Showing 96001 words to 99000 words out of 138378 words

Chapter 33 - Zakisan koni waye

09 Apr 2026

3229

naurorin wanka kala2. Salem karasawa yayi wajen ta ya juyar da ita ya fara kissing dinta, itama kissing dinshi tayi with all her heart Sannan ya janye
"Muyi wanka...sai fara honeymoon.." Murmushi karfin hali tayi
"Ka farayi..." Bata idaba ya dauketa ya sakata cikin bathtub dake dauke da ruwan kunfa mai kamshin gaske, kayan jikin shi ya cire ya shiga ciki. Hot romance sukayi wa juna Sannan ya fito ya daura towel ya mika mata wani, amsa tayi ya fita rike da hannun ta su biyu daure da towel.
Dakin kaya suka shiga ya saka three quarters tare da polo mara nauyi ya saka ya kalli yanda tayi tsaye tana kallon kayan
"Please baby wear something sexy...ina jiranki..." Ya fada, ya taka cikin kasaita saida ya kai bakin kofan ya juya
"Don't keep your sugar waiting.." Yafada Sannan ya fita, yana zuwa ya ga wayanshi na ringing, kafin ya dauketa har ya tsinke, dubawa yayi yaga Khalid, kafin ya ajiye ya fara ringing picking yayi yaji Khalid nacewa
"Mr honey in the moon..ya kuke?.." Dariya Salem yayi
"Fine..."
"Round nawa kukayi yanzu?..." Tsaki Salem yaja yana dariya
"Kai banason iskanci... Why do you call?"
"Gaka babban Dan iska....anyway.. Ina rokonka da Allah.. Da manzon Rahama...da son da kake yiwa iyayenka...in kanason ganin annabi da banzan idanuwanka..."
"Dalla wai meye?..."
"Please in beg you with the name of Allah... Kayimin typing din letter nan ka turo min yanzu..."
"Naji...I will send it to you right away.." Yafada yana kallon kofan dakin da tawa take. Da sauri yabawa kofan baya ya dauki palmtops dinshi ya fara typing.

Tawa na ganin ya fita ta dauki wani red gown ta saka taga daidai ita saidai bai kai kwaiwanta ba amma yafi dukkan sauran kayan decency, kallon kanta tayi Sannan ta bude kofa ahankali ta fito Salem tagani tsaye, ahankali ta taka ta karasa kusa da bayanshi abinda taga yana typing ya sata kamewa waje daya
_"Ni Salem Yusuf sulaiman na saki Aisha umar Adam saki daya, biyu,..uku_ " tana kallo ya tura, jiri tafara gani, ajiye palmtop din yayi ya fara kiran Khalid
"Shege maye na sakar maka ita..." Ya fada yana juyawa daidai lokacin da tawa ta yanke jiki ta fadi kasa, da sauri ya yarda wayan yayi kanta.

๐Ÿ’š๐Ÿ’›๐Ÿ’œ๐Ÿ’™โค

Bangaren ameera tunda ta kalli traditional wedding din Salem duniya yayi mata tsaye, ta chanza sosai don ba karamin rama tayi ba duk hankali su hinde ya tashi don da kyar suke samu taci abinci, kuma tunda jikaranjiya take menstral cramp kuma tasan jiya akayi daurin auren Salem da tawa, adua take kawai Allah yasa ta ga takardan sakinta yau don ta koma gidacos rabonta da waya da iyayenta tun ranar traditional wedding dinsu. Kuma tana aduan Allah yasa kar Salem ya kori su hinde daga gidan da suke.
Mk Novels
โค๐Ÿ’™๐Ÿ’š๐Ÿ’›๐Ÿ’œ
ZAKISAN KONI WAYE
๐Ÿ’›โค๐Ÿ’™๐Ÿ’œ๐Ÿ’š

ยฎzuwairat(ummu Maryam)

