Showing 6001 words to 9000 words out of 46235 words

Chapter 3 - YAR KWALLIYA COMPLETE

13 Jul 2025

2558

wata yarinya kanta dauke da buhu ta tsaya a gaban su ta shaki wuyan Abu

Ke meye haka a ina nasanki cewar Abu

Tace idan maye ya manta uwar diya bazata mantaba nice wadda kika daka kika cimin gyada kika kuma zubarda sauran

Abu tace Kinsan abin da yawa yanzu me kike nufi da kika shaki wuyana

Dukanki zanyi na kwashi saura nakai gidanku cewar yarin yar

Banga Alamaba ance da kuturu a gama lpy ni Abu banga wanda ya isa yamin abinda kika fada ba ba a hai fehiba

Binta tace ke ware inba haka ba hmm jiki zeyi tsami

Ke waya sa dake ni din nan da kike jida gani ban tinkare kuba saida na samo makarin ki ke binta dan nakula kema matsalace ta daban cewar yarin yar

Makarina kuma ni binta banganshiba anan gurin yau banga abinda zesa na bar kiba batareda na sosakida bulala ba

Ko to shikenan nida ke za a ga me gaskiya yarin yar ta Bude buhun taciro goriba,kurna,magarya da gyada

Tinda ta Ciro Binta ta hadiyi yawu kamar yanda ta saba tabi hannun yarin yar da kallo

Abu tace Ke karki sake ta rudeki da abin hannunta Binta nizan siya miki fiye dahi

Ko jinta binta bata yiba Tamika hannu alamar ta bata harya rinyar ta miko mata saita janye

Binta tace meye haka kuma bana son irin Wannan

Kina zaton kai tsaye zan baki batareda na kafa miki doka ba

Meye dokar cewar Binta

Yarin yar tace zakiyi Alkawarin cewa bazaki sa hannu a fadana da Abu ba inkikasa hannu zan kwace abina

Binta ta kalli Abu ta kuma kalli ledar hannu yarinyar da irin abinda ke ciki

Nan tashiga raba idanu















New writer's

Taku *husba'ahfama* 馃尮馃尮馃拫

👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*


9-10

Jikin Binta sai rawa yake

Na amince bani

Yarin yar tace in na baki ki tafi ko juyowa karkiyi

Binta tace to bani dai

Tana ba binta tawuce ta tafi

Yarinyar tace yanzu daga ni seke

Abu tace hakane kuma zam miki dukan tsiya kamar mu2 muka miki

Yarin yar ta kama Abu da duka Abu na ramawa Abu ta Bude baki ta sakar mata cizo a hannu

Waiyoo kika cizeni Yasin bazan yarda ba koni koke a gurin nan cewar yarin yar

Saukar duka yarin yar taji bazata koda ta juyo Binta ta gani zatai magana binta ta dauketa da mari binta da Abu
sukayi mata taron dangi saiga

yarin yar a kasa wanwar tana kuka Abu ta bude buhu ta leka taga garin tuwo tayi dariya Binta ta daga ta juyewa yarin yar a jiki

Inkinje gida saikiyiwa tsohuwa bayani yanda Akai da garin tuwo cewar Abu

Suka tsalla keta suka wuce


Binta tace Abu kina jin abinda liman yayi mana dan yaga me gari waimun girma aure zamuyi

Rabu dashi nasan abinda za muyi mihi damu yake magana ba a taba mubama munyi fada bare ka ta bamu zomuje cewar Abu

Ina zamu cewar binta

Zaki gani cewar Abu

Koda suka tafi basu tsaya ko ina ba sai gidan liman

Abu tace Sallama Alaikum goggo me tuwo

Goggo me tuwo ta amsa da Wa'alaikumus salam Abu Binta yaukune agin namu

Eh wlh cewar Binta

Goggo me tuwo tace Gashi kuma ban gama tuwonba yanzuma na dora

Bakomai mu abindaya kawo muma daban ne bansan ta yanda zanfara fada mikiba goggo cewar Abu

Kar kuji komai kufada min idan baku fada minba wazaku fadawa bayan nasan Ku tin kuna yara nan kuke zuwa cintuwo cewar goggo

Binta tace Hakane munsan da wannan goggo hine dalilin da yasa mukejin nauyin abinda zamu fada miki

Binta Abu kufada min bakomai komai girmanshi zansan abinyi

Abu tafashe da kukan karya taceTo hikenan goggo kiyi hakuri da abinda zakiji sai Abu takara sautin kun da takeyi

Binta ma kukan karya takeyi tace yi hakuri Abu bakomai sakai yar daze mata kenan

Nanfa hankalin goggo ya tashi tace kunga kufada min duk kunbi kun daga min hankali

