Showing 27001 words to 30000 words out of 46235 words

Chapter 10 - YAR KWALLIYA COMPLETE

13 Jul 2025

2562

musu mari kamusu dukan tsiya a wuce gurin dan gaskiya ban yarda da yaran nan ba

Binta tace karka damuda nunar rana dan bakin cikine idan katashi kawowa ka taho da nashi

Arif yayi dariyar mugunta yace zanbaku bari na Ciro kuwanke ya fita tas
Yakarasa magana yana kallon Aqeel

Aqeel yace duk Abinda ya biyo baya ba ruwana karka nemeni

To naji
Arif ya tafi
Aqeel yabi bayan shi

Abu da binta dariya kawai su keyi

Binta tace Abu yakika gano rigar nan a hannunmu

Kibari kawai harna kasa jure wa nakagu sukawo hmm

Allah yasomu dan hana ruwa gudun nan be rinjaye shiba

Arif ya taho yana dariya yace Gashi harda na Aqeel kuwanke Ku goge mun tafi masallaci

A dawo lpy suka ce gaba dayan su

Suna fita Abu da Binta Suka ajiye kayan a kasa suna tsalle akai saida suka gaji suka zauna

Abu tace hifa nunar rana jiyake da kanhi jihi fari tas koda yake yan gidan ma haka suke

Tace jankosai zakice duk abinshi munzama ciwan ido mu i na ruwanmu ma yanzudai yaza muyi da kayan nan
















New writer's

Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*


35-36


Abinyi shine muwanke kamar yanda suka ce amma karya fita

Ko to shikenan mu tafi

Suka tafi suna Jan kayan a kasa har suka karasa dakin su ban daki suka wuce suka zube kayan a kasa

Abu tace Nifa banga sabulun wankiba gadai bokiti Anan

Binta ta yamitse fuska tace Nifa dadina dake qauyan ci su basa amfani da sabulu ga abinda suke wanki dashi ta nuna hypo da bula

Haba tab sufa yan gidan nan badai karyaba yanzu meye aibin sabulu da basa amfani dashi

Binta tace waya sani kila suna son su bambanta kansu da mu yan qauye miko bokitin

Abu ta miko suka Sa kayan a ciki Binta ta dau hypo Abu ta dau bula Binta gaba1robar hypo ta juye a kayan Abu ma kwalin gaba1 ta juye na bula a kayan gashi kayan Ja ne

Abu tace ni abin wankin nasu Amai yake niyar sani

Nikuma bacci nake ji

Zomuje muyi bacci indan muntashi sai muyi KWALLIYA

To muje su Abu suka kwanta bacci Kaya kuma na jike harsu Aqeel suka dawo suna bacci koda suka tashi kayan

KWALLIYA Abu ta dauko musu sukayi Wannan karan KWALLIYAR tafi muni dan a fukar nan babu inda suka bari ko

ina sunsa Jan baki da kwalli da Eye shadow saida suka gama sannan Suka je gurin kayan da suka bari a cikin ruwa

Abu ta shiga mamakin ganin ruwan ya canza kala daga Fari ya koma Blue tasa hannu ta dauko rigar

Tace hege iro lokacin da nakai mihi kayana ya Rina min yace hibaze rinaba saina bahi kudi waya mutu waya tahi yanzu Gahi munkoyi rini cikin sauki jan kaya ya koma haka shagali

Binta tace kece kika wani damu da wani iro bantaba kaimai riniba yanzudai mu matse kayan

Abu tace to suka matse kayan binta ta Bude rigar taga tana kallon Abu ta cikin rigar Abu na kallon ta

Kayan ya huhuje ya canja kala

I hu Binta tasa ta saki rigar a kasa sosai ta gigice ganin yanda rigar ta koma ita kanta bata san dalilin rude warta ba

Abu tarike ta tace Binta ki dawo cikin hanka linki mana meye abin damuwa Anan sukai aimusu faci sukansu zasu so kayan

Allah Abu ni harna shiga damuwa bawani Abu nake tsoroba illa nunar rana tinda muka zo gidan nan yake jin haushin mu

Rabu dahi Wannan na mihi uziri kanshi baya aiki zo muje gasu can suna hira Abu ta rike hannun Binta da bokitin da kyan a ciki suka wuce falo

Suna shiga Abu tayi ido4 da Aqeel ta fashe da kuka Binta na ganin haka itama tasa kuka

