaji sannan ya qyaleta ya wuce d'akinshi.... Dakyar ta rarrafa d'akinta takira momy,tana dagawa tace da ita
"Momy dan Allah Kizo ki taimakeni yaa Abdul ze kashe ni?" Cikin rudu momy tace "ze kashe ki kamarya Elham?" Tana k'ok'arin yin magana kawai taji bata iya numfashi Athma d'inta ya taso mata gadan gadan,anan ta zube a sume.....
Mom Nu'aiym
[1/8, 10:32 PM] Sha'awa: *🌞HAFSAT ELHAM🌞*
Billy Galadanchi
Haske writer's Asso💡
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukar wa ga k'awata Hafsat Abubakar qaya (Elham).
              19
Dashi suka fara cin ka fito daga bed room d'inshi cikin halin maye,cikeda rud'u tace dashi "kai Babana Lapiyar ka kuwa? Meka wa yar mutane kuma meye haka kamar wanda yasha giya" dariya yayi irinta wanda yasha ya bugu yace "Momy ke bakya ganine Yarinyar nan tunda na aureta ban taba kwanciyar aure da itaba,yama za'ayi tace wai tana da ciki uban waye ma uban d'an?" Momy bata gare inda ya dosa ba,ta d'aura maganga nunshi a mizanin wanda yake cikin maye,tasan yanashan giya amma sam batayi tsamanin har yanzu be dena ba,wuceshi tai zuwa d'akin Elham acan ta tadda ta bata numfashi,aikam kinki mota tayi zuwa mota,ado driver yaja suka tai bata k'ara komawa takan Abdul ba abin duniya ya isheta yaronta ya daura aure da giya kuma kana kallon Elham kasan cewar dukan tsiya tasha abinma da kunya taje tana fada, A asibitin data kaita farko yauma can suka nufa,da sauri suka k'arbeta daura mata oxygen sukayi sanda ta farfado sannan suka bata test kala kala,ganin yanda duk tayi rama,bin cikensu ya nuna masu cewar typhoid ce tayi mata mummunan kamu,kuma itace take sakata wannan ciwon kan me tsanani,magunguna suka rubuta,suna zuwa zasu bata momy ta dakatar da doctor d'in tace
"Dr magungunan nan basu mata k'arfi ba kuwa naga cikin nata beje ko ina ba k'arami ne" da mamaki doctor d'in ya kalleta yace "Ai dukkanin test sanda mukayi da muka dauki sample na blood nata,batada ciki fa" wani kallo da bazaka fassara wane iri bane momy tawa doctor din "wane irin zance ne wanan doctor sid? Baku bane last week bin ci kenku ya nuna tana da cikin sati uku?" Mik'ewa tsayi yayi ya duba file d'inta,abinda ya fad'o masa arai shine case dasuka gama solving jiya jiyannan akan wata Hafsat Elham Hashim, dafe kanshi yayi yamayar da dubanshi zuwaga khabbab yace "Dr khabbab I think she's the one,zo kaga sunan Hafsat Elham Hashim" matsowa Dr yayi yace "off course she's the one" mayarda dubanshi yayi zuwaga momy yace
"Yaune muke shirin bin bayanku ta hanyar address dinku kasancewar tun jiya muke kiran wayar mijinta bama samu,wlhy wrong result aka baku,an samu kuskuren sunane yazo iri d'aya sak dana wata ita tana fama da matsalar ciki yayinda wannan ke fama da typhoid a matakinta na karshe a cutar da mutum,kunsan nan asibitin private ne lab d'inmu d'ayane dan Allah Kuyi mana afuwa,ita kanta waccen wlhy zuwa akayi da ita ta samu miscarriage seda mukayi bincike muka gano cewar magungunan typhoid ne suka mata nauyi,dan Allah kumana afuwa,ita d'inma se jiya tazo,kuma muna ganewa mu kaita neman layin mijin wannan amma be jeba" kuka Hafsat ta saka jin wannan maganar wanda shi ya hana momy zazzagawa drs d'in masifa iya son ranta,ta juyo ta rungume Hafsat tace "kiyi hakuri Hafsat inshaa Allah zaki samu wani me albarka" momy batasan Hafsat kukan dad'i takeyiba Allah ya wanketa,amma bata ce da ita komaiba,anan asibitin ta kwana yayinda momy ta koma gida ta Turo kanwar Hafsat d'in domin ta zauna da ita a asibitin.....da safe da kanta tayi kiran Abdul yaje ya sameta gida,cikeda nutsuwa ta kalleshi sannan ta kurb'i fresh milk dake hannunta tace
