Showing 90001 words to 93000 words out of 138378 words

Chapter 31 - Zakisan koni waye

09 Apr 2026

3288

karamin kiss tasha wajen kudirat ba in the name of learning, Salem Sai dan nishi yake kasa2, da sauri ya zare bakinshi yana kallonta, wani irin surprise look yake mata har ya fara tunanin ko deceiving dinshi tayi, murmushi tayi ta sunkuyar Dan kanta kasa.

Awaje kam guys sun shiga motoci, Khalid kam yana tsaye jikin motan yana jiran fitowan tawa don yashiga, yaji shuru, knocking glass din motan yayi amma still no response, bude motan yayi, kai Salem ya daga daga kallon tawa ya kalleshi
"Meye?../" Salem ya tambayeshi, Khalid bai kalleshi ba ya kalli tawa yace
"Iyawo...sorry for the interruption..." Da sauri tawa tafara kokarin fitowa tana cewa
"No problem sir..daman yanzu zan fito.." Bata idaba Salem ya rike mata hannu
"Habibty please give me a good bye hug..." Murmushi tayi ta zare hannun ta ta fita daga cikin mota. Salem hararan Khalid yayi
"Wallahi ka shiga hankalin ka..."
"Dalla rufe mana baki...kasa mun kwashi kasa yau..." Dariya keta Salem yayi, Khalid hararan shi yayi
"Wallahi nima Sai na samo Yoruba.. Yanda na kwanta kasa kaima Sai ka kwanta..." Salem daria yayi
"Basai ka ganni ba?... "
"Ni ban Iya wannan wahalan nasu..." Hulan kanshi yacire Sannan yace
"Yauwa guy...ka saki wannan yarinyan mana...ai is time ko?.."
"Time?... Ai ba yanzu naceba..." Tsaki Khalid yaja
"Wallahi matsalarka kenan...tunda ba zama zakayi daita ba kawai ka sallameta mana...amma Sai ka jamin rai?" Shima Salem tsaki yayi
"Kar ka kara damuna na wannan maganan sai next week an daura min aure..." Hararan shi Khalid yakarayi yana cewa
"Kawai kace ba sakinta zakayiba..kilan ma kanason ta..." Salem nuna Khalid yayi da yatsa Sannan yace
"Wallahi ka kara cemin inasonta Sai naje har kauyen da take nayi sex daita kafin in saketa...inyaso Sai muga ta zumudi..." Khalid Jan bakinshi yayi ya tsuke don yasan karamin aikin Salem ne.

