Showing 78001 words to 81000 words out of 99557 words
Ta koma kitchen zata dauko spoon
Wasu tabs
Ya fitar daga aljihunsa
Ya murza guda
2 cikin
Nonon har ya juya Ya kuma
Juyawa
Ya qara murza 2 a cikin
Nono
Ya koma can gefe kan 1str ya zauna
Yana kada
Qafa
Tana
Fitowa ta dau cup din
Ta jujjuya nonon
Sannan ta rinqa Sha a hankali
Tana Dan lallatsa phone Dinta har ta shanye,
Shiko miqewa yayi
Cikin tsare gida
Yace
Ki shirya
In anyi sallah
Mu tafi
Restaurant
Toh tace cikin
Murna tace dama
Inabina ya qare
" bayan sun
Kammalah cin abinci
Yalodo mata fruits
Qarfe 9 dai dai
Suka shigo
Mota
Yaja suka
Nufi
Gida
Itako Aysha tun a cikin
Motan
Takejin
Wani irin
Yanayi Na ratsata
A hankali ta fara miqa
Duk gabanta
Suka rinqa budewa
Ta kasa gane meke faruwa da ita
" a haka dai ta daure
Har suka isa gida
Suna isa
Wonka tayi
Ta shirya cikin rigar baccinta
Yar yeloluwa
Mai budedden qirji
Sai Dan igiya ta saman ta Dan daure
Tana tufa ta shima ya shiga
Ya watsa ruwan
Towel ya daura a ququnshi
Ya murza turare kawai a jikinshi ya koma parlon
Ya kwanta kan
3str
Ita kuwa
Ido kawai
Take binshi dashi
Zuwa yanxu
Ta gano
Sha,rawar Hamma Yusuf dinne ke tsumarta
Kwanciya tai
Amman ta kasa nitsuwa
Cikin
Miqar ta miqe ta nufi
Parlon ido ta tsura mai
Cikin
Piki piki da ido
Sai wani miqa takeyi
Shiko dago kai yayi ya kalleta ya yamutsa fuska,
Yaci gaba da kallon shi
A hankali ta isa
Gefenshi ta......
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page1⃣0⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Wannan page din nakune matan
*® PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L
"Gefenshi ta ratsa ta wuce
Kan 1 str ta zauna
Ta Dan jigina da jikin kujerar
A hankali tayi wani irin dogon miqa.
Ta Dan tura baki
Ta juya ta kalli
TV
Wani Nigeria film yake gani
Gaba daya ya maida hankali shi
Kan tv su
Kuwa arna Sai
Zuba Roman's
Suke,
" tsaki ta Dan ja
Tare da zamewa qasa
Tana daddamqe jikinta
" Shiko Yusuf sarai
Ita yake kallo
Mmk yake taurin kai irin
Na Amrita
A ranshi yace ko dama su mata haka suke sukan iya danne buqatarsa ba kamar mu maza ba
Ko kunyace
Murmushi
Mugunta ya danyi
Tare da tunanin
Koma dai menene yau zaki gane kurenki
Ita kuwa Aysha
Qirjinshi ta tsurawa ido
Ba abin da take so irin ta jita maqale a jikinshi
Amman kuma ta rasa ta inda zata
Fara
Yau dama ace da hadari da zata fake da haka ta maqaleshi
Tashi tayi ta zauna
Cikin wani irin
Voice
Tace
' Hamma Yusuffffffffff
Ya jita Amman bai kulata ba
A karo Na
2 tace
Shhhhhhhhhum
Hamma Yusuf
Gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jin irin sautin da ta kirashi
Dole ya juyo gareta
Cikin sanyi yace
'Menene ?
Kai ta kwantar cikin salon yin
Kuka
Ta kum cewa
Hammaaa
Ido ya tsura mata
Cikin jin tausa yinta
Dan a fili
Yake hanqo
Buqatarsa da take a jikinta da qwayar idanta Amman kuma gashi ta kasa
Fada ko ta kawo kanta
Kai ya jinjina
Yace
Amrita
Baki da lfy ne?