"Babana na sani yaqi da rayuwa abune me matukar wahala amma shin kanada tabbacin wannan abin daka d'aukar wa kanka shine mafita? Baka ganin cewar idan kana sab'awa ubangijin ka har haka baze karb'i adu'ar kaba,kaida nake kallon Kaine zaka kawo sauyi a wannan masarautar shine zaka b'ige da aikata wannan mummunan barnar to Babana bazan maka fad'aba Nasiha ce nake maka akan kaji tsoron Allah abu na gaba kuma shine ina so ka d'auki k'addara,matarka daka narkewa k'oshi tana asibiti a kwance batada lapia typhoid ne ya matukar ci zarafin ta,wannan cikin damukewa murna da d'auki Ashe batada ciki,mistk din result din sukayi,suka bamu na wata Hafsat daban banita kasance war sure name nasu da sunan yazo iri d'aya,ita kuwa waccen suka bata na Hafsat wanda magungunan sukayi sanadiyar barar ma waccen baiwar Allah da ciki,anbata magungunan typhoid alhalin ciki ne da ita,kuma sse jiya suka sani,suce sunyita neman wayarka basu samu ba sunso sanar maka tun jiya" da sauri ya d'ago ya kalleta,lokaci d'aya k'irjinshi ya bala'in dokawa idonshi suka sauya launi zuwa ja sosai,ita uwa jin yayi shiru ta qara da cewar
."Abu na karshe da zan fad'a maka shine ko bayan Hafsat idan ka k'ara auren wata mata nan gaba ban yafe maka ba idan har ka daketa,karka kuma dukan mace wannan haline na la'antattun maza be kama cekaba wlhy ko kad'an se'a kiyaye,maza katashi kaje ka dubata ga abincin su can na break fast ka wuce musu dashi " kasa magana yayi sam, a haka ya mik'e jiki ba k'wari yabar gidan koda ya Shiga mota zama yayi ya dinga tariyo zan tuttukan momy se kurun ya fashe da kuka sanda yayi me isarsa sannan ya zaro wayarsa yakira zayyan, fayyace masa komai yayi ya qara da cewar "Zayyan ya zanyi? Wlhy masifar kunyar Elham nakeji na rasa meke damun kaina,mesa Banyi tunanin kaita wani asibitin ba,mesa kuma ban yadda da itaba sanda take ta mun ranstuwa? Yanzu yaya zanyi ina zan tsoma rayuwata? Da wane ido zan kalleta?" Nisawa zayyan yayi
"Lallai wanna al'amarin akwai rud'u a cikinsa watak'il dabaka biyewa wannan bak'ar zuciyar takaba da tun a wancan lokacin kun cimma mafita,ni banida abinda zance maka yanzu,kawai dai ka bata hakuri Allah hasa Zata hakuran dts all" godiya yayiwa Zayyan ya kama hanyar asibitin,gwiwa a sab'ule ya Shiga d'akin da sallamar sa,sister d'in ta gaidashi ya ansata yaje ya zauna yace da Elham
"Sannu Elham ya jikinki?" D'auke kanta tayi daga dubanshi gaba d'aya ta mayarda dubanta zuwaga d'ayan b'arin daban,lokaci d'aya hawaye masu d'imi suka gangaro daga idonta,Kallonta Asiya yayi yace "Asiya ko Zakije gida ne kiyi wanka ki dawo sena zauna da ita" bata masa musuba ta mik'e yace "ungo ki Hau adaidaita kinji" dubu d'aya ya bata ta k'arba ta wuce......tashi yayi yaje ya zauna a saman gadon da take ya riqo hannayenta duka biyu da sauri ta warce abinta har wani azaba taji a d'ayan hannunta me cannula, muryarshi na rawa yace
