Showing 39001 words to 42000 words out of 99557 words
miqe gami da kamo hannu Aysha da nufi su fita
Tana janta Sai gani tayi tayi yuu
Sai fadawa kan Yusuf tayi a sume
cikin firgita Ummi ta rinqa kiranta tana jijjiga ta Amman ina
Goggo Aysha CE tayi tunanin debo ruwan ana Dan shafa mata a fuska Amman INA ko matsi bata yiba
π±π«dimuwa. Da firgici da tsoro mai matuqar tsananin su suka sauqa kan rayuwar Yusuf inda ya zama tamkar mai Ciwon mantuwa
Lallai kuka ma Rahama ne
Shi kam Yusuf yau yake buqatar kuka a rayuwarsa Kuma a yau kuka ya mai tsada
Zuciyarshi ta kasa tuno komai qoqol warsa Kuma gaba daya ta tsaya bata aiki kanshi da jikin shi duk jinsu a juye sukeπ
Ido kawai Yusuf ke binsu dashi Sai hannushi da yasa ya damqi hannu Ahmad din
Su Ummi yake klo Cikin zare idon fuskar Aysha yabi da idonshi Cikin yanayin rashin sanin abin da akeyi
Hydar ne ya zo ya ciccibi Aysha yayi dakin Ummi da ita kamar gawa
Yusuf kam yana zaune a gun riqe da hannun gawar
Dr Umar ya ja Abba ska fita tare
Fuskar Ahmad din ya zubawa ido Sai ya juya ya kalli Adam dake durqushe a gefen shi yana ta kuka
A haka har zuwa tsawon wani lkci
Allahu Akbar
Lbrin rasuwar Ahmad
Ta kasance tam kar sauqan aradune a zuqatan yan uwa da abokan arziqi
Lbrin ya zama tamkar sauqan qanqarane ne a jikin mutane
Kafin wani lkci gida ya cika tab da yan uwa da maqota da abokansu
Baba Ahmadu ne da Dr Umar
Suka shigo
Daukar gawar Dan
Aje ayiwa gawar wonka ayi mata sutura a kaita makoncin ta
Cikin tsoro baba Ahmadu ya daqo yana kallon yadda dr Umar ke ta yin qoqarin cire hannu Ahmad Cikin Na Yusuf Amman .......
Allah sarki rayuwa Dan Adam Dan mutuwa nima kaina Aysha Ali Garkuwa rasuwar Ahmad ta zame min fami a zuciya ta ta famimin rasuwar yan uwana shiyasa wlh bazan iya ci gaba da typing ba har Sai zuwa gobe πππ
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»ππ»
MI,WASMITI page 7β£1β£to7β£3β£ Na Aysha Ali Garkuwa
ππππππππ
Amman gsky Baku kyautamin ba masu karatu ya kamata ace tsakaninmu Marubuta da ma karanta a ringa yiwa juna uzuri
Daga jin Ahmad ya rasu Sai wasu suka rinqa qananan maganganu wasu harda kirana a woya Wai meyasa zan kashe Ahmad ai wanna NAYI rashin imani Haba masu karatu kukam kuyi Haquri maNa Ku Biyoni A hankali ai zakuga yadda zan tsara mana abin masu bina ta prvt chart kowa da irin qorafin da yake min
Dan Allah mu rinqa yiwa juna uzuri
Wasu harda cewa ai gwara akashe Yusufπ«
Ina Baku haquri wasu nace Na sasu kuka sosai karku damu zakuyi dry a gaba fiye da yadda kukayi dry a baya zaku Sha nishadi fiye da zatonku
Ku dai Ku hira Yusuf ya shigo hannuπππππ
Jan hannu Yusuf din yakeyi yana qoqarin rabewa a na Ahmad din shiku ma Yusuf Sai damage hannu da yayi yana mai zuba musu ido
Kamar zaucecce a hankali Dr Umar ya zauna kusa dashi Cikin tausasa zuciyarshi yace
Yusuf saki hannu Ahmad
Kaji sakeshi a yanxu ba wani gata ko
Alfarma da zamuyi mishi sama da mu kaishi Cikin qabarinshi
Baiyi mgn ba bai Kuma sakiba Sai zuciyarsa da ta rinqa bugawa da qarfin qarfi
Hannu nashi ya jawo ya dawowa kan qawar yasa yatsunshi ya rinqa bude tafin hannu da Yusuf do ya damqe
Shi kam Yusuf kallon shi kawai yakeyi
So ya yake yaji shi shima a mace ko zaiji wani a bu a ranshi ji yake dama haukacewa yayi
A hankali zuciyarsa ta fara tuno mai abinda kalaman baba Umar ke nufi a take Kuma Sai jikin shi ya rinqa karkarwa
A haka suka samu suka dauke gawar
Cikin kuka Adam yabi bayansu
Shi kam Yusuf a wurin ya zauna kamar dasashi akayi
Acan Kuma akayiwa gawar duk abin da ya kamata kafin ma gari ya waye anyi komai an gama
Washe gari da safe wannan lbrin ya iski Anuty Sadiya
Duk da mijinta ta ya ji dashi akayi komai Amman ya rasa ta INA zai fara kawo mata wannan zance
Sai da safen yace ta shirya suje gida
Su gaidasu
A mota ta kalli mijinta Cikin sanyi tace Abban Yumin.
