Showing 15001 words to 18000 words out of 31090 words

Chapter 6 - DEPRESSION (damuwa)BOOK ONE TAKUN FARKO BY HAFSAT UMAR DANGORO

31 Oct 2025

1382

RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA💃💃💃💃💃💃



🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
_*DEPRESSION*_
*damuwa*
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR ƊAN GORO*_
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼

_*JARUMAI💪🏻WRITER'S ASSOCIATION📚*_

_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar Ƙasƙanci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
11-AFNAN
_And now_
💔_*DEPRESSION*_💔
*damuwa*
*BOOK one*

*Chapter 10*






*A.k FADAMA EXCITED*

Tun da su Fu,ad suke tafiya Zaid ya damesu da kuka har ya gaji yayi bacci a kirjin Fu,ad har suka karasa katafaren excited din ak fadama Dake cikin garin adamawa, babban gate din da aka Gina shi da zallar gold Mai tsada a ka wangale musu suka Shiga, excited din dake dauke da manya man yan gidaje na alfarma, daya daga cikin part din suka nufa, a daidai parking space din da yake wajen part din suka tsaya sukayi parking, Fu,ad ne ya fito dauke da Zaid a hannunsa da alama bayan kukan da yaci bacci ya samu yayi, takawa ya somayi har yakara sa bakin kofa ta farko wadda Tun kan ya karasa ta bude kanta da kanta, shiga yayi sukuma masu gadin abba n'a biye da abba abaya shima yazo ya Shiga, a babban falon gidan'suka zauna Abba ya bawa masu bagin sa umarni da su matsa Babu musu suka fita daga cikin part din Gaba daya, basu jima da fita ba Abba ya ji wayar sa na Kara, cikin nutsuwa ya sa hannu ya dauki wayar Dan ganin wayake kiransa a wannan lokacin, number faransa ce kuma Kiran daga cikin family dinsa ne dan yaga number ,dayawa yayi a nutse yace


"Assalamualaikum" "ameen wa, alaikumussalam" aka amsa cikin wata sanya yayyiyar murya Mai dadin gaske, "abbana! Ko ba a fad'a Masa ba yasan wanan muryar wanene acikin yaransa sanan ya Gane wan da yake magana Dan Babu wan da yake kiransa da irin wanan sunan sai shi, kafcikin yaransa kowa in ya tashi Haka yake cewa Abban mu, shi kadai ne yake kiransa da abbana.

Murmushi Abba ya saka yace "karamin su babban su, kan lafiya ?" "Yar dariya yayi yace "Kai abbana a she zaka ganeni wallahi nazata bazaka ganeni ba Dan muryata na sauya bakaji ba?" "Uhm Abjeed kenan ko Ina bacci najiyo sautin muryarka saina Gane kaine" "to abbana meyasa?" "Sabi da muryar ka ta fita da ban ,muryar ka ki wata macen albarka dan dadi" "uhm uhm Kai abba dan Allah kadaina yabona sai kasa naji nidin wani hadaddene" "ah to da fa bawani yabo gaskiya bake fad'a Abjeed Dina ,kasan ma mene kuwa ?" "A,a Abbana sai ka fada?" "Uhm n'a zaga kasashe da dama Har yanzu Banga mutumin da ya Yi ko kwata na kyawun kaba " zaro Ido Abjeed yayi yace "Kai abbana shikkenan dai abar Zan cenan yaushe zaka dawo?" "Gobe insha allah ka dawone ai nayi tunanin Kana Dubaï " "a,a Abbana nayi kewarka ne shiyasa n'a dawo kuma Daman Ina farincikin dawowar Yaya Abeed shiyasa nadawo" "au aveed din ya dawo ne ?" "Eh abba yaya Abeed ya dawo sai dai kamar baiyi farincikin dawowa taba" "to meyasa Mai kagani?" "Abbana kaima kasani ai Sabi da Ina hanashi tunani Mana yanzuma kaganshi can Yana fama da tunani" ",uhm bansan meyasa Abeed yakeso ya illata kansa Sabi da zarah ba Ni kaina mahaifinsa na hakura ballanta na Kuma shi da yayi silar wargatsa mata rayuwa, "shikkenan barni dashi Zan dawo gobe insha allah" ",Tom shikkenan abba saï ka dawo amma wannan abin kadaina" "mai kake tambaya ta Haka?" "Kasani abbana" " uhma karaminsu babbansu Kai ko to na daina Shan komai " "uhm abbana kenan shikkenan Zan ganema idan ma baka daina shaba " "tom shikkenan bye" "uhmm uhm Abbana kagaji Dani kenan?" "A,a ni n'a isa ingaji da king" "to naji har da wani cemin king wato cin hanci za a bani to bai isheni ba ka fadamin wani abu" "Kai oh ni dan gidan innata wato yaronan ka rainani da yawa saï kace wata budurwar ka duk lokacin da zamuyi waya saï kasa nace maka i love you , to wallahi kakiyayeni" "hhhh abbana gashinan ka fada to Nima I love you too baby boy" kitt ya katse wayar batare da ya jira abin da Abba zai ce ba,