"I knw I have wronged u Elham,but could u plss find a place in ur heart to forgive me? Wlhy wannan kuskure aka samu nasani ban kyauta ba daban zurfafa bincike ba amma kema kin sani akwai rud'u dan Allah kiyi hakuri my life partner" yanda ta rufe idonta harya k'araci maganarsa bata bud'esu ba,yafi awa d'aya yana bafa hakuri amma fir yaqi ce masa koda ci kanka,abinci ma yayi juyin duniyarnan taci amma taqi dukya bi ya rud'e matuk'a kuka kurun ya saka mata,har aka kira azahar shi da itane kurun a d'akin,momy ce dasu feenah sukayi sallama sukazo kallon shi momy tayi
"Babana badai kana nufin cewar sabida kawai angano Ba Hafsat bace da cikin shine ka sakata agaba kana dirzar kuka,wannan wane irin haline wai? Su wayancen da k'addarar rashin yaronsu ta afka musu sabida rashin bada result daidai suce me? Sekai da bawai cikin bane ya zube dama babu shi? Dudu yaushe akayi aurenku ? Kasan tsarin Allah akanku? Danla ni matsa ka bani wuri ka wani zo haye gadon tamkar zaka maidata ciki" bece komai ba yatashi ya zauna akan k'aramar sallayar dake d'akin,se yamma su momy suka tafi.....
Sanda Hafsat tayi kwana biyar sannan akayi discharging nata,har aka sallameta bata kulashi,kullum Awurinta yake wuni amma harya k'araci surutunshi da ban hakuri bata cewa dashi ci kanka,koda aka sallameta yace zasu wuce gida kuka ta saka ita lallai momy zatabi seta k'ara jin sauqi,hakan kuwa akayi momy ta wuce da ita gidan su.......
A d'akin momy bayan yan dubiya sun watse dare yayi momy ta kalli Hafsat tace "Mamana don Allah sanar dani menene ya had'aki da Babana harta kai ga duka,dukda na ganshi acikin halina maye sanda naje gidan" Murmushi ta kakalo sannan tace "Ba komai momy".
" kinga Hafsat tun kina k'ara marki nake tare dake I knw very wen ur telling the Truth,Karki mun k'arya sanar dani gaskiyar komai" se kawai ta saka kuka,kyar momy ta lallasheta tayi shiru,sannan tace
"Dama fa momy ni tunda mukayi aure da Yaa Yarima ba abinda ya tab'a Shiga tsakanina dashi na auratayya shine kawai akace inada ciki.....daga nan kuma kuka ya k'wace mata,dak'yar ya tsagaita ta kwashe komai ta gayawa momy, nisawa momy tace " wannan abu kam sam beyi dad'i ba kuma Yarima ya tafka kuskure sabida komai yanada buqatar bincike,yayinda ke kuwa kikayi zurfin ciki,ai kamata yayi tun a asibiti kiyi magana semu k'arayin test kinga kin wanke wa kowa zargi amma ta yaya zamu gane gaskiyar lamarin bayan kinyi shiru? Kinga mijin kima zaton zeyi kin aikata ba saidai ba,amma shd'inma ya rafka kuskure sabida a yanda kike d'innan ni kaina zan iya shedarki,kiyi hakuri ki dena kuka kuma ki koma gidan mijinki ki yarda haka Allah ya tsaro miki taki rayuwar,kuma karkiji kunyar duk wani abu dazan gaya miki yanzu danake taqama dasu ake cewa na asirce mijina na hanashi aure.....sosai momy ta zayyane mata komai na yanda Zata kula da mijinta se sussune kanta takeyi.
washe ta kira Abdul ta zazzaga masa wandon masifa sannan daga bisani ta had'asu duka tamusu Nasiha sannan ta hanesu gayawa wani wannan zancen kana sukaje suka gaisa da mahaifiyar Elham Abdul yamusu shatara na arziqi sannan wuce gida....
Love wan tintin...
