Showing 39001 words to 42000 words out of 63618 words

Chapter 14 - Doguwar Hanya Complete Hausa Novel

16 Jul 2026

162

kulawa

"Lawuri zan sanya a hanyar garinsu, kuma daga OGUN STATE D'in ake dauke hanya zuwa garin, ga tafiyar da nisan gaske ina barar adu'ar ki" Sadda kanta tae a qasa cikin tausayin sa

"Mesa zaka mayar da ita?" Kawar da kanshi yae daga dubanta

"Hakan shine daidai dear, so karki damu fatana kimun adu'a kinsan yanda hanyar nan take" jinjina kanta tae

"Allah ya tsare hanya ya kaika lfiya yakuma dawo dakai lafiya" godiya yae mata sannan ya shiga se mamaki Lawuri keyi ya gama tattare musu kayansu yace su fito, haka suka kama hanya bata fahimtar komai sabida batare kai, se Barbi ce me gane inda aka dosa....

**********
Tunda mutanen songai suka gano guduwa sukai se suka shiga nemansu, koda suka fahimci hanyar dasukabi bame b'ullewa bace sesuka dawo suna
Dariya sun tabbatar bazasu yau ba sesun juyo dan kuwa akwai makasansu a hanyar bila'adadin, idan ma sun samu sun dawo kenan kafin a kashesu acen ba.

Kallon tausayi ya sake mata sanda suka iso hanyar data rabu kashi uku abun mamaki acikin jejin nan

"Zuhrah menene?" Duqar da kanta tae

"Yunwa nakeji" Ta bashi amsa a tak'aice, shida kanshi daurewa yake amma yunwa yakeji

"Kiyi hak'uri Allah baze barmu haka ba, indai har munada rabon sake ci da shan wani abu agaba zakiga mun samu, babbar damuwa ta shine hanyar nan, bansan wacce mafi alheri agaremu ba, sabida haka zan d'auki duwatsu k'waya uku, zan sanya qanana biyu da babba d'aya zan yi adu'ar neman zab'in Allah sena jefa a tare, duk inda babban yatafi anan zamubi" Kallon satek cikeda gamsuwa da bayanin sa, runtse idansa yae ya soma kwarara adu'a yakai tsawon 30mns yanayi sannan ya jefa duwatsun, hanyar data kalli hannun damansu ta gabas anan dutsen babba yabi sauran kuma suka watse, kallon ta yae

"Ki shiga da Bismillah nima haka da ita zan shiga" haka suka shige sunata adu'a, yanzu bako waya bare ya saka karatun Alk'urani sedai yanata rerosa abakinsa har mamaki yake baiwa Zuhrah yanda sam baya kuskure sekace akanshi yake kaf, haka yae yae shiru sabida k'ishiruwa danma lokacin sanyi ake sosai dase sunsha azaba.

Sunyi tafiyar wuni d'aya cur har dare ya taradda su, anan suka nemi mafaka taimama sukayi suka sallaci magrib harma da isha sannan sannan suka k'arayi gaba acewar hurairah inda suka tsaya d'in shi sam be masa ba.

Ta gaji iyakar gajiya shi d'inma a wahalrce yake, haka har asuba tae musu, wayewar garin ne ya basu matuk'ar mamaki ganin su a inda basu zata ba, akwai yalwar Bishiyoyi sosai tare da manya manyan 'ya'yan itatuwa tamkar wani ne ya shhukasu a gun, wurin sekace wata fad'ama, dan komai na lambu akwai, zuciyar Abu Hurairai sam bata kwanta ba, dan haka duk irin kukan da Zuhra take masa hakan be saka ya barta taci komai agunba, haka yana ta adu'a yajata suka bar wurin tate da d'aukar hanyar gabas domin neman mab'oya.....

Ihun dasukajiyo ne da shewa acikin harshen hausa ya ankarar dasu suna kusa da mutane, dukda haka hankalin abu huraira be kwanta dasu waye ba, dan haka yae qoqarin janta zuwa saman bishiya, da k'yar ya samu ya d'are itama kuma ta d'are da k'yar suka haye suka b'uya, basufi mintuna 5 da d'arewa kan bishiyar ba sega gardawa da manya manyan makamai harda bundigogi suna zancen kisa

"Ai Baba wlhy duk wanda muka rik'a yanzu se miliyan 50, koda ubansa ze siyar da uwar sane ya fanshesa kuwa, kaini idan ma aka matsa da ciniki wlhy sena harbe mutum, mutanen nan suna zuba sha'anin su wlhy ga uwar dukiya a hannunsu amma basa baiwa kowa se iyalansu, shisa bana tausayin yaran tsaf zan kashe mutum in kashe banza" Dariya suka saka dukkansu da shewa kafin wani yace