โค๐Ÿ’š๐Ÿ’™๐Ÿ’›๐Ÿ’œ

Abangaren ameera kam ranar da akayi traditional wedding dinsu Salem suna zaune suna kallon dadi kowa kaman yanda suka saba wayan ta yafara ringing, dubawa tayi taga zeenat picking tayi suka fara zolayan juna kaman yanda suka saba, Sai zeenat tace
"Sis wane channel kike kallo?..."
"Dadinkowa..ya akayi ne?" Cikin sanyin murya zeenat tace
"Ki maida AIT.," tana kaiwa nan ta kashe wayan ta, ameera amsan remote control tayi ta maida AIT, nan taga heading dinsu *TRADITIONAL WEDDING OF SIR SALEM* live, zama ta gyara, hinde kallon ta tayi
"Wannan kaman biki ake ko?..." Hinde ta tambayeta, Ahankali ameera ta daga mata kai
"Bikin Wanda ya ajiye ni nan ne..." Duk jikin su yayi sanyi
"To ki chanza tasha mana.." Inji Zainabu, kai Ameera ta girgiza mata
"Barshi mu kalla..ko ba komai zamu gan yanda aladansu take..." Ahankali Zainabu tace
"Bazaki ji wani iri ba?..." Ameera Dan tabe baki tayi
"Babu abinda zanji...$" ta amsa mata atakaice. Gyara zama dukkan su sukayi suka fara kallo.
Sai lokacin ameera taga yanda tawa take,acikin ranta kam gani take bazata iya kishi daita ba cos gani take tafita komai mussanman body,
"Ai ko hips ta kada ta wuce gabanka bakin ciki na iya kasheka.." Ta fada cikin ranta, hinde kallon yanda ake zuba kudi cikin tray tayi
"Amma ameera kinyi wautan wulakanta wannan mutumin... Ana cewa ba kudi...yasin da akwai inda kudin yake..." Tafada cikin ranta. Itakam ameera idanuwanta sun chanza color cos Sai tunanin inda bata wulakanta Salem ba da ita zai kashewa wannan kudin, kallon inda Salem ke watsawa tawa dollars tayi tadan saki ajiyan zuciya. Idanuwanta sun chanza kala, Zainabu kallon ta tayi
"Dan Allah ki chanza wannan tashar...idanuwanki har sun sauya..." Murmushin karfin hali tayi
"Kawai dai INA tunanin na kusa barinku nan ne..." Ta fada Ahankali, dukan su shuru sukayi suka cigaba da kallon, kowa da tunanin datake,saida aka gama Sannan hinde ta kalli ameera
"Kinsan tunda ankusa auren dole iyayenki da kawayen ki zasu zo kafin a kawo maki amarya...yanzu wane karya zaki kara yi masu don wannan karin babu abinda zai hanasu zuwa..." Ameera da jikin ta yayi ligis saboda kallon dasu kayi ta daga red eyes dinta ta kalli hinde
"Nima ban San abinda zan fada masuba..." Tafada ahankali,
"Me zai hana ki fada masu gaskiya kawai... Ai duk kudin mutum hukuma tafi karfinshi...." Inji Zainabu, Dan baki ameera ta tabe Sannan tace
"Nidai tunda yace in na fada masu bai sakina da wuri kawai zan kiyaye har ya sakeni..." Dukkan su basu kara cewa komai ba, Zainabu maida tashan tayi dadinkowa suka cigaba da kallo amma banda ameera cos Sam takasa samun sukuni, duk da bakinta yana furta batason Salem amma cikin zuciyanta daban, don wani irin kishi ta fara ji, kuma har cikin ranta tasan already Salem yayi nisa cikin son wannan yarinyan cos is written all over him, kuma ko ya amince ta zauna dashi gani take yarinyan ta fita komai
"Hmmmmmmm" tafada kasan makoshinta, Sai tunanin abinda hinde ta fada mata take, tasan gaskiya babu abinda zai hana su anty Sadiya zuwa, tafi minti talatin tana tunani Sannan ta samu idea
"Nasan abinda zanyi..." Ta fadawa su hinde tana daukan wayanta, number mom tayi dailing, bayan ringing biyu mom ta dauka, cikin sanyin murya ta gaisa da mom itama mom duk tausayin ameera ta mamaye zuciyanta cos suma sun kalli traditional wedding din kuma cikin ranta tasan her daughter doesn't stand a chance Dan ta lura son da Salem ke yiwa tawa is beyond expectations.
"Mom..." Ta kirata sounding so cool, ahankali itama mom ta amsa cikin sanyin murya. Ameera tacigaba dacewa
"Dama inason fada maki zanje los Angeles gobe...bana nan kafin ayi auren..." Tafada muryan ta na breaking down,
"Habibty ke kikace ya kai abroad ko shi yasaki?..."
"Mom...ni nace ya kaini..."
"Hmmm..dabaki fada hakaba,..amma no problem.. Allah ya tsaremin ke..."
"Ameen sweet mother..." Adua mom ta dinga jera mata sannan daga baya tace
"Kina isa chan ki kirani.."
"Yes mommy..." Yafada Sannan sukayi sallama. Ahankali ta cire wayan daga kunnenta takashe ta gaba daya ta mikawa Zainabu
"Gashi ki boye..." Tafada tana goge hawayen daya gangaro mata, amsa Zainabu tayi ta shiga kuryanta. Ameera kam fashewa tayi da kuka mai tsuma zuciyan mai sauraro, Sai da nima nayi hawaye๐Ÿ˜ญ.

*Finally the day is here*

Yau Around 10am aka daura auren Salem Yusuf sulaiman da Tawakaltu Lukman Adebayo, hmmm dama anyi awarding traditional wedding dinsu as the best traditional wedding ever, to da alaman zaa a kara awarding daurin auren su, cos koina tatul da mutane, larabawa da turawa kam kaman garin su don sun halacci daurin auren. Duk Wanda kika gani sanye yake da pure white shadda da white hula cos that is the dress code, Salem kam yasha babban riga happiness is written all over him. Daurin auren ya samu halaccin Christians da yawa from Nigeria and beyond, suma duk sunsha fara shadda looking so united.
Dama reception follows immediately, ana gama adua Salem da guys dinshi suka koma hotel din da suka kama, kaya suka fara chanzawa, dukan guys su 50 daidai sunsha black tux suit da bowtie Sai Salem ya saka red chalinco suit dukkan su Sai da aka gyara masu fuska mussanman ango.