Ranar gaba d'aya Abdul kasa nutsuwa yayi shi harga Allah so yake ya angwance da matarsa,sallah ya saka sukayi sannan sukayi shirin kwanciya,Elham duk wani d'ari d'ari takeyi da Abdul,kallonta yayi ta wani takure a hijab yace
"Yan matan moris yau baza'a mun kwalli yar bacci bane?" Tafukan hannayen ta saka ta rufe fuskarta sannan a shagwab'e tace "yaa Abdul nifa sam banajin bacci wlhy" Murmushi yayi yace aranshi ina ganin Yarinyar ta tsorata dani barin barta harta saba da wasanni na"
"To muje parlor muyi kallo mana ehn" yafad'a yana kallonta da alamar wasa
"To muje mana" Tafad'a bayan ta mik'e tsaye...takowa yayi yace yana k'ok'arin cire mata hijab "shi kuma wannan hijab d'in fa, kishiya tane?" Wani narkewa tayi Tafad'a jikinshi tana buga qafa a qasa cikeda shagwaba "Allah ni yaa Abdul karka cire mun bafa komai a jikina" sosai ta sungume hankalinshi sukayi habuja,d'aga hijab d'in nata yayi ya cura hannunshi ciki ya d'aura a saman waist nata,wani Yarr taji lokaci d'aya ta lumshe ido,hannunshi yasa ya zare hijab d'in wasu hatsabiban kayan bacci ya gani a jikinta riga k'arama da guntun wando Heeps d'innan sun zauna cas dasu ga dukiyar fulanin nan sun ciko sunyi sama,kasa d'auke dubanshi yayi daga nonuwanta, jefar da hijab d'in yayi ya riqo k'ugunta da kyau tazo jikinshi yakai bakinshi asaman breast d'in yabasu hot kiss wanda atake ya bata kunya,ta rufe idonta Shafa gashin kanta yayi yace
"Haba y'an matan yaa moris ya zaki b'oye mun wannan kyakyawar shigar,ina ni Ki kayiwa? " sadda kanta tayi qasa tana Murmushi daga nan ya sanya hannunshi ya dagata cak zuwa parlor,a saman cinyarshi yayi mata matashin kai,ya cura hannunshi a cikin gashin kanta yana mata tafiyar tsutsa,gaba d'aya ya gama kashe mata jiki se lumshe ido takeyi a haka har bacci ya sureta.....mamakine ya kamata ganinta ajikinshi kuma ga haske ya mamaye d'akin alamar gari ya waye sannan dukkaninsu ba kaya ajikinsu,da sauri ta lalubo duvet ta rufe jikinta,wannan zaburar datayi ne ya farkar dashi,rufe idonta tayi ganin shiko ajikinshi be damu ta ganshi a hakaba,matsawa yayi daf da ita ya rungumota yace "Ke kintashi shine bazaki tashi kiyi salla ba,nifa tun asuba nayi sallah na" cikeda shagwab'a tace har lokacin idonta a rufe yake "shine ni baka tashe niba?" Murmushi yayi yace "ked'ince dason jikin tsiya kin kama kin wani qanqameni sekace za'a sace miki ni,dak'yar na samu na zare jikina kuma ma Aina tashe ki so biyu kene baki tashi ba" cura fuskar ta tayi a k'irjinshi cikeda kunya domin batasan me tayi ba acikin bacci,kamar zatayi kuka tace "shine kuma ka cire mun kaya nika tashi zanyi sallah ne" matse bakinta yayi yace "Zakiyi sallah d'in sena tashi,Kedai zaki tashi kije kiyi alwala rana na kallonki sakiyi salla" maqe kafad'a tayi "yaa Abdul bafa kaya ajikina dan Allah ka fita sena saka" bushewa yayi da dariya yace "kinga yan mata kayanki ma yana parlor naga kinata had'a gumi Shiyasa na ciresu,barima kiga" zare duvet din yayi ya sungumeta be dire ta ba se ban d'aki se yarfe k'afafuwanta takeyi tana shagwaba ga idonta a rufe ruf.....shi se dari yarta yakeyi kun yarta na bashi mamaki da dariya...
Mom Nu'aiym
[1/8, 10:32 PM] Sha'awa: *🌞HAFSAT ELHAM🌞*
Billy Galadanchi
Haske writer's Asso💡
Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukar wa ga k'awata Hafsat Abubakar qaya (Elham).