"Yanzu wane mahaluk'in ne ze iya zuwa nan gun? Ai banaji akwai shi har abada, sabida haka mu binne kud'in anan, idan muka shaqata zuwa anjima semu juya cikin gari, danni akwai wasu danake hari, nan gun kaga ai ko ntwrk ma babu" jinjina kai d'ayan yae

"Hakane, mu binne kud'in danni idan muka samu irin wannan so ashirin tuba zanyi inje Niger inci gaba da kasuwanci" Dariya dukkansu sukayi, Gigicewa Zuhrah tae ta soma zubar da k'wallah, girgiza mata kai abu Huraira yae, tunda yake ai mutanen a qarqashin bishiyar suke, koda k'wak'warn motsi sukayi zasu jiyo su, wani daga cikin sune ya mik'e ya fuskanci bishiyar ya zaro zandariyar abarsa ya soma fitsari, da sauri ta walk'ata had'e da rufe idanta ta rungumi Abu hurairah jikinta har rawa yake tsabar tsoro, ai idan aka kawo sabon kamu a qungiyar songai tsirara ake masa amma bata tab'a ganin abu haka ba, kuma ma ba'ayi agabansu sam, ganyayen bishiyr ne sabida motsawan datayi suka soma kad'awa har wasu suka zubo dama sun bushe dayake lokacin sanyi ne, yagama fitsarin sa yazo yana zancen duk inuwar ma takusa qarewa kaf sabida sanyi, kishingida yae yace

"Wai meyasa bamuzo da mata ba? Wlhy uwatace kurun bazan hayayyaqewa ba yanzu, amma yanda nakeji na a sandaren nan kowacece sena sauke wahalata akanta nikam" Dariya suka saka d'ayan cikeda shaqiyanci ya kaiwa tsakiyar wandon sa cafka

"Nafika matsuwa Alaji, dazan samu mace yanzu niko aljanace wlhy seta gurzu a hannuna kowaye ubnta" Dayan ma dake gefe se cewa yae

"Ai wacce duk ta shigo hannu idan ita kad'aice lugude zatasha dankuwa layi zamuyi koni nan sanda goma zan mata, Allah nama matsu mu adana kud'in nan mu shiga gari mu wawashe mma ai a sammana wani abun ko?" Jin wannan zancen nasu sekijin Zuhrah ya ebi karkarwa kan kace meye wannan ta soma zubo fitsari dga kan bishiyar tsabar tsoro, abu Hurairah gaba daya yama rasa mezeyi haka sukaji sakar ruwan fitsari sunsan ba damuna ba ba komai ba suka soma magana akan ruwa na sakkowa daga kan bashiyr fa....

Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins๐Ÿ’•โค: ***Tunda hamood yashigo ta dauke kai tamayar dashi gefe daya ganin haka yasashi shima hade rai yadaure fuska kamar bai taba dariya ba,

"Macuci.... Azzalumi..... Mugu to Allah ya toni asirinka....yanzu dama hamood kasan kana dauke da kwayar cutar HIV amma shine ka aureni ahaka har kake burin hada shimfida dani?"

Wani mugun kallo ya watsa mata sannan yazare farin tabaran dake sanye cikin idonsa, zama yayi kan kujera ya dora daya kan daya yana watsa mata kallon dake kara tafarfasa ranta,

"To sai me dan na aureki ina dauke da HIV? Bake kika manne min kika like min akan dole sai na aureki ba? Karfa ki manta har aurenki kika kashe dan kawai in aureki in zauna dake...."

"Ya isa haka malam.... Ai duk wadannan abhbuwan dakake ikararin cewar na aikata na aikatane acikin rashin sani... Kuma ina nadamar hakan ahalin yanzu, wallahi hamood kaci amanata kuma ka zalunceni wanda bazan taba yafe maka ba har abada.... Sannan ka gaggauta sallamata domin gidan ubana zan tafi insha Allah nagama zama dakai...."

Wata shakiyiyar dariya yasaki irin wacce ke dauke da mugunta tsantsa aciki sannan yayi mata kallon uku ahu,

"U are such an idiot mai gado, sai yanzu nasan bakida tunani sam.... Hmmmm to idan ke shashasha ce ni mai hankaline... Bazan taba sakinki ba koda kuwa za amaimaita yakin duniya akaro na uku.... And lastly abinda zan fada miki shine u should mind ur tongue kisan irin maganar da zaki rinka fada min idan bahaka ba jikinki zai rinka gaya miki....."