Abu tace goggo dagir manki da komai liman ze miki kishiya

Gogo ta mike tsaye tarike kirji tana huci
Ni liman zewa haka zezo ya sameni bemin kishayaba tin ina yarinyata saiyanzu dana tsufa

Goggo abinda ze kara daga miki hankali hine irin kalaman da yake mata idan yaje zance cewar binta tafada tana kuka

Dan rahin mutunci hine ta aiko mu da kala man soyayya muzo mu fada mihi Takuma ce karya manta yau yazo zance ita kadai tasan abinda ta tana dar mihi cewar Abu

Kafar goggo ya haurawa taji juwa na ibanta tajin gina da bango ta ciji lebe

a nan gidan ze kwana daiko badamuwa ina jiranka cewar goggo

Binta takara sautin kuka tace babban abin hine mahaifin yarin yar yace liman yaturo anbahi ita

Suna fada goggo ta zube kasa ba nunfashi

Munhiga 3 Abu munyi kisa cewar binta

Abu tace ke bata mutuba tsabar kihine kawo ruwa kigani

Binta takawo ruwa Abuta watsa mata taja dogon nunfashi tabude ido tana

Cewa ina yake kumiko min shi

Abu tace goggo aibaya nan bari zahigo saiku yita takare

Goggo tace bakomai zaka dawo kasa meni liman nida kaine yau agidan

Goggo mu zamu tafi

Nagode muku binta da Abu Allah ya muku Albarka

Goggo me tuwo macace me kishi akan kishi zata iya yin komai sanin hakane yasa Abu da binta sukazo gurinta sunsan ita zata hukun ta musu liman yanda suke so

Ameeen goggo aiyiwa kaine suka ce suka nufi hanyar fita harsun sa kafa zasu fita Abu ta gano liman yana ta howa da alama gidan zezo da sauri ta riko binta suka boye cikin wani duhuwa dake zauren gidan liman

Liman yayi sallama ya fada gida kai tsaye ya nufi bandaki

Goggo na jinshi
binta da Abu Suka dauke sawun takalmi suka matso tayanda zasuji kuma suga Abinda ke faruwa

Liman yafito yashiga daki yasa sababbin kaya yafesa tirare

Nanfa kishi ya turnike goggo me tuwo tashiga waigen Abinda zata samu tarike ta hukun tashi dashi

Me gari ya fito yana gyara hula yace in na kike na fito zan tafi

Goggo tafito tana huci tace nasani kagai sheta wato danka raina min hankali nika ajiyeni a gida kaikuma ka fita kana neman aureko har ance katuro

Yace ni liman a ina kikaji zan cen nan wlh bana ne man aure a ko ina ni liman ke kadai kin ishe ni

Tace karyar banza ba abinda zaka fada min na yarda bayan nasan komai yanzu kayan nan dakasa kafesa tirare ina zaka

Abuda binta na labe suna ji kuma suna ganinsu suna dariya

Yace daliban malam rabi'u ne zasuyi sauka yau shine aka gai yace ni na shirya yanzu zan tafi

Bata gamsu da abinda yace ba yasa tafara buga kafa tana tsaki
Tace malam malam ni goggo ni zakai wa kishiya

Tana juyawa taga murhuna cida wuta ta Ciro icen dayafi ci tasa mai ababban Riga wuta yafara ci liman na ihon temako yana kokarin cire baban riga dakyai ya samu ya cire abin beyiwa gogoba ta dauko tukunyarda ta gama hada kayan hadin miya ta kwaramai a fara ren kayan shi

Binta da Abu dariya harda faduwa

Ta rarimo bokiti tana jifan shi dashi ganin abin nata bana Kare bane yasa liman ya mike ya zuba da gudu

Binta da Abu suka Tsaya a gaban shi

Abu tace liman mun girma aure zamuyi ko toga auren mun gwada maka tafada tana dariya

Binta tace waiyoo cikina liman mezan gani haka yazaka gudu kaida yadace kai mata fada kamar yanda kayi mana dazu

Amma dai yaran nan kwai shedanu kune kuka hadani da matata bakomai dani kuke magana

Abu tace gogo me tuwo gashinan

Liman yasa gudu binta da Abu na dariya

Raina fesa cewar binta

Duk wanda yace ze higa harkarmu to yadebowa kanhi kwarkwasa cewar Abu

Sukayi dariya suka tafa

Suka nufi gidan su Abu

Liman be tsaya ko inaba sai fada gurin me gari wayanda suke tareda megari ganin liman yashigo da gudu suma suka mike zasu gudu