            20
Sanda ya wanke ta tatas sannan ya barta tayi alwala,ta dauro towel ta fito se wani kunya takeji a haka ta zura jallabiya tayi sallah,kai tsaye kitchen ta wuce ta musu samosa bread da spaghetti bolognese ta had'a masa coffee sannan ta dawo d'aki light makeup tasaka sannan ta sanya less ruwan Zuma ta murza d'auri ta feshe jikinta da turaruka sannan ta fito kai tsaye d'ankinsa ta wuce,a gaban mirror ta sameshi yana taje sumar kanshi,d'auke kanta tayi daga dubanshi sannan a hankali tace "Yaa Abdul Barka da kwana" ajiye brush d'in yayi ya juyo yana Murmushi sosai ya mata kyau,Sanye yake da jeans black da rigar sa asalin fara qal kirar kamfanin mk ya dirza agogon gold a hannunshi se tashin k'amshi yakeyi,matsowa yayi kusa da ita ya rungumo ta jikinshi sannan ya kalli kyakyawar fuskarta yace "Blossom kullum k'ara kyau kikeyi,narasa wane kalar kaya ne yafi miki kyau,kinga idan kika saka k'ananun kaya seki fito kamar wata baturiya,idan kuma kika saka Jallabiya seki dawomun balarabiya sak idan kuma kika saka kayanmu na hausawa sena kasa wai hausa Fulani nake gani kokuma kanuri" tsura masa ido tayi harya gama wannan rattaben sannan a hankali ta sauke idonta k'asa tace
"Yaa Abdul breakfast is ready" hannunshi ya saka ya d'ago hab'arta yace "Blossom bakya san kallona,har yanzu fushin kike dani?" Batayi magana ba Murmushi kurin tayi be saki hab'ar tata ba yace "Blossom dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce Allah bana cikin nutsuwa ganin wannan halin da kike ciki,kalli fa na miki kwalliya bakice namiki kyau ba ko sabida ban saka takalmi bane?" Dariya ta masa har haqwaran ta suka bayyana tace "Kayi kyau mana yaa Yarima nifa dana shigo banma gane kaba,na Zata wani balarabe ne Ashe miji nane?" Dariya yayi yace
"Kin iya tsoka na faa blossom, kuma kinga nifa bana so kike laqabamun wani yaa Yarima yaa Abdul, ki sama mun suna me dad'i daza kina riqa kira na dashi" Murmushi tayi sosai tace " yaa Abdul ni bansan me zan ce ba fa,wane suna kake so na kiraka dashi"
"Kece da kanki zaki nemo nima ban saniba" dariyar dai tamasa "Muje kaci breakfast mana" bece komai ba ya saqala hannunshi a nata suka wuce,shine da kanshi ya bata taci sannan yaci,daga nan suka dawo parlor suna kallon wani film na hausa.
   Da dare ma wanka tayi ta caba kwalliya cikin doguwar rigar dress red color bata saka d'an kwaliba tufke kanta kurun tayi da Jan ribon,bayan ta gama dafa musu tuwon semo da had'addiyar miyar egusi taji ganda kifi da nama,se tashin k'amshi takeyi ta had'a mu sugar cane and lemon zest drink se tashin k'amshin dadi yakeyi,lomar sa ta farko ya lumshe ido yace "Blossom idan kinsan irin wannan dad'in zaki riqa girka wa ki dena kawoni dining kurun ki ajiyeni a qasa,idan ba haka ba kuwa Allah fad'owa zanyi " sosai maganarshi ta bata dariya,dariyar kuwa tashiga yi har tana riqe ciki,shi kuwa yana dariyar yana kallonta ba k'aramin burgeshi takeyi ba tana dariyar,sanda yace "Au dariya ma kike mun,zan rama ne nine zan mana lunch Allah idan kika kuskura kikaci daddad'an girkina sumewa kurin zakiyi" dariya ya qara bata jin zancensa aikam tafara mar dariya har tana durqushewa take lomar datakai bakinta ya sarqeta nan take ta soma tari ba k'ak'autawa idonta yayi jajir,tasowa