"Kajini da yaran zamani wai ni ne baby boy ? Hmm abba yayi kwafa ya juyo in da yaji ana dariya kasa_kasa yace "to Kai Kuma fa wa kakewa dariya?" Abba ya fad'a tare da hade girar sama da ta kasa" Fu,ad ne yace " wallahi abbanmu da Kai da yaya Abjeed Idan kuna wani abun saï kace abokanai ko Yaya da Kani" "uhm Fu,ad kenan ban San meyasa ba Abjeed ya Mai Dani kamar wani kakansa Ni Ina tunanin ma Anya dannan ba a can asbiti aka canza min shiba " dariya ce ta kubucewa fu,ad besan lokacin da yace "abbanmu Anya kuwa yakamata ayi bien cike dan duk kanmu yaya Abjeed ya fimu kyau da komai Allah na tuba ayi mutum kamar aljani" "kull fu,ad kafa na sake jin irin wannan maganar abakin ka Ni ma da Wasa nake Abjeed danane na sunna Kuma mahaifiyar ku itace mahaifiyar sa" yayi maganar ransa a bace,

"Abbanmu! abbanmu dan Allah kayi hakuri nima dawasa nake ,abbanmu Wai Ni naji kamar Yaya Abjeed Yana cewa Yaya Abeed ya dawo Kuma har yanzu Bai canza halinsa ba still dai Yana cikin damuwa Wai Mai yake damun sane abbanmu !? Kullum Ina son insane Maine ainihin labarin yaya zarah meyasa Yaya zai damu Akan ta Haka Amma kaki ka sanar dani, asanina dai tasowar danayi a gida hoton yaya zarah kawai nasani kuma shinake kallo Amma har yanzu bansan menene ainihin tarinhin rayuwar gidan mu ta baya ba domin ni a lokacin bani da wani wayo sosai ban sani ba dai ko Yaya Abjeed yasani tun da shi ya girmeni Abba Ina son insan menene labarin Yaya zarah Kuma wacece ita ? Menene dalilin da ya hadaka da ita tun da Naga ita ba 'yarka bace Dan da ace Yaya zarah 'yarka ce wani abun bazai taba had'ata da yaya Abeed ba, n'a rokeka abba ka barni labari Akan asalin tarihin A.k FADAMA".


Fu,ad ya karasa maganar Yana durkushe wa a gaban mahaifinsu cike da son sanin abin da yake tambayar mahaifin nasu.

Wani gwauran numfashi abbanmu yaja hade da tsuramin Ido Yana kallona cike da mamaki ,can Kuma sai Abbanmu ya cemin "Fu,ad kana son sani abin da ya fitar da Zara,u daga daular fadama ko? Fu,ad labarine Mai tsayi wan da ya shafi abubuwan ban tausayi da ban Al,ajabi a cikin sa ,sannan labarine Mai rikitarwa ,idan nace Zan baka labarin Nan bazai yuwu mugama shi a yanzu ba Dan Haka namaka alkawarin Zan baka labarin ka biyoni bashi"