Yana kokarin mikewa taje tasha gabansa cikeda masifa da tashin hankali,

"Wallahi hamood koda baka sakeni ta dadin rai ba to yazama wajibi ka sakeni ta dolen dole koda kuwa agaban kotu ne domin nagama zama da macuci,mayaudari, mashayi kuma mazinaci... Ko kana tsammanin har yanzu ban san irin kazamar rayuwar da kuke yi kaida waccan karuwar ba? To Allah yagama tonar asirinku dan haka kasakeni kuma kabani kudina naira dubu dari biyar wanda abbana yabani kai kuma ka lallabani ka kwace....."

Tafa hannaye wasila tashiga yi wacce fitowarta kenan daga cikin daki,

"My dear yanzu kana tsaye kanajin abinda wannan mahaukaciyar take fada maka amma shine bazaka dauki mataki ba?"

Tun kafin wise tarufe baki hamood ya dauke bilkisu da wani gigitaccen mari wanda yayi barazanar makantar da ita, zafin marin yasa bilkisu sake daga murya tana furta,

"Allah ya isana macuci azzalumi kuma wlhi sai ka bani kudina sannan dolenka ka sakeni...."

"Banza yar gidan matsiyata ni zaki yiwa sharrin na karbar miki kudinki? Uban me uban naki yake dashi da har zan karba? Saki kuma bazan yiba ko kin zaci nima irin wannan sakaran yaronne da zan sakeki aduk lokacin da kikaso? Koda zan sake ki yazama dole inmore sadakina dan haka sai kishirya daukar kwayar cutar HIV...."

Tun kafin yakarasa bilkisu ta dadimeshi tana kuka,

"Ni ba yar matsiyata bace sai dai idan kaine dan matsiyata kuma wallahi daga yau nagama zama dakai...."

Wani marin yasake bata sannan yashiga dukanta babu ji ba gani har saida takai kasa lokacin ne yafara ball da ita yana nausa mata kafa aciki, kuka bilkisu takeyi tana ihun neman dauki ganin yana kokarin kasheta yasa wise zuwa tana kokarin hanashi amma yahaukace kwata kwata bayaji bare gani,

"Nashiga uku hamood ka kusa kasheta... Kar kayi kisan kai kaga yanda takeyi fa... Kabarta haka"

Shine abinda wise keta fada amma hamood yaki saurararta ganin haka yasata sulalewa daga gidan tagudu tun kafin hamood yakashe bilkisu azo tafiya dashi ahada harda ita.

Bilkisu kam tajima da fita daga cikin hayyacinta sakamakon na jakin da hamood ya lakada mata abu na karshe da zata iya tunawa shine taji hamood ya gwarata da kujera ta fadi akan hannunta na hagu wanda take awurin wani azababben zafi ya ziyarceta, cikin azababben ciwon kai take bude idanuwanta ahankali wadanda suka kumbura suntum sakamakon uban bugun da suka sha,

Ammah ce da meenah zaune acikin dakin wanda ko ba afada mata ba tasan asibitine domin ga alamu nan sun nuna hakan, ga ruwa nan ana kara mata a hannunta na dama sannan hannun hagun ta kuma an daddaureshi dasu bandeji alamun dori,

Wasu hawayen nadama ne suka zubo daga cikin idanuwanta, ganin ta dan motsa yasa ammah da meenah azamar tasowa dukkaninsu Wanda har bakinsu na haduwa wurin yimata sannu,

"Sannu mai gado..." Inji ammah,

Kai ta dan daga cikin azabar ciwo ta rinka binsu ammah daya bayan daya da kallo kamar yau tafara ganinsu. Bata iya cewa komai ba sai ciccije baki da takeyi sakamakon ciwon da dukkanin jikinta keyi mata musamman ma hannunta na hagu,

"Sannu adda labour.... Allah yatashi kafadunki"

Dagawa meenah kai tayi tana cije baki hawaye na kwaranya daga cikin idanuwanta ahaka su maama suka shigo itada Hindu,maama na dauke da sultan ita kuma Hindu tana goye da meenal abayanta sai hudah wadda hannunta ke rike da nata, cikin zuciyarta take wani irin kuka mai tsuma rai saboda ganinsu mama da 'yayayensu yasake fama mata raunin da take fama dashi, su gasu da yaransu agidan mazajensu cikin walwala da kwanciyar hankali amma ita tanata shiga cikin runtsin rayuwa,