Kai ta gyada mai cikin
Zubda qollah
Cikin
Son yin dry
Yace
Meke
Damunki?
Miqa ta kumayi
Tare da danna qirjinta jikin guiwarta
Murya Na rawa tace
'Nima ban saniba
Bakisan meke damunku ba ?
Ehh ta fada cikin
Kuka daya kufce mata
Shi kuwa kauda kai yayi cikin
Murmushi mugunta
Yace toh
Jeki kwanta
Miqewa tayi
Taje jikin
Tv ta kashe
Shiko ido ya tsura mata cikin
Hada fuska yace
'Meyasa zaki kashe bayan kinga
Ina kallo,
Juyawa tayi ta shige daki
Tana
Mutum baida lfy ma baza,a barshi
Ya huta da hayanin
Tv ba
Tana fita ya
Jawo
Phone dinshi
Yako yi Sa,a Ahmad da Adam suna
Online suna ta hira
Sai ga Abubakar ma dasu Hydar,
"A dakin
Ta kasa
Zama
Sai juyi take
A fili
Take cewa Na shiga
Uku meke faruwa dani
Can kuma ta koma
Parlon
Gabanshi
Taje ta
Durqusa
Ji take kamar ta fada jikinshi
Amman kunya takeji
Shi kuwa yana ganinta
Ya kauda kai
Ya rigada ya gano
Ta
Kamu
Ya kuma San
Abinda yafi
Burgeta a jikinshi
Qirjinshi da damtsen hannushi
Shiyasa yasa hannu
Yana shafa
Sajenshi
Cikin sanyi
Ta saki Dan
Kuka tana
' Hamma Yusuf
Sai ya amsa yace mene?
Sai tai shiru
Ganin haka
Yace
Tashi
Muje ki
Kwanta,
Miqewa yayi
Ya nufi dakin
Tana biye dashi a baya
"Suna shiga ya gyara mata blanket din yace xoki kwanta
Ki bar kukan,
" cikin tsura mai ido
Ta hau ta kwanta
Ya Dan ronqofo
Ya gyara mata gashin
Kanta
Ya jawo blanket
Din ya rufeta iya
Qirjinta
Ya juya
Zai fice
Sai
Kuma ya juyo da sauri jin
Ta riqe hannushi!
A Dan mmk
Ya kalleta ido cikin
Ido
Ita kuwa
Sauri tai ta sada kanta qasa
Jan hannushi zai ta kuma qara riqewa
Juyawa yayi da kyau
Ya tsura mata ido
Cikin sanyi
Yace
' Amrita
Meke faruwa?
Tsoro kike jine
Kai ta girgiza alamar a,a
Sai qara jowoshi
Take
Murya can qasa qasa
Tace
Hamma Yusufhhs
Na,am ya amsa mata Sai kuma tai shiru
Ganin haka
Yasa ya janye hannushi
Ya juya yana
Tunda bazaki fadi meke damunki ba ya Na iya miki
Cikin sanyi ta diro daga kan gadon
Ta bayanshi
Ta tsaya
A hankali
Ta ja igiyar
Rigar baccinta
Ta budata daga
Saman
Qirjinta ya fito
Fili
Qarisawa tayi
Gunshi
A hankali
Ta manna qirjinta a gadon
Bayanshi
Cikin
Wani irin salo
Ta sauqe nannauyar ajiyar hrt
Tasa hannuta ta zagayoshi
Ta gaba
Kan qirjinshi ta dire hannuta
Cikin
Rashin sanin ta iya salon
Ta rinqa murza qirjinta a bayanshi
Hannuta daya Na
Murza nashi qirjin
Daya kuma
Tayi qasa dashi
Ta kamo
Towel din jikinshi
Zata kunce,
"Da sauri
Ya juyo kanshi
Yana kallon
Ikon Allah
Ita kuwa
Luf ta rumtse idanta Dan kunya
Cikin