โค๐Ÿ’š๐Ÿ’™๐Ÿ’›๐Ÿ’œโค
Manage
Kilan anjuma in kara
๐Ÿ’š๐Ÿ’™๐Ÿ’›๐Ÿ’œโค
ZAKISAN KONI WAYE
๐Ÿ’™๐Ÿ’š๐Ÿ’›๐Ÿ’œโค

ยฎzuwairat(ummu Maryam)

5โƒฃ9โƒฃ


Suna fitowa aka dinga daukan su fotuna, har lokacin yan jarida nason magana dashi amma ba baa basu dama ba, daga farfajiyan compound din hotel din suka tsaya Salem tsakiyansu aka dinga style ana daukansu pictures, hararan su Salem yayi yana
"Kai a bar pics haka nan inje in dauko matata...."
"Masu mata..." Inji Khalid cikin ko kallon shi Salem baiyiba ya shiga daya daga cikin Hyundai sonata dake cikin parking lot. Yana driver ya tada mota da sauri Khalid ya shiga
"What?.." Salem ya tambayeshi,
"Kasan meye...bani takardar..." Kallon shi Salem yayi
"Takardan me?.." Hararanshi Khalid yayi
"Takarda sakin wannan yarinyan..."
"Oh..." Salem yafada kuma yanda yayi magana zakasan ya ma mance da wannan zancen
"Bani pen da paper.." Inji Salem, da sauri Khalid ya fara Neman pen a jikinshi amma bai samu ba, Salem jugum yayi yana kallon shi, Khalid Dan mika hannun shi yayi gaban mota yana dube2 amma bai samuba
"Please you are wasting my time.." Inji Salem
"Ai guy babu pen..."
"No problem... Kawai in muje yola zan baka...ko kuma tunda bani da free time...just remind me in naje Malibu..."
"Malibu kuma?...I thought a instabul zakuyi honeymoon..?"
"I changed my mind..." Tabe baki Khalid yayi
"Sai wani rawan kai kake kaman watarana abun bazai kanshekaba..." Salem dariya yayi yana dan girgiza kanshi
",dalla get out..my princess is waiting.." Sai lokacin Khalid ya tuna mashi irin promise din daya dauka kan in Allah yasa ya auri tawa, godiya Salem yayi mashi Sannan ya kira Wanda zai gudanar dasu. Khalid bai kara cewa komai ba ya fita. Dukkan sauran guys mota suka shiga suka bar haraban hotel din.

A palace kam babu irin shawaran da tawa bata shaba cos daga reception zasu wuce yola cos aladansu gidan uwar miji ake kai amarya. Daman ana daure aure ango ke tafiya da Matan shi amma reception ya hanasu, tawa kam tayi kuka har ta godewa Allah haka mami don gani take zaa rabata da better halve dinta, kneeling tayi dukkan family natayi mata adua. Da kyar akasamu ta bar kuka akayi mata wani irin marvelous makeup, wani katon kwali aka dauko aka dauki wani white gown mai kama da wedding gown aka saka mata, gown din flowy back gareshi don tsawon bayan shi bai misaltuwa, Sai tafi minti biyar tana tafiya bayan bai kai karshe ba, manyan gidan inda ake reception suka tafi da kyar aka samu mami taje don cewa tayi bata Iya zama atafi da yarta.
Yanmatan suma hamsin sunsha purple gown, ana gamawa tawa kwalliya ta zauna bakin gado Sai tunani take wai yanzu she's married to Salem, in ta tuna the sex part Sai gabanta ya fadi. Su Salem na zuwa aka fada mashi Iyawo tana daki har dakin yashiga su kuma yanmatan suka shiga motocin dake waje.
Bakin gado ya ganta da alaman batasan an bude kofa ba cos she is deeply lost in thought, godiya ya karayi ga Allah don she looks so gorgeous
"Wify..." Da sauri tawa ta daga kanta, tana kallon shi tayi sauri dauke idanuwanta daga kanshi cos ba karamin kyau yayi mataba. Hannu ya mika mata, ahankali ta mika mashi hannu ya mikar da ita, rungume ta yayi
"Alhamdulillah.. We are married... Habibty we are legal for each other... I just feel like riping of this clothes... I just feel I can have you now..." Fada in a whisper, itadai batace komai ba. Gani tayi hug din ba mai karewa bane
"Sugar.. Zamuyi late..." Sai lokacin ya saketa suka bar wurin.