Hajiya tace lpy kuke kuka wannan bokitin na meye

Amal tace tinda kika ga suna kuka wata tsiyar suka shuka Nina sani

Nidai nace bada yawuna ba amma ka dauka ka basu duk abinda yasamu Kaya na bazan hakura ba wlh zaku gane kuran Ku

Abu da Binta najin haka suka kara sautin kukan da suke yi

Aqeel ya daka musu tsawa yace kuyi wa mutane shiru me kuka yiwa kayan

Suka kara fashewa da kuka

Hajiya tace Aqeel ka musu a hankali Abu meya faru Ku saki jiki kuyi magana ina nan ba abinda ze faru duk kun daga min hankali

Abu tace hakane kuma mune dai aka bamu wanki muka yi kuma ta fashe da kuka

Binta tace yi shiru Abu abin hine masu rini a za ma ninnan sunyi karanci mu samman a birni mun yi muku wanki kamar yanda kuka ce harda rini muka muku

Aqeel cikin kaguwa Yaji abinda ya samu kayan yace Ke Me KWALLIYAR Aljanu kifada mana abinda kuka yiwa kayan mana idan kuka bari na sake magana hmm kunsan sauran

Abu da Binta suka goge hawa yan fuskar su suka sunkuya kowa ya dauko riga1 Abu ta saita Aqeel ta Bude rigar tana kallon Aqeel yana kallon ta tawani wawa keken yaga ta tsakiyar rigar

Binta ma Arif ta saita da rigar yana kallon ta tana kallon shi

Aqeel a zuciye ya mike ya nufu Binta da gudu ta koma bayan Amal

Hajiya tace Aqeel zoka zauna barni dasu tukun na Abu garin ya haka ya faru

Binta tace in banda nunar rana da abinhi meye a ciki dan kayan ya yage Gashi kamar an kwato daga bakin kura nidai
bana cin Kaya balle ace nice ni

da naga rigar nan harya tunomin da wani ma haukaci a *DARAUDAU* hima haka kayansa suke muyi ta tsokanar hi

Abu tace Allah sarki koyayi aure ma ban saniba kaga yanzu kudauki kayan kukai a muku faci idan akayi muku faci hmm ba a cewa komai dan kyanda

kayan nan zasuyi sai yan garin nan sun koka da kayan kuma zaku biya kudin rini dan ba a banza muka Rina ba Ehhhe

Hajiya tace Abu kayan za a kai faci kuma ASA a jiki dan hauka

Arif yace ina Wannan mahau kacin da kuke fada shiya dace daku beyi aureba kuyake jira dankuma bakuda hankali kamar ku kila maya fiku hankali

Amal tace me kuka yi amfa nida shi wajan wanke kayan

Binta tace jita dan Allah da wata ma gana sai kace Baku kuka ajiye dan wanki ba na roba munjuye hi gaba1 na kwalima haka

Gaba dayansu salati kawai sukeyi

Hajiya tace Dole Kayan ya yage ya canza kala kuma dai bakwa son kayan shiyasa kuka basu su wanke muku se kuyi hakuri Ku anshi kayan a haka kukai faci ta bakin nasu

Abu tace hine magana hajiya hiyasa nake sanki yasin kina saurin gane wa banda su nunar rana

Aqeel yace a haka baze yiyuba mommy ya mike yazo kusa da Amal yadaga hannun ya kaiwa Abu duka

Hajiya kina ganin nunar rana ko

duka yakumakai mata a baki

Yace daga yau nadena raga miki duk sanda kika ce nunar rana saina cire miki hakori kucaca kawai

Hajiya tace banga amfanin fadan da kuke musuba alhalin kune da laifi idan Baku basu kayan ba haka ze faru Arif ya kayi shiru

Mommy mezan ce tsautsayine ko

Abu da binta sukace Eh

Arif yayi dariyar mugun ta

Karar shigowar mota sukaji kafin motar ta tsaya suka sauko

Da gudu suka shigo falon

Abu da Binta na ganin su jiki ya fara rawa idoya ciko da hawaye

Sojojine sukazo gidan Abokan su Arif ne Arif yasan da zuwan su

Agaban hajiya suka tsaya suna gaidata1bayan1 hajiya na Amsawa

Abu da Binta ba bakin magana kiris kwai suke jira su fashe da kuka

Amal ta gaida su jin Abu da Binta sunyi shiru Arif yace Ku gaida su abo kan mune

Aqeel yace Ahmad dama ana ganin Ku

Ahmad yace Eh wlh yanzuma wucewa muka zoyi ta unguwar ku Aisha tace min kundawo saidai kun kusa komawa shine nace bari nazo mu gaisa