Na,am ya amsa mata Cikin sanyi
Sai kuma tayi shiru gamida dafe qirjinta
Hannushi yasa ya kamo nata yace
Kin kirani kin Kuma yi shiru
Kai ta daqo ta kalleshi Cikin rawar murya da alamar kuka zatayi
Tace Abban Yumin
Zuciyata Na tsinkewa tsoro nakeji ban San meyasa ba tun jiya nakejin faduwar gaba
A hankali ya jawota ya manna ta a jikin shi cikin fargaba yace ki rinqa addu,a ki Kuma kasance mai yarda da gaddara
Dai dai nan yayi parking a farfajiyar gidan nasu
A hankali ta zame jikinta ta fito
Cikin tsoro da firgita ta bude idanta da kyau ganin gaba daya harabar gidan a cike yake da mutane a take qafarta ta fara rawa Cikin tsoro ta juyo gareshi tana Abban Yumin me ya faru me kake boye min
Hannushi ta riqe tana jijji gawa da qarfi tana ka fada min INA Abba ban ganshi anan ba
Allah sarki
ita Sam bata kai tunanin ta kan qaninta ta rasa ba
Rabi,u dake gefe ne yayi saurin isowa gareta durqushe wa yayi a gaban ta Cikin kuka yace Anuty Sadiya ya Ahmad ya tafi ya Ahmad ya tafi ya barmu
Ido ta zaro Cikin tsoro Sai kuma tayi Cikin gida kai tsaye dakin Nenne ta nufa
Can ta hango Ummi da sauri taje gaban ta ta fada Cikin kuka tace Ummi
Me nakeji Ummi meya samu Dan uwana wayyo Allah wayyo Dan uwana wayyo Nenne Na wayyo cikina Ummi shike nan Na rasa Dan uwa
Adam ne ya kamo hannuta Cikin kuka yace Anuty Sadiya mun rasa Ahmad Anuty Sadiya Ahmad ya tafi ya barmu
Gaba daya suka ruda parlon kakace ta tashi itama Cikin kuka ta kamo hannu Sadiya
Da Adam tayi Cikin daki dasu
Suna shiga Sadiya ta hango Yusuf Wanda tun jiyan bai tashi a wurin ba sai sallan asuba da ya tashi yayi da taimakon hydar
Tana hoggo shi ga Nenne a gefenshi
Tana riqe da hannushi tana fadin
Haba Yusuf kayi mgn mana Yusuf katashi kaje qun baqin da sukazo yi maka gaisuwa
Haba Yusuf fushi kakeyi da yin ubangiji ne
Shin ase bazaka rungumi qaddara ba
Yusufa mufa musul Maine
Shi kam Yusuf ido ya zubawa Anuty Sadiya
Ita Kuma gabanshi tazo ta durqusa ta kamo hannushi ta kifa kanta kan cinyarsa ta saki wani kuka mai ban tausayi
Tana kuka tana fadin Yusuf ya zamuyi Allah shi yabamu Ahmad Kuma shi ya dauke shi
Dama kullum haka Ahmad ke gayamin ai Wanda ya Baku ni yaga fiku sona Anuty Sadiya ki dena damuwa da halin da nake ciki ase Ahmad duk maganganu da yakejin wasiyace
A hankali ya daura nashi kan kan kafadarta
Yasa hannushi ya riqe nata Sai ya kuma kura mata ido
Yana jujjuya kai
A hankali tace Yusuf kayi min mgn ma ko zanji sanyi a raina dama kullum Ahmad cemin yake ko ya mutum kar Na damu gaka ga Adam da Abubakar duk abin da nake so zaku min
Kai ta juya cikin kuka tace Ummi INA Abba Ummi a wane hali Abba yake ?