Already a five star hotel din da zaayi reception yayi full ango da amarya kawai ake jira, kowa ka gani kasan yan boko da yan hutu ne, duk yan ZAKISAN KONI WAYE fan 1 and 2 were present, Sai yan Zuwairat novel 1 and 2 were also on the high
table, wasu matured ones among ummu Maryam page are present amma sauran suna chan suna suburbudan junansu da zagi. Sara da sawwama kam baki su bai rufuwa, kidin instrumental kawai ke tashi don Wanda yake nesa da wurin zaisan something important is happening there.
Ango da amarya na zuwa yan jerida suka taresu amma Salem yace masu su bari Sai bayan reception suyi interviewing dinshi da matanshi. Jerawa sukayi Salem da tawa gaba Sai kowanne guy da budurwa daya, suna zuwa bakin gurin Salem ya saki hannun tawa yashiga cikin hall din da gudu, saida ya kai karshen hall din Sannan ya tsaya ya fuskanci tawa ya yafara rawa yana yi mata alaman da hannuwanshi ta taho gareshi murmushi ta sakar mashi Sannan ta fara rawa tana zuwa gareshi ahankali, wani irin mahaukacin liki ya farayi mata, nan aka dau clapping Dan take kowa ya fara rawa da budurwan da suke tare da kyar mc ya samu suka zauna Sannan aka fara abinda ya kawosu, wani katon cake suka yanka tayi feeding dinshi da akace yayi feeding dinta babu kunya ya saka cake din a bakinshi Sannan ya duka ya kai bakinshi saitin nata ta amsa daga bakinshi kaman ta nutse katsa don kunya, Sai sukayi exchanging zobe don wedding planner dinsu cewa tayi ba Sai Christian ke bawa matansu zobe ba. Lokacin bada gift ga amarya da ango, kusan mota goma aka basu Sai kuma manyan kyautuka masu tsada gaske. Sai bayan sun zauna aka bawa yan jaridi dayan gidan TV yi masu tambaya, tambayoyi aka dinga yi masu Salem ya dinga amsawa don ita tawa already abin duniya ya isheta, ga tausayin kanta da take, ga mami ta fara missing, ga ciwon da kafanta keyi mata saboda high heels Sannan ga Salem da ya rike mata hannu cos in ba rawa suke ba to hannun shi rike da wrist dinta.
Daya daga cikin ya yan jaridan yace
"Sir wannan auren na biyu ne ko?.." Murtuke fuska Salem yayi
"Kai kayimin na farkonko?.." Da sauri guy din ya girgiza kanshi
"No sir...kawai da akwai jite2 kayi aure last few months..." Dan baki Salem ya tabe Sannan yace
"That was a misconceptions of information... Ai in zanyi aure is not something that will be secretive kaman yanzsu ai kowa ya San am married... So duk wannan is a rumor..." Salem dake zaune bayan shi ya gallawa keyanshi harara
"Makaryaci..," yafada cikin ranshi,
"To Allah ya bada zaman lafiya..." Inji daya daga cikin news men
"Ameen.." Salem ya amsa mashi yana kallon fuska amarya.
Around 4pm aka gama kneeling sukayi gaban manya suka dinga kwasan albarka, daga baya yarike hannun tawa don su tafi aikam fixgewa tayi taje wajen mami ta dinga kuka daman mami kuka hartayi ta gaji duk yanda yanuwan mami da zasu raka amarya sukayi su cireta daga mami kasawa sukayi Salem tsaye bayanta yana kallon ikon Allah
"Bakisan da maminba kika amince?..." Yafada cikin ranshi, Khalid Dan matsawa yayi kusa da kunne Salem yace
"Guy tsoron ride din da zakayi mata take...shege zai wani zumudi kake kaman watarana bazata ishekaba..." Salem murmushi yayi yana girgiza kai Sannan ya duka ya kama kafadar tawa ya mikar daita, tare suka je gaban jet Sai kuka take kaman ranta zai fita, riketa yayan mami tayi Salem ya saketa, cikin jet suka shiga da sauran Matan Sannan Salem ya juya Sai ya hangi usman, babban Dan ammi, karasawa Salem yayi wajen shi
"ashe kazo..." Salem ya fada mashi
"Eh mana...ai ana gobe traditional dinku nazo..."
"Ok...daman inason ganinka...I want to tell you to warn ammi...she should stay away from my wife...." Bai idaba Usman ya katse shi
"Haba Salem..." Hannu Salem ya daga mashi
"Just warn her...in ba hakaba zan dauki mataki kan dukkan Ku..." Yana kaiwa nan ya bar shi nan tsaye.