Dauriya Dan Aysha ta birkitashi
Ta qona mai jinin jiki
Murya Na rawa
Yace
Me hakan
Kije kiyi bacci
Ni kallo zanje inyi
Qara Jan towel din take
Da sauri ya riqe
Hannuta
Ya jata zuwa kan
Gadon
Cikin
Daurewa Dan shima so yake ya rama
Ajiyeta yayi
Ya Dan ja baya
Cikin
Sigar ki kula
Ya Dan sunkuyo
Ya ja igiyar rigar ya hada
Saitin qirjinta
Mmk yake
Yadda hatta qirjinta cikowa bres Dinta sukayi
Kansu
Yayi jawur
Dan bakin
Ya hade
Da ka gani
Kasan
A hannu take
Ita kuwa mmk
Take Hamma Yusuf
Dai
Mutumin
Da ko cikin
Bacci
Yaji qirjinta Sai
Ya shafa wai Amman
Yanxu shike rufe mata qirjin
Shi ko zuwa yancu
Makanta ta diran mai
Bai ganin
Komai Sai
Ita
Pillows yaja
Ya wurga
Tsakiyar daki
Kan carpet
Ya taka
Yaje jikin
Gini
Ya kashe wuta
Yana 'ki kwota kiyi
Baccin ki
Gani
A dakin,
"Juyowar da zai
Yaji ta
Ta fada
Kan qirjinshi
Ta narke
Tasa hannu
2 ta sanqalo
Wuyanshi
Qirjinta ta rinqa
Tura mai
Cikin
Goga mai ququnta
Ta zame towel din jikinshi
Tasa hannu daya ta
Sabule rigar jikinta
Cikin wani irin
Rawan jiki
Ta manna jikinta da nashi
Hannushi ta jawo ta daura kan qirjinta
" wayyo
Hamma Yusuf shi kam
Mutuwar tsaye yayi
Ba abinda yakeji
Da tunawa
Sai
Randa ya fara
Ganin qirjin Amritanshi
Randa shi
Ya mammatseta tana kuka tana kaucewa,
Da gyara ya samu
Suka
Isa kan carpet din
" zama yayi cikin
Sauqe numfashi
Ya jingin jikin
Gado
Ya bubbude Hanna yenshi
Tabbas a yau
Aysha ta bashi mmk
Ase dama cutar dashi takeyi
Sarrafashi take da juya shi
Kan cinyarsa
Ta dare ta zauna
Ta tallabo
Fuskarsa
Bakinta tasa cikin
Nashi
Ta lalumo
Harshensa ta rinqa tsotsa
Shi kam
Sai
Numfashi yake
Sauqewa
Can
Kawai yaji
Kuka ya kufce
Mai
Cikin
Kukan
Ya tureta gefe
Ya matsa ya qamqame jikinsa
Murya Na rawa
Yace
'Amrita
Ki barni
Ki rebu dani
In so kike ki kashe niba
Meyasa
Kike son
Zalumtata?
Matsoshi tayi ta narke jikinsa
Tana
Hamma Yusuf
Kar kayi nesa Dani
Cikin
Wahala yace
Nike nesa dake ko kece keyin nesa dani
Sannan yanxu kinxo
Kin birki tani
Danace ki ban haqqina kuma
Ki fara min kuka da mita
Harda cemin
Jarabebbe
Toh kije ni Na haquri
Zan daure koda zan
Mutu
Kije bazan
Kusance kiba
Matsoshi
Ta kumayi
Cikin
Rawan jiki
Tace
Wlh bansan ya zanyiba Hamma Yusuf
Tureta yayi yana kinsan
Ya zakiyi
Nine dai bansan
Ya zanyiba
Adan kun yace tace
Hamma Yusuf
Idan ban rabeka ba wazan raba
Kaine
Mijina
Haqqina
Yana kanka
Ba gun Wanda zanje Sai gareka
A hankali
Yace
Yau
Kin nemi haqqinki
A guna?
Kin yarda bani kadai
Bane jara bebben
Harda ke?