Megari yace kudawo Ku zauna liman mezan gani haka da girmanka da komai

Allah yabaka yawan rai ai duk abinda ya sameni kaine sila saida nace ba fadan da zanwa Binta da Abu kace kaisam

saina musu gashi abin daya jamin dagir mana da komai na yanko ta cikin unguwa da gudu kowa na kallona

Yanzu binta da Abune sukai maka haka a garin nan cewar me gari

Liman yace hmmm ni nasan su sarai shiyasa tin farko naki kadage kace sainayi yanzu gurin saukarma ba halin zuwa

ta kona babban rigar sukuma wayan nan kaga dai yanda tai musu harda manja a jiki kamar za a Kada miya gashi badamar na koma gida yanda ranta yake a bace

Kai kutashi kuje Ku ne mo min su

A'a kudawo Ku zauna Allah ya baka yawan rai nayafe Abarsu kawai nidai goggo me tuwo itace kadai damuwata ita taimin hakafa
Nan yakwashe duk abinda ya faru yafada wa megari

Shine zakace a barsu gwara mu koya musu hankali cewar megari

Eh Bakomai a barsu cewar liman

To shi kenan zansa a kiramin gogo me tuwo zan mata bayani karka samu damuwa

To shikenan godiya nake Allah ya baka yawan rai

Kai tsaye suka shiga gidan ba sallama

Yaushe zaku girma abin naku kara lala cewa yakeyi ko Abu da Binta cewar Inna

Saida suka samu guri suka zauna sannan sukace salama Alaikum

Inna tace Allah nagode maka binta da Abu Nura yatafi maka rantar boko

Yinme inna cewar Binta

Inna tace Yaje saku a maka rantar boko daga nan yamai daku isilamiya dan harda rashin ilimi a abinda kukeyi

Abu tace Boko tab ba inda zani Inna bokoko awuta kike nunfin zamu toko su yan bokokon Awuta tsoron bokon sukeyi ba inda zani saidai ko binta gata nan

Waaaaniii tab namutu Allah yasani awuta ba bokon da zani cewar Binta














New writer's

Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋

👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*


11-12



Wlh baku isaba haka kuke so mu zauna daku a jahirce cewar Inna

Yasin bazani ba wuta tsilim cikin sauki bokoko Awuta bada niba cewar Abu

Binta ta tashi daga inda take ta koma kusa da Inna

Tace Inna kisa baki akahe maganar nan dan baze taba yiyuba Yasin haka kawai ze Kaimu lahira da kanhi

Kanshi kanshi inna taji yana tashi A jikin Binta

Tato she hanci tace Binta warin me nake ji haka kardai kema kinhau layin rashin yinwanka

Dariya Abu tayi tace Inna nice nan nadorata alayi tam bayeta kiji ita kanta tafijin dadin jikinta yanzu fiye da da

Rufemin baki sakarai qazama nayi dake *'YAR KWALLIYA* Binta kiyiwa Allah karki bari Abu ta koya miki rashin Wanka da Wannan maya taccen KWALLIYAR nata

Inna saidai kar a kuma dankuwa karatu yamin qanhi yabi jiki bakiga irin kallon da megari yake minba nikadai nagane meyake nufi cewar Binta

Abu tace Nagani rabu dahi binta ze fado hannu banda hima ya tema kawa kanhi besa bakiba aida tuni munkoya mihi hankali kamar yanda muka koyawa liman

Oohni Inna ina zansa kaina nan nasamu lbr anga liman yana zuba gudu a gari har ana zaton ya Hauka ce ashe ba Hauka cewa yayiba gamo yayi da 'ya'yan Aljanu binta da Abu babban gamo yai cewar Inna


Abu kwaso kayan KWALLIYAR muyi muje gidan Amaryar da aka kawo nan bayan layin ku cewar Binta

Abu tace Hakane fa banjeba kuwa

Tashiga ta dauko ta ajiya a gaban binta

Inna tace shiyasa tin farko banso qawan cen kuba wlh nasani sarai cewa abinda kuke da NA yanzu saiya fishi kuma gashi na gani

Suka kafe inna da idanu

Inna tace bance komai ba ni badaku nakeba Allah yabaku hakuri

Suka juya suka cigaba da
KWALLIYA

Salama Alaikum inna nadawo

Wa'alaikumus salam gonda da Allah ya kawo ka

Yi shiru Inna nasamu lbr komai inaji nasan sune zasu aika tawa liman haka komai yazo karshe na sasu amaka rantar boko hakama isilamiya ga kayan maka rantar nasu

Alhamdulillah shikenan kurinkus kandan bera boko Saikun je kokuna so ko ba kwaso cewar Inna

Abu tace Boko Boko dai hikenan naji duk abinda ake fada akan boko ance yan wutane hine mu za a kaimu saboda ba a sonmu