Cikin duseshewar murya tace Sadiya
Abba tun a Daren jiya ya tafi Abuja shida Hydar Kuma yau dinnan zasu wuce India
A Dan tsorace tace Ummi Abba ne ba lfy ko ehh Sadiya abbanku baya Cikin hayya cin sa
Hawan jinisa ne ya tashi
Sai hawayen ke bin fuskar ta
Adam ne ya kalleta Cikin sanyi yace anty sadiya ko zakizo kije dakin Ummi ki zauna da su Maryam da Aysha da Amira suna can Sai kuka sukayi ba mai lallashin wani
Cikin sanyin jiki ta nufi dakin Ummin
Ayyah Maryam da aysha suna zaune tun jiya da Aysha ta farfado suke ta kuka abin tausayi Aysha abin ya hadu mata jiya tasan ba ummi
bace mahaifiyar ta kuma a jiya ta rasa ya Ahmad dinta Kuma a jiya tasan mahaifiyata ta rasu a lkcin aihuwarta
Ganin Sadiya yasa ta fada jikinta tai ta wani sabon kuka
Ta ruggumi meta nan sukayi ta kukansu
Da dyar dai suka samu suka tsagaita
Da kukan
Rayuwar gidan ya canja musu gidan ya koma tamkar ba kowa Sai masu zuwa gaisu da zaran bakin suntafi kuma to shike nan gidan yayi shiru
Rayuwar Yusuf ta sauya ta koma abin tausayi baya mgn da kowa komai za acemai da kai ko ido yake bada amasa duk masifar Na ta Yusuf da bala,I da mishkilanci yanxu babu su
Ya koma abin tausayi Baya iya mgn 5 lafiyeyyu
Komai ya rigada ya gama sauyawa
Aysha kam ko yaushe Sai ta shiga toilet tayi ta kukanta Sai fuska ta kumbura Maryam Kuma yanxu bata iya kukan ya rigada zuciyata ta bushe
Yau ne akayi sadakan 7 gaba daya baqi sun waste su Bappa Yaya ne kadai suka rege basu tafi ba
Yau kwana 10 da rasuwar Kuma yaune su Bappa Yaya ya zasu koma
Shiyasa da safe ya Tara zuriyar tasa
Bayan ya gama musu nasiha
Ya kalli Yusuf da Adam yace
Dudabe
Na,am ya amsa cikin
sanyi
Ido ya zuba mai cikin tausayawa yace
Yanxu me kakeyi a qasarnan ?
Kai ya sunkuyar gami da cije lips enshi yace me zanyi Kuma a qasarnan bani da abin da zanyi
Toh ka shirya kaida matarka Ku koma kaje kaci gaba da kara tunka
Aysha dake takure a jikin Nenne Cikin kuka tace Dan Allah Bappa Yaya Ku barni ni bana son komawa can
To me zaki zauna kiyi a nandin ?
Ni dai banson komawa canne
Ta bashi amsa Cikin kuka
Shi dai Yusuf shiru yayi Dan yanxu qoqolwarsa bata fiye gane me ake yiba
Haka kuwa akayi randa akayi kwana 15 da rasuwar a ranar baba bello ya kamma lawa su Yusuf shirin tafiyar su
A Kuma ranar β jirginsu zai tashi
A hankali suke fitowa daga parlon suna zuwa harabar gidan
Bayan su Rabi,u sun gama Sa musu kayansu a but
Cikin sanyi Yusuf yaje ya durqusa gaban baba bello murya Na rawa yace baba zan tafi
Kanshi ya dafe Cikin qarfafa mai guiwa yace Allah ya kaiku lfy Yusuf
amin yace
Gami da miqewa yaje gaban Nenne itama ta mai addu,a
A hankali ya qarisa gaban umminshi
Ya durqusa guiwa bibbiyu yace Ummi zan tafi Amman bazan sake zuwa qasarnan da wuriba
Cikin
ajiyar hrt
Ta kamo shi ta tsaida shi
A hankali taja hannu Aysha ta samai Cikin nasa tace to ga amanar da Dan uwanka ya baka
Yana Cikin qabarinshi
mu kuwa mune masu ganin irin yadda zaka riqe amanar da ya baka a dai dai lkcin da ransa yake fita a jikin shi
Hannu yasa ya kamo Na Ayshan ya juya Cikin Rashin sanin me zaiyi
Ya jata
Suka qarisa gaban Adam ya ruggume juna sukayi musabaha