๐Ÿ’›๐Ÿ’œโค๐Ÿ’š๐Ÿ’™

"Wallahi Sai ka fadamin inda ka kaimin yata...." Inji mom dake tsaye shakare da wuyan rigan dad tana kuka kaman ranta zai fita
"Salima meye haka?... Kina haukane?..."
"Eh hauka nake..ka fadamin inda yata take...kayiwa ameera aure batare damunsan magabatan Wanda zata auraba..kuma gashi Wanda ta aura yace bai taba aureba...wallahi ko ka fadamin inda ka kai yata ko kuma inkaika ga hukuma...." Dad kokarin kwace wuyan riganshi yayi amma bai samu hakanba
"Haba Salima ..wannan maganan da yayi shi zai tada maki hankali?... Kisan halin maza da karya....kilan bai fada mata yana da aureba...." Kai mom ta girgiza
"No way...there is more to this story...no man can deny my ameera in public kaman yanda yayi denying yata...ameera ta is like a diamond da kowanne namiji da ya aureta bazai Iya boyetaba...kawai tell me inda yata take...." Tafada cikin kuka mai ban tausayi Sannan ta Kara shakareshi daman mai hakuri bai Iya fushiba, Sai kuka take wai dole ya fada mata inda yakai yarta
"Haj...dan Allah ki sakar min wuya... You are hurting me.." Ya fada ahankali don tausayin matanshi yake kuma yana tunanin halin da ameera take ciki, ahankali ya riketa suka zauna
"Haj...wallahi sir Salem ya auri ameera...."
"Ban yardaba..yanzu da sir Salem yayi aure ai duk duniya sun Sani...lokacin zinariya ta ko lefe baa kawoba Sannan babu danginshi ko daya..kuma gashi yace shi bashi da aure...."
"Dan Allah karki tada hankalin ki saboda wannan maganan.,.. Kuma da kikace bai kawo komai ba ni nan nace kar ya kashe sisinshi..."
"Allah yaisa tsakani na da kai...ka bada diamond dina sadaka..gashi yayi mata kishiya zata zama abun gori...to wallahi zaman lafiya mu da kai shine ka fada mashi ya sakar Mani yata..."
"Bazan Iya fada mashi hakaba...remember he's the boss of my boss... $" tsaki mom taja
"Ko ka fada mashi ko kuma in fadawa iyayenshi su fada mashi..."

Yau wayata wajen doc ta yini, sorry for the late update
๐Ÿ’š๐Ÿ’™โค๐Ÿ’›๐Ÿ’œ
ZAKISAN KONI WAYE
๐Ÿ’™๐Ÿ’šโค๐Ÿ’›๐Ÿ’œ

ยฎzuwairat(ummu Maryam)


6โƒฃ0โƒฃ

*Happy sallah, wishing all my fans a blissful season*

_Wannan shafin na dauke da abubuwa da Wanda bai da aure is not suppose to read, so please for masu aure kawai_

*๐Ÿ˜€ ๐Ÿ˜€ eh harda Ku iyayen sun ganin first night*


Sai bayan 5pm jet ya isa yola daman gidan tatul yake da yanuwa da abokan arziki cos Umma babban yinin biki ta hada aranan, tana saukowa daga cikin jet tare da yan rakiya aka fara kuda sai wani yaro daga cikin jikokin ammi ya dauki dubu daya ya saka cikin ruwa ya fara shafa mata ga jikinta cos aladansu kenan, sai aka ajiye ruwan ta saka kafafunta ciki Sannan ta shiga falon kneeling tayi ta gaida Umma har lokacin bata bar kuka ba, amananta aka damkawa Umma kan ta dauketa amatsayin ya ba surukaba, Umma rungume tawa tayi tana wani jin dadi cikin ranta dukda ba haka tasoba, Umma dariya tayi ta kalli kawayen ta tace
"Nima dayi daughter in-law..." Kuda Matan sukayi tare dacewa
"Mun gani kuma Salem ya Iya zabe..." Su ammi kam ko ajikin su, daya daga cikin dakin dake part din Umma aka sauketa su shuwa da ilham kam baki har kunne don su dadi sukeji zasu samu wata karuwa, yayyen mami da su Haj kudirat sallama sukayi zasu tafi nan kuka tawa ya kara tsananta
"Haba sis..ki bar wannan kukan mana...ai we're one already.. Sai kinfi jindadin zama da mu..." Shuwa ta fada mata cikin harshen Hausa, Haj kudirat wurin kunnenta taje ta kara bata shawaran yanda zata rikita Salem. Sannan suka koma cikin jet kan cewa zaa kaisu abuja su ga mazaunin tawa Sannan a maidasu Kwara. Abinci aka jerawa tawa cikin dakin da take amma kuka ya hanata ci.

Sai bayan karfe eight jet ya komo Kwara daukan Salem da friends dinshi yan yola, duk ya gaji don har da rama yayi, Duk ya zama

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login