Matsoshi tayi
Cikin
Kunya ta fada jikinsa
Cikin
Salon salo
Ta dago qirjinta sama
Kadan
Kanshi
Ta tallabe
Ta rufe mai baki
Da bres Dinta
Kanshi Na qirjinta ya yunqura
Ya sunkuceta
Sai kan
Gadon
Yana direta ya Dan juya zai dauko
Pillows
Ta jawo shi
Jikinta da qarfi
Maqaleshi
Tayi
Cikin
Rada
Yace
Amrita ai zaki
Karyani
Ki huta
Hannu tasa ta zagayoshi
Cikin
Kaiwa maqurar bu qatuwa
Tace
'Bana son
Duk wani Abu
Da zai nesantani
Da mijina
Ba abinda nake shauqi Sai
Hamma Yusuf Na
Plxx Hamma Na
Kar kayi nesa dani
Cikin sauqe numfashi yace
Ni nakine ke kadai
Amrita
Baki da kama a gareni
Yusuf nakine
Ke daya
Dama danke rabbi ya bani
Cikar haiba
Aysha banji
Komai a duniya Sai sautinki
Ban ganin komai
Sai fuskarki
Aysha sonki
A jinina yake
Amrita ki ankilta min jikinki
Dan shine nitsuwata
Qara matseta ya kuma yi
Cikin
Isar da dubban saqonnishi zuwa gareta
Ita kam
Gaba daya ta maqale
Hammanta
Tamkar zata hadi yeshi
Ba abinda take Sai
Shi take
Kira cikin
Sautin
Sarkewa
Tana
Hamma Yusuffffffffff
Shiko ji yake
Ba Wanda yake kiran sunan shi dai dai Sai ita
Sai ta maqaleshi
Tace
Ohh
Hamma Na i miss you so much
Shi kuwa
Yau
Yusuf
Larabci
Yake ta bugawa
Yana ya habbiti
Noor hayatina
Noor qalbina
Ya A ish,
Ahaka suka zauce
Suka kidime
Juya abarsa yake son ransa
Yana murzata itama
Gwayar da ya dirka mata bai sakiba Sai
Maqaleshi take tana
Hamma Yusuffffffffff
Sune basu sararawa junaba har
4:20Am
Sannan
Ya sahirta cikin samun cikekkiyar gamsuwa
Jinshi yake a saman gyajimare
Cikin jarumta ya ciccibeta Sai
Cikin baf ya direta
Shima ya shige
Luf sukayi
Cikin
Ruwan
Bres dinta
Ya shafa cikin
Rada
Yace
Basu gaji bafa
Idonta a rufe
Tace
Ai nakane Hamma Yusuffffffffff
Tsura mata ido
Yayi
Cikin
Shauqi ya maqaleta
Yace
Wlh da Na cuci kaina Dana kashe rayuwata da Na rebu dake
Na tabbata bazan samu kamar ki ba
Sai yanxu Na gano
Tun da canma sonki
Ke d'awayniya
Dani
Kanta ta kontar
Kan kafadarsa
Cikin
Tura mai bres Dinta
Tace
' Hamma Yusuf
Ka manta dai
Da ai baka da abin qi Sai ni
Da sauri ya rufe bakinta
Cikin
Gskya da gskya
Yace
" ,ban taba tsanarki ba
Sai dai tsoron ki
Da nakeji
Amrita
Sabida a wancan
Lkcin
Ina miki
Klon
Qanwata uwa 1uba 1
Sai
Kuma
Ko yaushe
Kece mai
Tayarmin
Da Sha,awata
Dana ganki
Nitsuwata ke tafiya
Shiyasa banson
Ganin ki
Danaji
Muryar ki
Sai Na daburce
Da zaran kin Dan tabani
Wlh Aysha Sai nayi wonka
Kin tuna randa
Kika fada jikina a rafi
Wai kije gun Ahmad
Shiyasa ko yaushe nake mmk inaga su Ahmad Na maqaleku kuma basa jin komai
Ase Dan ba Aure a tsakanin ku ne
A lkcin kuma
Badon INA kauce miki ba zaki
Iya gane halin da nake ciki
Shisa kike min kallon mugu
Aysha