Ya kalleshi Cikin sanyi yace biyaye Allah ta sadamu kan alkhairi
Amin yace dai 2 lkcin da suka shiga mota
Usmanne da Rabi,u suka kaisu airport
3:37 pm jirginsu ya tashi
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»ππ»
MI,WASMITI page 7β£4β£to7β£5β£ Na Aysha s Garkuwa
ππππππππ
Allah sarki rayuwa mai juyawa
A
cikin jirgi
Yusuf ya zauna kan kuje rarsa ta number 24 yayinda Aysha Kuma nata number 23 ne
Nata kujerar itace kusa da window jirgin
A hankali Yusuf yake takawa har ya isa wurin zaman nasu
Jiki a sanyaye ya zauna
Gamida yin taqumi da hannushi daya ya Sada kanshi qasa
Bai tuno komai Sai ran da suka dawo India a lokcin da suka kamma la kara tunsu
A wannan jirgin suka dawo a wadannan kujerun suka zauna inda ya ke zaune anan ya zauna a wancan lkcin Na gefenshi Kuma biyayenshi ne
A hankali ya zubawa sit din ido
Zuciyarsa Na suya
Sai cije lebenshi yakeyi sabida kuka yake son yi Amman kuma ya kasa samun kukan
Yana Cikin wannan halin
Yaji abi Na diga kan wuyanshi
Hannushi yasa ya shafo wurin kamar ruwa yaji
Kai ya dago ya zubawa Aysha dake tsaye a gefenshi dafe da kan kuje ranshi
Hawaye wannan Na koran wancan
Kallonta yayi Cikin shawa,a
A ranshi yake cewa
Kinji dadi da kika samu kina kuka kina zubda qollahπ nasan koba komai zakiji sauqi a ranki
Sanarwan da akeyi Na koma ya koma gun zamansa jirgi zai tashi shine ya dawo dashi daga tunanin da yakeyi
Ido ya sake zuba mata
A hankali ya daqo
Hannushi ya kamo nata
Ya jawota
Gami da Dan Jan qafafunshi
Dan ta samu gun wucewa
Kan sit din gefenshi ya yaja hannuta ya zaunar da ita
Ita kam Aysha ido cike da qollahπ ta bi fuskar shi da kallo
Lkci guda Kuma ta tuno
Lkcin da zasu tafi wancan karon
Da ta tsaya a kanshi haka tana kuka
Cikin masifa ya rinqa surface mata bala,I harda yarfa mata mari yana mayya kawai kin wani tasa mutane a gaba kina kuka toh kanki zakici ai tunda kikayi kuskuren yadda kika biyoni toh wlh baqin jaki Sai ya fiki jin dadi
Cikin tsawa ya jawota ya tura a wancan lkcin
Tana Cikin tunanin taji jishi
Cikin wani irin voice yace
Kija bel dinnan ki saka
Kai ta sunkuyar Cikin zubar qollahπ
A hankali
Jirgin ya rinqa
Qugi da Dan diri
Cikin tafiya a hankali ya rinqa Dan tashi sama
A hankali Yusuf ya maida kanshi jikin sit din ya lumshe idansa jikin jin wani irin azaba a karo Na forko da yaji yana qaunar barin qasarsa ta aihuwa
A karo Na forko da yaji ya qagu ya daina shaqar iskar qasar
A ranshi yakeji to me y rege masa a qasar nan
Babu ya fada a bayyane
Gami da bude idanshi da jin zafi a ransa
Ita kam Aysha ta window take yiwa qasar ta wani irin kallo da jirgin ya gama tashi sama
Ta kifa kanta jikin window ta saki kuka mai ban tausayi
Ido ya zuba mata gami da jinjina kai
A ranshi Kuma cewa yayi kuka ma Rahama ne bazan hanaki ba
A haka Cikin kukan bacci ya debeta
Yayinda shi Kuma Sai ajiyar hrt da yake tayi
9:00 Am agogon Nigeria
Dai2 da 11:00Am saudiya
Jirginsu βyayi landing Cikin birnin Madina
A hankali fasinjoji suka rinqa fita
Ido Yusuf ya rufe a sannu Kuma ya budesu
Kan fuskar amanar Ahmad dinshi
Cikin sanyin murya yace
Ke
Ke tashi mun iso