Ba a San naku gobe zaku fara zuwa daga nan idan kuntaso saiku wuce isilamiyar malam rabi'u

Binta ta tashi ta daka tsalle tace rabi'u Yasin ba inda zani Wannan bakin mugun baki da Wannan kan nahi dayake kyalli kamar an cirohi A tandun mai

Malamin naku kinga binta nasan irin takun sakar da kukeyi da malam rabi'u idan kika bari yakawo min karar ki kikuka da kanki irin dokan dazan miki baze faduba harda ke Abu cewar Nura

Abu tace hikenan dai zamu leka wutar bakomai amma idan mukaji da zafi bazamu sake koma waba

Tsaki Nura yayi yatafi ya basu guri

Sukaci uwar KWALLIYA suka fice basu cewa Inna komai ba

WASHE GARI

Abu tana tashi tasa kayan maka ranta ta janyo kayan KWALLIYA zata yi

Nura yace karki sake kiyi KWALLIYA makaranta zaki ba dandaliba

Abu tace Tab yaya Nura gaskiya bazan iya fita banyi KWALLIYA ba ga kanhin tirare i nayi Amma ba KWALLIYA a fuska ta

Nura yace Eh ba a KWALLIYA idan za aje makaranta Abu dole kidena wasu abubuwan yanzu tinda kinfara zuwa makaranta

Binta ta shigo ba sallama agaban kayan KWALLIYA ta zauna zatayi KWALLIYA

Nura yace ke Binta ba sallama Bakomai kiwani zo gaban kayan KWALLIYA

Binta tace yaya Nura tinda nafito banyi magana da kowaba Gahi yanzu kasa nayi magana Almiskin bakina yafita

Hanci yatoshe yace naji Almiskin kice kema kinbi layin qazantar Abu ko makaranta zaku zakuje kuga yanda Ake safta

Binta tace *'YAR KWALLIYA* mezan gani haka meyasa bakiyi KWALLIYA ba

Abu tace Binta kibarni kibarni kwai ni Abu *'YAR KWALLIYA* ni za a hana yin KWALLIYA badole kiga haka ba

Binta tace shine kike daga hanka linki ina Inna

Abu tace tana ciki

Binta tace yaya I na bayanka gwanda daka hanata bani kayan KWALLIYAR NA shiga dasu au baza kibaniba bari na dauka da kaina

Binta na shiga ta juye kayan KWALLIYAR a Jakarta tafito

Binta tace bata cikifa

Abu tace hakane yanzu ta fita zomuci Abinci bayan sun gama cin Abinci Nura ya kaisu maka ranta

Duk wanda yaga fuskar Abu ba KWALLIYA sai yayi mamaki dan bata taba fita ba KWALLIYA ba

Suka shiga Aji

Binta tace Abu Albishirin ki

Abu rai a hade tace goro

Binta ta bude Jakarta tace kalli

Abu cikin mamaki tafasa kara ta rungume binta ta tsalle a aji
Hankalin daliban ya koma Kansu

Abu tace muna fukai me kuke kallo da sannu duk zanyi maga ninku
Daliban Suka dena kallon su

Suka baje kayan KWALLIYA sunayi malami ya shigo aji akatashi ana gaisuwa banda Abu da Binta KWALLIYA kawai suke yi

Malamin ya karaso gurin su yace Ku meye haka kwalliya a cikin aji me kukeyi a nan aji bantaba ganin kuba

Abu tana shafa Jan baki tace baza kasan muba hime maka rantar be sanar dakai komu suwaye bako hege wato ya cinye kudin ko to hikenan

Yace bagane me kuke nufiba fa

Binta tace kaga waimu sa babbin dali baine kuma nanne ajin mu kana jiko jeka to

Yace kee Nifa malamin kune kibani girma bakowana magana zaki dinga fada minba

Abu tace inji kaba girma idan karike girmanka mutayaka rikewa idankuma kaki rikewa mubi takai mu wuce

Malamin yayi murmushin keta yace kugoge fuskarku sannan kubani kayan KWALLIYAN

Abu tace tab ba abinda zamu baka kuma ni Abu bazan goge KWALLIYA ta ba

Binta tace nimadai bazan gege ba malam kabar daliban naka a tsaye fa

Yace kuzauna yayi murmushin yaje gaban Allo yafara koyar dasu kamar yanda ya saba

Abu tace gaskiya nagaji baza a yi wani abin bane bayan Wannan kazo ka I hemu da surutu

Binta tace a he kekina jin hi tinda yafara har I yanzu banji komai ba ni yunwa ma nakeji

Yace Anya karatu kuka zoyi kuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login