Wlh Na cuci kaina da muka yi tsawon 2 year ban amshi a manataba
Tsofinnan sun min gata
Da suka aura min ke
Sun kuwa yi miki
Gata da basu bari Na sani ke matata bace
Dan da Na Sani da
Bazan iya haquri har ki girmaba
Yawan fadan da nake miki ase kishine ban saniba
Matseta yayi
Itama lafewa tayi jikinshi
Cikin
Tsune kanta a qirjinshi
A hankali yace
Amrita I
Love you so much
Zan dauwama in mai begenki
Qanwata a manata matata
Da gyara sukayi wonkan suka fito
Bayan sun gama komai
Suka kwanta rama baccin deren da basuyiba
12 dai dai
Aysha ta sauqo
Kan gadon
Cikin mmk ganin
Hamma Yusuf
Baya dakin
Toilet ta shige cikin
Tsoro da mmk jin qafafunta Na rawa karkar
A daddafe ta shirya ta fito
Parlon
tsaye tayi a tsakiyar parlon
Tana miqa
Batayi auneba taji
Yayi hogging Dinta ta baya
Cikin
Sanyi
Yace
Har yanxu
Miqa kike
Alamun baki
Gamsu ba kenan Dan ba yunwa kike jiba ba bacci ba kawai
Hammanki kike son raba kinji dumina
Qara matseta yayi,
Itako cikin
Tsoro
Tace 'a a
Hamma Yusuf nagaji
Qafata ciwo
Sai rawa suke
Dry ya danyi cikin
Salon shauqi yace
Qafafun basu gama karbar saqonnina bane
Shiyasa
Baki sababa
So yanxu baqunta suke
Sai Na gama koyar dasu
Nima a farst night dinmu nayi fama da hakan
Qafafuna suka rinqa rawa idan Na zauna da gyara zan tashi
In an taba cinyata kamar nayi ihu sabida sunyi abinda basu taba yiba,
*Inda mace zata iya gane namijin da bai taba kusantar mace ba kenan alamun suna da yawa wannan kadan ne daga ciki*
Yaci gaba da cewa
Gashi ke din ta dabance bana gajiya da ke
A shogobance tace
Ni wlh ban da qarfi
Cocci beta yayi cikin
Rada yace muje in baki Na qarin qarfi baby nah
Kan gadon ya direta
Tana 'ayyah Hamma Yusuf
Shima karya wuya yayi cikin
Koikoyarta
Yace
'Ayyah
Ki bar Hamma Yusuf dinki ya rege zafi.........
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
~®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS~
P.M.L
Ido ta lumshe cikin
Kunya ta shafi sajenshi da ya kwanta lub.
Shiko samun haka ya sashi
Lafewa jikinta cikin Isar da saqonnishi
Masu wuyar
Man cewa,
Cikin
Rad'a yace
'Amrita ngd Allah ya miki albarka
Rabbi ya cika miki
Rayuwar ki da Farin ciki kamar yadda kika cika rayuwata da Farin ciki.
"Lafewa ta qara yi a jikinshi
Tana jin
Bugun zuciyarshi Na harbawa kan nata
A haka har zuwa Dan wani lkci
Sannan
Suka samu suka
Yi wonka suka shirya
Suka fito parlo
Kan carpet suka
Yi masauqi
Yusuf tallabe
Da amritarshi
Yana ta riritata
Itama Sam har yanxu ta kasa
Jin ta gaji dashi
Shiyasa bata tsiri halin
Wahal da shiba..
"Suna cikin
Hirarsu
Tana lafe cikin
Qirjinshi
Sukaji!
SLM su Bappa
Yaya
Da sauri ta yunqura zata tashi
Shiko Sai qara matsota yayi.