"Allah ka gafarta min... Allah natuba... Astagfirullah..." Shine abinda taketa fada cikin zuciyarta, jinta take ta tsani hamood ta tsani duk wani namiji mai irin halinsa ahalin yanzu,

"Allah ya isa..." Shine abinda lebanta suka furta amma babu wanda yaji, cikin tausayawa da jimami maama da hindu suka karaso gaban gadon su dinma kamar zasuyi kuka,

"Sannu Adda.... Sannu... Sai Allah yasaka miki insha Allah" inji mamaa,

"Kuma inbanda zurfin ciki irin na Adda labour bata fa taba fadar irin zaman da sukeyi ba bare tafadi cewar yana dukanta..." Hindu tafada tana kokarin zama agefen gadon,

"Ni dama tun jimawa wallahi na fuskanci akwai matsala kugafa irin ramar da tayi har iyallo ke cewa ciki ne..." Meenah itama dake tsaye kusa da amma ta tofa nata,

"Ai Dr yace babu wani ciki yanzu... Yace bata da komai, gara ma da Allah bai bata ba domin hada zuri'a da irinsu wannan hamood din hatsarine... Allah yabata masu albarka nan gaba" maama tafada tana kokarin mayar da kwallar da take kokarin cikowa idanunta, ammah dai har akayi aka gama bata tofa tata ba suna nan zaune sunata yimata sannu har Abba yazo yadubata yatafi hakama mazajensu duk sunzo sun dubata, khulsum amarya itama daren ranar sai gata, kowa yaga bilkisu sai yaji tausayinta sakamakon kumburar da fuskarta tayi tsabar duka. Lokacin da dare yayi meenah ce tace zata kwana da ita amma ammah tace a'a kowa yatafi gidansa inyaso Rabi mai aikinta sai tazauna su kwana tare hakan kuwa akayi, ita dai bilkisu kasa baccinma tayi sakamakon suyar da zuciyarta keyi motsi kadan zata furta,

"Allah ya isa..." Acikin zuciyarta kokuma afili. Saida tayi kwana uku agadon asibiti sannan tafara tashi har ta zauna kuma an danyi sa'a kumburin fuskar tata ya dan ragu, har ranar babu wanda yayi mata maganar hamood may be suna son abar asibitinne tukunna sai asanar mata abinda yafaru, aranar tana zaune maama na kusa da ita agefen gadon tana bare mata ayaba tana ci sai ga hajiya iyallo ita da yakumbo mai gado, tunda iyallo tashiga dakin take tsinewa hamood,

"Ni dama wallahi wannan yaron ban yarda dashiba... Yaro sai kace dan dambe wani murgujeje dashi... Wallahi tsohon mijinki shine miji mai gado... Yaro mai kunya ko gaisheka yakeyi idanuwansa akasa bazai taba yarda ya hada ido dakaiba amma shi wannan idonsa atsakar ka yake sai yasaka idonsa cikin naka sannan zaiyi maka magana....Allah yasawwake,Allah ya kwashe masa albarka macuci"

Tun abun na bawa su maama haushi har yadawo yana sakasu dariya, iyallo nata faman hamuki ya mudan yashigo wanda dama shine yakawo su,yana yiwa bilkisu yajiki iyallo tahau cewa,

"Ai shikenan yanzu sai acika min burina ayi hadin nan.. Ni dama tun farko mudansiru naso abawa aka ki..."

"Dan Allah iyallo mu ki kyalemu muji da abinda muke ji..." Maama tafada tana hararar gefe,

"To fitsararriya dadinta ma dai bake naceba balle kiyimin rashin arziki... Fitsararriya kawai.."

Shi dai ya mudan ficewa yayi daga dakin da alama shima baiji dadin maganar iyallo ba ko meye dalili? Bilkisu kuwa jin iyallo ta ambaci fahad har tana yabonsa yasata dulmiya kogin tunani.....


*Wannan littafin na siyarwa ne me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*



*_Ummi Shatu_*๐Ÿ‘Œ๐Ÿป
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins๐Ÿ’•โค: *๐Ÿ‡๐Ÿ‡DOGUWAR HANYA....๐Ÿ‡๐Ÿ‡*

*Billy Galadanchi*

*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*

23

"Oga munshiga uku mun kawo kanmu gidan aljanai" kanma ya rufe baki dukansu sun runtuma aguje bako waiwaye, anan suka bar bindigogin su dama jakar kud'in baki d'aya, Suna nan a lab'e kan bishiyar su kuwa har sa'o'i biyu suka shud'e kana suka sakko, Abu Huraira ya bud'e jakar yaga kud'i me tarin yawa gashi bashida wurin zubasu bayaso ya d'auki jakar dukanta amma yasan kud'in zasu masa amfani nan gaba kad'an dan a wannan hanyar besan ina zasu fad'a ba shikam, ba wata suturar kirki ajikin sa, fatane kurun a kunkurunsa ita kanta Zuhra fatar ce a kunkurinta se a k'irjinta