Cikin furgici n'a kalli abbanmu hade da hafiyar wani masifaffen yawu nace "abbanmu wannan abin da ka fadamin ya Kara sakamin kaunar sonjin wannan labarin abbnmu Dan Allah ka taimaka kafara bani labarinan ko a takaice ne kafin mu zauna kasamu lokaci" "uhm fu,ad kenan shikkenan Zan baka rabarin Amma ba da kaina ba Zan dakkoma ka asalin littafin da marubuciyar nan ta rubuta Akan Zara,u sai na baka ka karanta kaji" "to abbanmu meyasa bazaka bani da kanka ba sai nake ganin kamar jin komai daga bakin ka sai ya fi" "a,a fu,ad ka karanta komai ni balallai n'a iya fada maka wani abun ba sabi da kunya da nauyin ka da nakeji, kaje cikin Wan cen d'akin ka bude drowar zaka ga littatafai guda uku babban ciki shine wan da zaka ji dukkannin abin da kakeson sani" "to abbanmu Amma Abbanmu Naga d'akin arufa Ina mukullin sannan abbanmu Zan iya tafiya da littafin faransa ?" "Eh zaka iya Amma kada ka Bari Abeed ya gaji, sannan mukullin Yana jikin kofar " Abba ya fada tare da mikewa ya hau sama Yana cewa "kasha karatu lafiya"


Bayan tafiyar abbanmu sama Fu,ad ya Mike yanufi kofar wadda daga gani an dade ba a bude ta ba ganin yadda Kura ta baibayeta ga Yana har jikin mukullin, cikin azama Fu,ad ya dauki mukullin ya saka sai ga kofar ta bude , murmushi yayi kana ya tura kofar ya danna Kai, Nan take ya dawo baya da sauri kasan cewar kurar da ta daki fuskarsa ga Yana da tacika d'akin, tari ya somayi na yan mintina Yana tunanin ya shiga ko karya shiga domin tun daga yanzu har yaji tsoro da kid'ima ya Soma ziyartar zuciyarsa, tunani ya shigayi can Kuma sainaga ya Yi addu,a ya danna Kai ciki hade da saka hannu ya shiga Kore yanar har ya Isa bakin drowar , batare da Bata lokaci ba ya shiga duban littafin can ya hangosu kamar yadda Abba ya fad'a masa babban littafin ya dakko ya juyo Zan fito Nan take idanunsa suka Kai kan hotunan Abeed dake manne a jikin bangon dakin ,Can Kuma ya hango hoton wata kekkewar yarinya a gefe Mai Kama da Yaya zarah bakinsa har rawa yake wajen cewa "Kai Adeena Mai yakawo hoton Adeena Nan d'akin Daman ta zauna a cikin gidannan to kenan waye ya haifeta Daman ba 'yar abbanmu bace to idan ba 'yar Abba bace Yar wace ko dai 'yar Yaya Abeed ce ? Kai bazai yuwuba, fu,ad yayi saurin fita daga dakin ya koma dakinsa inda ya samu Zaid sai baccinsa yake hankali kwance, saurin zama yayi ya bude bangon littafin ya Soma karantawa kamar Haka,..........

Asalin labarin ya Soma ne Tun daga farkon zuwanta gidan mu ,ita din ba kowa bace face kaddara ta,wadda ta kasance nakaso a rayuwata dama' iyayena Baki d'aya ,wannan daki nane wan can Kuma d'akin Dake gefena na hannun hagu shine sakin ta.