" Suna shiga
Innayi da inna
Suka bisu da klon
Mmk
Shiko Bappa Yaya
Cikin
Jin dadin ganin su
Yayi
Murmushi
Dai dai lkcin
Da ya zauna kan kujera da suke qasanshi.
Cikin happy
Yace
'D'ud'a'be
Yaushe kuka
zo?
" Fuska ya Dan yamutsa cikin
Daqile murya
Yace ' ba nacema ban son sunan nan ba?
' ehh ka fada kuma bazan bariba,
Kai dai wlh bakaji dadiba
Mu muna sonka kamar mu mutu
Kaiko kana kinmu kamar ka mutu!
"Ajiyar zuciya ya sauqe cikin
Dan raha ya shafa suman kanshi
Yace
' ai gwara da Baku
Mutuba
Bappa Yaya da ka mutu da wa zai ban Farin cikina?
" cikin mmki innayi tace ' menene Farin cikin naka?
"Murmushi yayi da iya gskyarsa yace
'Aysha
Mana.
"Aiko su inna suka rinqa dry,
Shi ko ko a jikinsa
Bappa Yaya ne
Ya Dan gyara zama ciki
Girma
Yace 'Yusufa
Kaga ribar bin mgnar iyaye ko?
Kaga illan bijire musu
Kai da kanka kasan yanzu ka samu cikekkiyar rayuwa
Sabanin baya da kake ganin
Mun qwareka mu samman ma ni.
Kai ya jinjina cikin
Sanyi
Yace ' Bappa Yaya
*MI,WASMITI* ko mi wadi ha wakkati to do,
*NAYI,NADAMAN* abinda Na aikata a wancan lkcin
Bana son tunawa sauqina ma daya da rabbi
Ya bar min
Dan uwana Ahmad da biyaye Na ya mutu da bazan yafewa kai naba.
Innayi tace ' komai ya wuce yanxu kam
Fatan rabbi ya Baku zuriya d'aiyiba,
Amin ya amsa cikin
Zumudi da jin dadin addu,ar.
"Haka sukayi ta Dan Hie ransu
Biyar dai dai
Yusuf ya
Miqe cikin
Kammala shirinsa
Da Na Aysha
Ya kalli su innayi
Cikin
Qaunar kakannin nasu
Yace
' mukam zamu tafi
Sai
Next week
In munzo,
Bappa Yaya
Yayi ta nacin ya bari Sai gobe yaqi fir Dan shi a ganinsa
Zasu takuru
A dole ya barshi
Ya dauke yar matarsa
Suka tafi.
" cikin
Mota
Yusuf
Tuqi yake
Da hannu daya daya kuma ya jawo amritanshi
Yana Dan
Shafa bayanta
Yana
'Amrita
Bacci kike
Jiko?
Kai ta Dan gyada mai a Lamar eh
Cikin
Sanyin ya qara jawota jikinshi
Yace
Kwanta kiyi bacci
Kan cinyar
Mijinki
Kinji ko
Matata?
Itako
Ido ta tsura mai cikin
Mmk hali irin Na Hamma Yusuf
Wato
Shi Hamma Yusuf ya yarda da love
Ya Baiwa so
Amanna
Shi jin Kalmar so yake tamkar ruwan zinari
Shi Yusuf irin mazannan ne da so ke mai dasu
Bayi
Ya maidasu tamkar basu San komaiba
" A haka suka isa
Gida
Tana lafe a jikinshi
Tana baccinta.
Yana parking
Rabi,u da Usman suka iso
Cikin
Qaunar yayan nasu duk da zafibirin Na Yusuf yan uwanshi Na matuqar qaunarsa
Kye ya basu suka tattara kayansu
Suka shigar cikin gida.
Ummi Na ganin jakar Aysha
Tace
'Usman sun dawo ko?
Kai ya gyada Cikin
Leqa hanyar shiga
Yace ' wlh
Ummi Sai.kinga yadda
Autanki tayi kyau
Sai kace wata balarabiya
Sai dai ta Dan rame gsky.