"So kake ka d'auki kud'inne?" Kallonta yae had'e da sauke ajiyar zuciya

"Banaso na d'auke musu kud'in duka, so nake mu d'eba kud'in koda munje inda semun hau mota da kuma abinci, hanyar dasuka biyo tanan nakeso muma mubi, sabida tunda kikaga sunbi hanyar tokuwa inshaa Allah zata b'ulle ne"
Cikin damuwa ta kalleshi sosai tana gyaran tsayuwarta

"Nasani,gasu d'auke da yare irin namu ma, amma ni ba wannan ganin mugwayen mutane sun fito daga hanyar se jikina yae sanyi, banso mu bi hanyar hankalina be kwanta da itaba kuma" Yama rasa tayaya ze rarrasheta, ganin ya tsaya yana kallonta kurun ya sanya tace tana tara ruwan hawaye a idanta

"Kaji fa me suke cewa akan mace, idan kuma muka k'ara had'uwa dasu fa?"

"Kiyi adu'a yanda kikaga Allah ya korar mana su cikin sauqi hakan ko yanzu da k'afarsu zasuyi ta kansu ko k'ara ganinmu sukayi Allah ne ze kawo mana mafita" Raurau tae da ido tamkar zatayi kuka

"Dan Allah ka kula dani kaji?" Murmushi ya d'anyi

"Karki samu damuwa zuhra" haka suka ebi kud'i suka d'aura akunkurunsu jikin fatar shikamma zagayewa yae gaba d'aya, harsun kama hanyar ya waigo, bundiga k'arama k'waya biyu ya d'auka da adda d'aya yace

"Muje" ba musu tabi bayanshi suka kama hanya..


***********
Seda ya iso wannan k'auyen sannan suka tsallak ruwa zuwa k'auye na farko, suka k'ara wuce na biyu seda suka isa na ukun sannan seya isar da umarnin mom haka ya samu samari se shewa suke su kusan 10.sukace zasu rakasu har gida acikin kwana 6, da wannan ya kwana agarin seyaji meya faru tukunna.

************
Sunyi tafiyar data basu mamaki, kusan kwanaki 2 amma basu ga alamar wani garin ba kusa ko nesa dasu, hankulansu atashe yake ga ynuwa da uwar qishiruwa suna ji kamar me, zuwa yanzu Zuhrah tasoma kasawa sabida acen akwai abinci koba komai ana cin nama da sauran abubuwa

"Kace Al-hassan sunan ko?" Kallonta yar cikeda tausayi shi kanshi ya gaji sosai

"Ea sunana kenan" jinjina kanta tae

"Wlh na gaji Al-hassan, a mugun gajiye nake kuma yunwa nakeji ga uwar qishin ruwa danake ji" Dafe goshinsa yae

"Kiyi hakuri zuhra, inshaa Allah zakiga mun qarisa wani garin" batace komai ba suka ci gaba da tafiyar cikin gajiya, wani k'auye suka ci karo dashi mara hayaniya kuma kaman bashida yawa ma k'auyen, ganin da mutane sukai musu kurun se suka fara gudu yara da manya suna magana da harshen fulatanci akan ga yaran songai nan, sarai Zuhrah taji me suke cewa, da wannan tayi k'arfin halin soma tunka rarsu amma kowa se gudunta yakeyi......

**********
Bayan kwanaki hud'u ma sega wannan mutanen akan sunkai su Lawuri har gida sedai basu isa cikin garin ba suka juyo amma tabbas har hayewar garin sunyi dan har suna hango mutan smgarin suna sha'anin su da wannan dai suka dawo abunsu, godiya yae ya saka da abinda ya alqawarta ya juyo zuciyarsa babu dad'i ko kad'an.

Kafin kace meye wannan har an zagaye su kaf, ana zuba musu ihu akai da ababen makamai a hannu, da k'yar Zuhrah ta samu wani ya saurareta tamai bayani sosai akai abinda ya fito dasu daga wancen rundunar ta songai harta fulatancin dasuke ya sanya aka yarda da ita tayi bayani akan Hurairah sam baya jin fulatanci sabida shid'in mutumin k'abilar hausa zalla

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login