Saurin rufe littafin fu,ad yayi ya fita Dan ya tabbatar da abin da yagani a cikin littafin, Yana karasawa cikin falon ya nufi dakin dayake a hannun hagu ma,ana dakin kaddarar yake son gani, Kai tsaye ya karasa bakin kofar ya tsaya kamar yadda yasamu mukulli a jikin kofar d'akin da ya dakko littafin Haka itama wannan kofar mukullin a jiki take, murdawa yayi ya shiga , Nan take yaga wani uban Kira da datti wan da yafi ma na d'akin can, duk da Haka tusa Kai ciki yayi tare da Kade yanar d'akin, a hankula ya shiga zagaye harabar d'akin Yana kallon ko Ina nacikin d'akin ,komai yananan yadda yake sai dai datti da d'akin yayi kawai zama yayi a gefan gadon sai jiyayi ya zauna a kan wani abu ,da sauri ya tashi ,wayoyine guda biyu a ajiye sun Yi Kira sunyi tilis hatta zanin gadon ma yayi datti kamar ba fariba, sai kayan Wasa Teddy a kasa manya Kai kana ganin d'akin kasan d'akin macene, wayar ya dauka ya Soma dannawa sai dai Babu alamun zata kawo Dan Haka ya bude bayan wayar sai ga memory ya Fado, da sauri ya dauka ya ajiye komai ya nufi hanyar fita, har zai fita ya ci Kara do wani kekkewan hoto a bakin kofar ,Baki ya bude tare da cewa "woww Yaya Zarah da kina k'arama kinfi kyau kamarki sak kamar Adeena ,to Amma Ni Wai abin da nake son tabbatar wa shin Adeena 'yar wace Daman ba Ammi ce ta haifeta ba?" Fita yayi tare da tunani kala kala a zuciyarsa ya koma d'aki kana ya dauki littafin zai cigaba da Karan tawa , zaid ya tashi daga bacci ya Soma kuka.


"Oh my God"

Fu ad yace tare da rufe littafin ya ruko hannunsa tare da janyosa jikinsa yace "Zaid menene ?" To ya Isa daina kukan kaji, Yana maganar Yana Dan jijjiga bayansa ,"zakaje gurin abbanmu taso maza muje n'a kaika gurin abbanmu kaji, yafada Yana sakko dashi daga kan gado, sannan ya Kama hannun sa suka futa wajen falo, Kai tsaye sama suka nufa gurin abba, lokacin da suka karasa dakin a rufe yake Dan Haka fu ad ya Kwan kwasa ,murya a tausashe Abba yace "Wanene?" "Abbanmu Fu ad ne" batare da abba yasake cewa komai ba ya Mike daga kwancen da yake ,hawayen idonsa ya goge sannan ya ajiye hoton dake hannunsa ya tashi ,zuwa bakin kofar ya bude Masa, kallo daya Fu da yayi Masa yasan kuka yake, hakanne yasa shima ya hade girar sama da ta kasa yace, "abbanmu kuka kake ko?" Murmushin karfin hali Abba ya kwakulo yace

"Fu ad ba kuka make ba" "uhm abbanmu kenan to shikkenan Amma wancan hoton dake kan bed dinka da?" "Hmm Fu ad ka isheni da tambaya fa " "tom shikkenan Abba tun da Haka kace Daman Zaid na kawo maka ya debe maka kewa" "ah to kushigo" Abba ya matsa suka shiga ,a kan gadon Fu ad ya ajiye Zaid shima ya zauna tare da Mika hannu ya dauki hoton, murmushi kawai yasaki yace "uhm kaddarar 'yan gidannan kenan" idon Zaid ne yakai kan hoton nan take idonsa ya ganomasa wadda kejikin hoton ,a tsorace yace "umm umma " yayi maganar tare da Kara matsawa kisa da hoton tana kallonta ,Nan take ya fashe da kuka ya shiga shafa hoton da hannnu, cike da mamakin Zaid Abba ya karaso ya rike Zaid yace "yaro kasanta ne a ina kasan ta?" Daga Kai yayi kawai "


"Aina kasanta ?" "Umma na ce" Zaid ya fad'a a takaice ,ummanka kuma?" To ummanka to tana Ina?" Fu ad ya watso Masa tambaya "ta taaa ta mutu" zaro Ido Abba yayi a tsorace yace "ta mutu Kai wannan ba ummanka bace nasan zarah na Raye Ina da tabbacin zata Bata mutu ba, sai dai in Mai Kama da zarah ce ummanka " "a,a abbanmu saï ta iya yuwuwa umman tasace shekara nawa da barin yaya zarah daga gidannan tun bani da wani wayo sosai ga shi har na girma na mallaki hankalin kaina,"


"Kai fu ad "yata tana Raye Bata mutuba " Abba ya Mike a fusace ya bude wata kofa ya shiga tare da rufewa, shikuwa Fu ad kallon Zaid tayi Tace kaga abbanmu ko zaka zauna dashi" Kai kawai Zaid ya daga batare da yace Komai ba , Fu ad ne ya jjanyosa jikinsa ya Shiga jijjigashi har yasoma lumshe Ido.