Arif yace tin dazu ya sanar dani cewa yayi nayi shiru yanaso ya baku mamaki ne

Ahmad yace wayan nan fa kai kalli wani KWALLIYA kamar an hako su daga rami nibadan da mutane a nanba sai nace gamo nayi kalli yanda ta kafeni da idanu

Harlokacin Abu da binta basu dena kallon suba

Ahman yace Ke lpy kodai wani laifin kukayi

Allah ya baku hakuri karku tafi damu bazamu sake ba tam bayi hajiya ita kanta tasan bama laifi tinda mukazo bamu taba laifin ba

Aqeel yace karya sukeyi Ahmad tinda sukazo suke samu suru to kalli yanda sukayi da kayan nan daga basu su wanke idan barrack zaku kutafi dasu Ku kaisu kudakesu karkuma kudawo dasu munbaku

A'a hajiya kisa baki kinga suna kyauta damu waiyoo inna yaya Nura gasoja ze kasheni waiyoo inna nadena

Arif yace karya ta keyi karku yarda bazasu dena halin suba kutafi dasu kawai

Binta tasa iho tana kiran umma kite makeni zasu kashe mu

Cika gidan da suka yi dakuka yasa 1 daga cikin sojojin ya daka musu tsawa

Abu da Binta suka rude saiga fitsari na zubowa kamar yara kafana rawa

Amal dariya kawai takeyi ta kasa cewa komai Aqeel da Arif suka hade rai

David yace daku zamu tafi Ku wuce mu tafi

Koda Abu da Binta suka ga bindigar hannun shi suka kara gigi cewa

Hajiya tace sun dena Ahmad kar a tafi dasu

David yace maman mu yan2 sun gama magana mu zamu tafi dasu kuyi magana da ita

Abu da Binta suka kafe hajiya da jajayan ida nunsu suka ce hajiya mundena baza musake ba idan kika bari suka tafi damu ta matsa kusa da hajiya tace me Jan idoncan da bindiga a hannu kashe mu zeyi

Hajiya ta kalli Arif

Ahmad ya hade rai yace mekika ce mata koma dai me kikace be da meniba Ku wuce mu tafi

Abu ta rude tace hajiya kiyafemin idan kinga inna kice taya femin Allah yayi nizan rigata mutuwa lokacina yayi

kicewa yaya Nura ina qaunar shi kuma nayi kewar shi kinga Wannan mezibin mugayan tinda yasa baki nasan komai ya baci























New writer's

Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*


37-38


Ahmad ya daka mata tsawa yace nine me zibin mugaye naji na yarda David kutafi dasu

Binta da Abu ciki ya murda suka fara tsalle suna ihu harda kuka

Aqeel yace meye haka kuma Ahmad kana gani ko kokun tafi dasu kumusu dukan tsiya Ku karya kafa finsu da hannaye

Abu tace hajiya kina jiko karya mu zasuyi kiba su haku waiyoo Allah na

Hajiya tace ba inda zaku Ahmad kuyi hakuri indan sun sake nida kaina zan kira Ku

Arif yace to mommy saidai ki bari David ya dakesu tukun na jikin su ya gaya musu

Aqeel yace kayi musu dukan kawo wuka nikuma zan kira motar Asibiti

Abu da Binta Suka zube kasa suna kuka suna cewa ba inda zasu David yace su tashi Abu da Binta Suka ki tashi Ahmad

na daka musu tsawa Suka tashi suna tashi David ya daukesu da mari saida suka ga taurari

Ahmad yace mu zamu tafi kukuma mu tafi Abu da binta ido yayi Ja sai kallon hajiya sukeyi Aqeel da Arif namusu dariya ganin yanda Abu da Binta Suka rude

Hajiya tace Ku tsaya kusha koda lemone mana mun Tsaya muna magana ba a kawo muku komai ba Amal dauko musu lemo

Hajiya ki barshi akan hanya muke zamu ware rana muzo mu yinar muku

Tab Saikun sha lemo zaku tafi inbaku shaba Ku tafi dashi ze muku amfani tinda akan hanya kuke
Taje ta dauko ta kawo musu

Suka musu rakiya zuwa waje Abu da Binta na ganin su a jikin mota sojoji suka fara kyarma jikinsu yai zafi