Kamar a mafarki taji muryar shi
Sai kuma taji tsoro Dan tuna wancan Zuwan nasu inda ya rinqa zuba mata mari Cikin fushi yace ko ki taso ko Na tafi Na barki
Bira alaqaqai kawai
Banza mayya..a wancan lkcin
A hankali ya katse mata tunani da takeyi
Muryar shi ta kumaji
Cikin Dan kauri yace
Ke INA mgn kinyi shiru
A hankali ta miqe
Tabi bayan shi
Har inda aka ta naji motici Dan ma tafiya wani ma aikaci Na biye dasu riqe da jakarsu
Har zuwa gun motar
Suka shiga suka tafi
A dai dai harabar wani qaton gida mai kama da ma aikata part part sun kusa 7
Abakin qofar su direban ya tsaya dai2 bakin qofar shiga
Suna fita
Yaja motarsa ya tafi
Jakar ta ya zubawa ido Cikin ranshi yasan bazata iya dagawa ba Amman kuma shima ga nashi
Sai kuma ya kalli inda take ta tsaya Sai rawan sanyi take Dan daga dukkan alamu anyi ruwan samane ya dauke Sai walqiya akeyi da iska mai sanyi da take kadawa
Hannu yasa ya dauki jakar tata yasa qafa ya tura mata nasa
Ya juya yayi gaba a hankali tabi bayan shi
A parlo ya ajiye mata nata ya karbi tasa ya juya yabi Cikin Dan koridon da zai Sa dashi da parlon shi
Yana shiga ya fada kan 3 str Cikin
Yanayin shi da yafi kama da maraya
Ido ya lumshe ba tare da yayi bacci ba zafi yakeji sasoi a rayuwarsa
A hankali ya daqo phone dinshi Nenne ya kira
Tana dagawa tace Yusuf kun isako ? ehh yace mata
Gamida cewa ki gaida baba Sai da safe
Toh Allah ya bamu alkhairi tace dashi gamida katse woyar
Shi kuwa a nashi gefen kashe phone din nashi yayi gaba daya
Ita kuwa Aysha da qyer taja jikinta ta tafi bedroom dinta
Kan gado ta fada Cikin kuka a haka a ranan ta kwana kuka
Shi kuwa Yusuf kukan ya nema ya rasa shiya sa ya tashi Cikin rawan jiki yaje yayi alwala yazo ya rinqa nafilfili
Idan yayi sujjada ba abin da yakeyi Sai nemawa Dan uwan shi gafara
Washe gari da safe
Abokan Yusuf laraba suka rinqa zuwa mai taziya da dama daga cikinsa sun San Ahmad
Wasu sunsu Kuma insun zo kuka sukayi kamar zasu suma
Akwai wasu abo kansu su 2 Sulaiman da Bashir Wanda tare sukayi karatu a inda
Kuma suma yanxu suna Jami,atul madinan ne suna kara ilimi
Bashir Dan Katsina ne Kuma tare da matarsa sukazo
Mai suna Zakiya
Tunda sukazo
Sulaiman yake kuka kamar mace dan shi ya shaqu da Ahmad sosai kusan halin su iri daya
Bashirne ya rinqa Dan bashi baki yayinda dashi ma yake ta sharar qollahπ
Shi kam Yusuf Sai cije lebe da yakeyi
Cikin daburcewar murya yace Zakiya ki isa gun qaunar Ahmad tana ciki
Ku gaisa
Toh tace mai gami da miqewa
Tayi candin
A hankali tayi SLM Cikin parlon ba kowa
Ido ta Dan bude Cikin zubar hawaye tana kallon parlon a shirya yake tsafta ba datti ko kadan komai Na parlon farine da jaa gashi labulayen suna sasake shiyasa Sai parlon yayi dubu kamar dare
SLM ta kumayi gamida zuwa jikin gini ta kunna wutan tsakiyar parlon
Ba kowa har ta juya zata fita Sai kuma taji sautin kukan a cin bedroom din
Juyawa tayi ta shiga dakin
Kan gado ta hangota tayi rufa da ciki Sai kuka takeyi tana
Ayyah ya Ahmad yanxu mun rabu kenan bazan Kuma ganin ka ba
Zuwa tayi ta zauna gefen ta Cikin sanyin murya
Da qoqarin danne nata kukan tace
Kiyi haquri