Ajiyar zuciya ummi ta sauqe cikin jin dadi
Tace 'Toh ina take ne?
Rabi,u ne ya Dan Sosa qeya yana
Duba qofar shima yace
' kin Santa ai da shegen son jiki
Bacci fa takeyi a cikin
Motar ta wani
Maqale jikin Hamma Yusuf
Shiko
Ya wani rashe wai baya son ta tashi
Harda wani cewa
Mu bamu da nitsuwa bamuga tana bacciba.
Dry Ummi tayi
Cikin
Tsokana tace '
gashi a bayanku ai!
Aiko a tare suka juyo
Sai kuma sukayi dry.
" a motar kuwa
Cikin sanyi
Ya sunkuyo
Kanta hankali ya rinqa busa mata iska a kunneta
Itako jin iskar ta qara sakewa tayi
Luf ta juyo
Qirjinta sama,
Murmushi ya danyi
Cikin
Jin dadin
Yadda take
Murza shi
Kiranta yakeyi Amman shiru Sai sauqe numfashi takeyi,
Ganin haka yasa shi
Cikin
Qworewa
Ya qara manna ta jikinshi
A hankali ya tura hannushi
Bayanta
Zip Dinta ya zuge cikin
Hikima ya maidata kan cinyarsa
Hannushi
Ya Dan tura cikin
Rigarta
Lkci daya ya dire hannushi kan bres Dinta
A take kuma ya lumshe ido ya sauqe ajiyar hrt,
A hankali yasa Dan yatsanshi ya rinqa zagaye bakin bres din
Cikin
Sauyawar voice
Ya rinqa kiranta
A,ishhhh
A hankali ta bude ido
Tare da Dan tsura mai idon
Sai kuma ta Dan tura baki
Cikin
Muryar bacci tace ' Hammaaa Yusuffffffffff
Ido ya tsura mata cikin
D'aga mata
Gira
Hannushi ta Dan kama
A hankali ta jawo hannu
Shi kuwa
Kai ya karya
Yayi fuskarta tausayi
Cikin
Sanyi yace
'Aish
In Neman alfarma ki zo gareni mu kwana tare
Wlh bazan iya kwana banji duminki ba
Plxx karki manta ni
Baki ta Dan tura tana
'Hamma ni a gun Ummi Na zan kwana,
Cikin
Tausayawa kanshi
Yace
Mijinki kuma ya kwana
Da waye
Kamata yayi ya ruqqume cikin
Tsokana yace
Yarinya ki Adana mijinki
Ummi ma ba dakinta zata kwana ba.
"Tureshi ta danyi
Ta bude qofa ta fito
Shima fita yayi
Ya zagayo yazo gabanta
Cikin
Gyara net dinshi
Ya juyata
Ya tura hannushi
Ta gabanta ya lalubo
Bres Dinta ya shafa cikin
Rada yace
Zanyi miss dinki
Tabas itama taji Hamma a jikinta
Shiyasa Sai ta lumshe ido
Kawai.
Tana bude idon
Ta haqqo su ya Abubakar da Ahmad da Adam
Da sauri ta janye jikinta
Cikin
Happy ta isa garesu
Da Dan gudunta
Tana zuwa kamar zata fada jikin ya Abubakar Sai kuma ta tsaya cikin
Farin ciki
Tana '
Oyoyo ya Abubakar Na nayi missing dinka sosai
Shima Abubakar dry yake cikin
Jin dadin ganinta da yanayinshi Na tsantsar qaunar yan uwanshi
Yace Allah sarki
Aysha wato yanxu kin girma
Kin dena
Son jiki,
Dry tayi ta kamo hannushi tana
Bazan girmanwa Dan uwana ba ai,
Su Ahmad kam dry suka rinqa yi
Har suka qarisa gun
Yusuf
Cikin
Qaunar juna suka ruqqume juna
Suna dry
A hankali Yusuf ya qarisa gun Abubakar ya ruqqume shi
Cikin
Qaunar qanin nashi
Yace
*Babiker* dan
Haka yake kiran Abubakar din yana don tsokanarsa tun suna yara bare kuma da ya zama dole akwai Dan reni a tsakaninsu Na irin shi Abubakar shi yake bin Yusuf a aihuwa.