Amal tace Abu Binta lpy
Abu da binta sukayi shiru

Amal ta tabasu zafi taji da sauri da dauke hannun ta a jikin su

Mommy jikinsu zafi basuda lpy

Aqeel yace Ahmad karya ne basa so Ku tafi dasu ne kawai

Hajiya bata ce komai ba ta kama Hannun su zasu shiga gida

Ahmad yace mommy zaki tafi dasu basu yi Alkawarin dena abinda sukeyiba

Abu da Binta sukayi caraf sukace mundena bazamu karaba

Ahmad yace kuma kara kira kawai yan2 zasu mana muzo mu tafi daku shi kenan kuma baza a kara jin labarin kuba

Hajiya tai musu sallama ta shiga ciki dasu Abu da Amal

Arif dariya kawai yakeyi Ahmad ma haka

Ahmad yace yan2 ba wasaba dana gansu na dauka matan kune dan nasan Wannan dogon burin naku dawuya ya ciki dan Kun Ja dayawa

Haba dai Allah ya kiyaye ba dai muba kaga idan kana ciki sai kayi magana tin kafin mu bada su cewar Aqeel

Ahmad yace yaran abin dariyar su yayi yawa irin Wannan tsoran haka

Arif yace shir mensu kuma saiya kusa saka kuka kaga dai yanda suka yiwa kayan mu Kaya na2 kenan

Ahmad yace kace yabi jiki to gaskiya zan gaya muku wayan nan bazasu nutsuba saidai su rage wani Abin koda sun waye

Aqeel yace Allah Ahmad

Da gaske nake fada maka yana yinsu zaka gani bana Tina nin Wannan abin zesa su nutsu mu zamu tafi

Kace da sauran aiki

Ahmad yayi dariya

Suka shiga mota suka tafi

Abu da binta naciki jiki zafi yaki sauki in banda karuwa ba abinda yakeyi

Suna dakinsu a kwance sai rawar sanyi sukeyi
Arif da Aqeel dakin suka je

Aqeel ya daka musu tsawa yace Waze muku aikin fitsa rinku da kukazo kuka kwanta

Zazzabine a jikinmu shiyasa muka kasa gyarawa

Ko to Ku tashi Ku wuce manya da kudai Asibi da kande baza su muku aikin fitsari ba

To gamu nan zuwa

Da dai yafi kutashi yanzu da rashin jine dakunyi kun gama dake yanzu fitsarin kune shine zakuce bakuda lpy ko cewar Arif

Aqeel yace yaran unguwa zan fita na tara muku su muku wakar fitsari

Abu tace Kut Allah ya basu sa'a naji wani yace fitsari hmm Yasin bakin shi zanfasa na zubar da hakorin bakin kirasu kaga

Aqeel yace Wani kinga Nifa nariga na baro jirgin ki Abu kanki baya aiki kinfi gane fasawa da duka da danbe inajiye miki randa zaki samu dai dai ke

Arif ya kalli Binta da tayi shiru tana jinsu yace ke lpy

Tace jinake kamar jikina ba ya tare dani ga kaina namin ciwo ga soja ya mareni ga saitin gurin ciwo kawai yakeyi

Arif yace kefa dama kin iya kan kara Naganoki da cin abincine baza Kiyi Lissa fin nanba kuje Ku gyara fitsarin na kaiku Asibiti

To suka ce suka fita gurin me gadi Suka je sukasa ya Bude musu kofa

Megadi yace gaskiya bazan bude ba bakusan matsalar da kuka sani ciki bane

Abu tace Kaga nan wajene ba inda zamu kasa zamu Ehbo

Megadi yace yanzu naji magana kuje ina kallon Ku

Suka fita Abu ta baza maya fin jikinta Binta ta zuba mata kasa da kyar suka samu suka kulle mayafin sukayi kama kama

suka dawo cikin gida inda sukai fitsarin sukaje suka ajiye kullin kasa Arif da Aqeel na zaune suna kallo A tashar

AREWA24 suna kallon mai mai cin gari ya waye Abu ta kwance kullin suka juye kasar a gurin da sukayi fitsari Binta ta baza

kasar Aqeel da Arif tashin kasa kawai suka ji suna juyowa suka ga inda kasar yake Abu ta bige maya finta ta maida gwullin da tayi dashi a kugunta

Arif yace ma su KWALLIYAR Aljanu anya kanku 1 kuwa meye na zuba kasa Anan kuduba fadin falon nan a ina kuka ga kasa da zaku zo kuzuba

Binta tace kaga nunar rana karkusake kuce bamuyi dai_dai ba danku kun iya ciki baki mu a *DARAUDAU* da kasa muke rufe fitsari tam bayi abu

Abu tace ina nan bame karyataki ko dandali indan munje fitsari ya kama mu saimu samu guri muyi mu rufe da kasa ta fada tana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login