*Kaduna gidan su Amnaa


Umma ce zaune a gaban wayarta tana dannawa tare da jera number wayar Dr Abeed a jiki, bayan ta Gama rubutawa ne ta janyo amnaa jikinta tare da Dora hannu a kanta tana bubbuga bayanta ,sannan ta Soma Kira, bugu biyu Abeed ya daga

"Assalamualaikum" ameen wa, alaikumussalam barka da wannan lokacin dortor da fatan kaje gida lafiya ?"

"Lafiya kalau alhamdulillah, sai dai ban gane dawa nake magana ba sorry ban dauki murya ba" ya fad'a a takaice dai dai lokacin da yake gyra kwanciyar sa .

"Ayya yaro nice wadda n'a kawo yarinyar asbitin ku a Kaduna Har kace gida zaka koma ka bani katin ka ,latina wadda ka ce zaka dinga taimakawa ?"

"Ehhh n'a gane n'a fahimta maman Amnaa ko sorry wallahi ban manta da kuba Kuna Raina yanzu Ina Amnaa take ya jikin nata?"

"Jiki alhamdulillah , Amnaa gatanan tana kwance a jikina kasan uwa da da sai Allah idan bata kwanta a jikina ba ajikinwa zata kwanta ,kuma kaga karamar yarinya ce batasan kowaba saï ni ga kiwa datake fama da ita ,to dai Zan iya cewa tana yadda da wata yarinyar makwaftan mu ,Allah sarki yarinyar akwai kirki"

Uhm ,Abeed yayi murmushi yace "Allah sarki wata yarinyar kuka samu?'

"Eh wallahi yar makwafciya Tace yarinyar a kwai hankali ga biyayya ga iyaye ,Kuma kaganta kekkewa Wallahi, Ni da zaka yarda ma yadda baka da auren Nan ai saika ganta ko Allah zaisa ka yaba da hankalinta"

"Uhm maman Amnaa kenan kedai kawai ki kwalleni yadda kika ganni yanzu dai inason ganin Amnaa zuwa anjima domin tana min Kama da wata kwanwata Zan haku anjima a video call sai kuga juna"

Washe Baki umma tayi bakin ta harrawa yake wajen cewa "ah to to Babu damuwa sai ma bakirawo wannan yarinyar itama ku gaysa ko ya kace ?"


"Tom shikkenan Babu damuwa zuwa anjima bye" ya katse wayar kitt.


Umma Bata jira wata wata ba ta janye Amnaa daga jikinta tare da dungurar da ita a kasa Tace "shegiya taji jiki Mai dadi tayi lamo kamar wadda zan shayar, "

Sumayya dake gefe tayi shiru ta zabga tagumi Tace" Allah umma nakamu da soyayyar wannan doctor din tun kafin naganshi anjima ,Kuma shi gashi da alama tarkon mu Bai kamashi ba sai wani share zancen yake Anya kuwa zai Soni?"

"Dalla Can banza shashasha waya fada Miki bazai soki ba shi waye, wane namijine zai ganki yace Bai kyasa ba ai karya yake dolena ya soki wallahi ,to idan Bai Suki ba uban wa yake jira ko wannan macacciyar yarinyar yake jira ta girma ya aura, aikuwa da ya cika asararre Dan Wasa da zuciyarsa zayyi yarinyar da saura kiriss n'a aika shegiya lahira "

"Hmm ban da kince Yana so ya dinga ganinta Allah da kasheta mukayi kawai muka huta haba ,nifa har na fara kishi da ita" ta karasa maganar hade da saka kafa ta ture Amnaa dake kwance Yana kuka " allah sarki rayuwa kenan .


*Oga atiku*

"Hmm Wai haryanzu Baku samu mujahid ba,to kenan Ina wannan yaron ya shiga ne ? Dole n'a nemo mujahid Tun kafin ya tona Mana asiri" "wallahi oga duk in da muke tunanin zamu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login