Dry Abubakar ya danyi Sai kuma ya matse Yusuf a jikinshi
Cikin
Sanyi da qaunar Dan uwana nashi yace
Hamma Yucut
Haka yake kiransa lkcin yarinta
Shima Yusuf dry yayi
Sai kuma yayi shiru
Jin Abubakar bai sakeshi ba
Kuma Sai
Zuciyrsa da yaji tana bugawa da qarfi-qarfi.
Cikin sanyi yaji
Abubakar Na rada mai
Hamma Yucut
NAYI kewarku
Ji nake kamar Na bar aikin
Sojannan Na dawo
Mu zauna nima in rayu cikin yan uwana kafin mutuwa ta rabamu,
Da sauri Ahmad yace
Haba Abubakar meyasa zaka Sa mana tsoro a zuqatanmu.
Adam yace
Gsky Abubakar banson irin zantu kan nan naka,
Dry ya danyi
Fuskarsa tai
Ra's a zahiri
Dama da yawa kance kab yaran gidan
Abubakar ya fisu
Kyau danshi
Tamkar balarabe yake
Ga qira ga cikar zati ga haiba sannan shi mai yawan fara,ane da son Al,ummah
Dan shine qarami a Kansu Amman kab ya fusu tsawo da qiba,
Cikin fara ar yace
Toh ai rebuwa ya xama dole
Brothers Na,
Aysha kam
Tuni
Ta fara hawaye Dan ita tun kan ya Ahmad bata son jin irin zantu kan,
Dry shi kam Abubakar yake tare da jansu suka tafi cikin gida.
A babban parlon suka
Zauna akayi ta hira
Aysha ko da ta ga Ummi Sai tayi qasa d kai
Itako data gane Sai ta shereta sannan ta saki jikinta..
"Bayan 2 week, Rayuwa ta musu dadi kamanni
Family ya cika da Farin ciki
Abubakar ma har yanxu yananan
Gaba daya ya qara shigewa jikin yan uwanshi
Tuni hutunsa ya qare Amman yaqi komawa yace yana son shima ya rayu da yan uwanshi
Kuma yana son ya jejje xiyara gun yan uwansu
Haka ya rinqa Jan su Yusuf da Ahmad suna kutsawa cikin yan uwa da abokan arziqi
Har qauyuka saida sukaje.
" shiko Yusuf yakan Dan lallaba ya dauke matarsa su arece
hotel ya dirka mata qwoya suje sui ta macewa juna,
Gaba daya yanxu
Ya maidata
Fulawarsa abin qawanyarsa.
"Yau da dere
Suna parlon suna cike suna hira
Abubakar ya Dan gyara zama
Cikin
Kallon yan uwanna shi
Yace
'Ya Adam
Gobe nefa zamu je yolan
Dan
Inaga Na kusa komawa wurin aiki
Gashi Hamma Yucut kuma saura
2 weeks
Ku koma Saudia ko?
Kai ya gyada mai cikin
Tsurawa Dan uwana nashi ido
Yace
'Ko Sai yaushe zamu kuma haduwa ne Babiker kam?
"Cikin dry yace
'Wata qil har Abadan!
!Gaba daya suka zuba mai ido
Cikin
Fada baba bello yace
Kai Abubakar wannan wanne irin furucine
Ummi kuma
Kai ta rinqa juyawa
Tana
Allah ya rufamin asiri
Nenne CE tace
Amin
Rabbi ya hanemu qara ganin wani gibin,
" shiko dry yayi cikin cewa Yoh ai mutuwa ta zama dole dama rayuwa wata ran Farin ciki wata ran bakinci,
A haka suka watse
Sai Yusuf da duk jikinsa
Ya mace
Ya kalli Aysha da ke shirin
Fita cikin
Muryar tausayi
Yace
Amrita