6โƒฃ2โƒฃ

Maganin ciwon ciki hinde ta ballar mata, bata amsa ba ta girgiza mata kai
"Kisha mana.." Inji hinde, Ahankali ameera ta kara girgiza mata kai
"Ki bar kawai.. Banason in samu sauki...so nake akawomin takardar sakina in je gida...so nake mom ta gan riban wulakanta mutane dana dingayi..." Tafada cikin kuka, Zainabu ma fashewa tayi da kuka, su biyu hada kai sukayi waje daya suka dinga kuka kaman anyi masu mutuwa, kawai sai sauran yaran hinde suka fashe da kuka, gidan sai ya koma kaman inda akayi mutuwa.
"Yanzu tafiya zakiyi ki barmu?.." Inji Zainabu tafada cikin kuka sosai, ameera share mata hawaye tayi hannun ta sai karma yake saboda rashin kuzari
"Ki bar kuka..muna tare insha Allah..." Kuka ya ci karfin ta, cikin kuka hinde tace
"Insha Allah bazai sakekiba..." Ameera girgiza mata kai tayi
"Nafison ya sakeni...son da nakeyi mashi bazai sani zaman yar kallo gidan mijina ba...nasan nima zan samu inda zan zama tauraruwa..." Tafada tana Dan goge hawaye dake gangarowa idonta,
"Dan Allah yanzu karfe nawa?.." Ta tambayesu, da sauri daya daga cikin yaran hinde ta fita don tambayan time cos ba agogo garesuba, baa dadeba tadawo
"Ance shabiyu da rabi.." Ta fada masu
"Allah yasa kar ya manta dani.,..I want to go home..." Tafada cikin sanyin murya
Kallon Zainabu tayi
"Ki dauko wayana da sauran kudin nan.." Da sauri ta shiga ciki, baa dadabe ta dawo da kudin da wayan, mikawa ameera tayi,
"Ki kidayasu.." Ta fada mata batare data amshi kudin ba,
"Saura dubu Dari da uku.." Ta fada mata bayan ta counting, amsan kudin tayi ta mikawa hinde
"Ki rikesu..ki fara wata yar Sana'a.." Sabon kuka hinde ta fara tana cewa
"Ai baki tafiba...ki rikesu har sai zaki tafi..." Kai ameera ta girgiza mata
"Aa ki rikesu..nasan bazan dade ba zan tafi..." Hinde amsan kudin tayi
"Ballomin sim card dina.." Tafadawa Zainabu, ba musu ta ballo mata
"Ki je ki sayo layin ki saka..nabaki wayan..." Tafadawa Zainabu
"Wayyo ni banason wayan..karki tafi..." Tafada cikin kuka sosai
"Dalla kije ki sayo sim.." Ta daka mata tsawa kaman ba ita take kuke few seconds back ba. Ahankali Zainabu ta mike tare da amsan kudi hannun hinde Sannan ta fita, itama ameera mikewa tayi tashiga wanka iska sai kadata yake, tanร  fitowa ta shirya cikin daya daga cikin kayanda Salem ya ajiye mata, kallon ta hinde tayi
"Tunda kilan yau ki tafi gida.. Ki saka wannan jallabiya mai kyau mana..."
"Aa...cikin wannan kayan zanje gida.." Tafada tana kwantawa .

๐Ÿ’›๐Ÿ’™๐Ÿ’œ๐Ÿ’šโค

"Baby!..." Yafada cikin tashin hankali,
"Habibty!!!..." Ya kara kiranta yana girgiza ta,
".Tawakaltu..." Yafada da karfi yana girgiza ta da dukkan karfin da Allah yayi mash still no response da sauri ya barta nan kasa ya dauko ruwa daga cikin fridge ya durkusa nan yadan wasa mata. Ahankali ta bude idanuwa ta kura mashi ido hawaye na taruwa
"Am..sorry..." Ya fada mata ahankali ta mike daga kafanshi, zama tayi nan kasa tafara kuka sosai tana cewa
"Mami nayi fara Dana sanin rashin jin maganan ki...." Da sauri Salem ya rufe mata baki, wani irin bugu ta kaiwa hannun shi, Salem rike inda ta bugeshi yayi don har ga Allah yaji bugun
"Please.. Habibty let me explain..." Mikewa tayi tana girgiza mashi kai tana kuka
"No...no...no more lies...." Shima mikewa yayi
"I promise.. No lies..." Da sauri tace
"No!..." Tafada a tsawace har saida Salem ya tsorata cos kaman ba ita tayi maganan ba
"I ask you in polite manner.. You said no secret...kace min ba kowa saini... Kace am the only queen of your heart.. Only for me to find out zaka sakarwa abokinka Matan?... And you think I will still be fooled by you?... No way..." Tafada tana cire kayan jikinta, da ka ga Salem kasan ya shiga wahala
"Please Baby...."
"Don't baby me!..." Ta daka mashi tsawa
"Baby you are taking this whole thing in another way....Dan Allah ki bani just a little chance to explain..." Banza tayi dashi ta ida cire kayanta ta wurga mashi afuska ya rage daga ita sai pant, juyawa tayi tashiga bathroom da sauri Salem yabi bayanta
"Habibty please what are you doing?... Please let me explain..." Bata saurareshiba ta dauki wet gown dinta ta fara maidawa jikinta, da sauri Salem ya riketa, wani irin turawa tayi mashi sai gashi ya kusa kaiwa kasa
"I will not let you use me and dumb me...." Girgiza kanshi kanta kanshi kanshi
"Wallahi ba haka bane...." Ko kallon shi batayiba ta gama saka kayan da ruwan Salem tsaye yayi ya kasa kara tabata, tana kuka tazo wucewa inda yake tsaye, da sauri yayi kneeling tareda rike mata hannu still fixgewa tayi ta fice. Da gudu ta fara sauka kasan bene shima da gudu ya fara binta,
"Habibty were are you going?.." Ya tambayeta yana binta da gudu cikin kuka tace
"Far away from a lier like you..."
"Please stop... Ki tsaya...baki San kowaba...please.." Bata saurareshiba har ta bude kofan down stairs bai kamata ba, gani yayi da gaske take don gudu take kaman wata yar race, gudu yake da dukkan karfinshi da kyar ya cimmata ya kamata ta baya, wani irin naushi ta dinga sakar mashi ta baya amma bai saketa
"Please... Stop.."
"No...bazan Iya zama da kaiba...ka maidani wurin uwata..." Tafada tana haki at the same time tana kuka kaman ranta zai fita
"Please.. Am..sorry... " ya fada kaman numfashin shi zau dauke saboda gudun da yayi
"Please ki saurareni...in har baki gamsuba zansa pilot ya dawo ya maidani...please calm down" kai ta girgiza mashi
"Duk abinda zaka fadamin yanzu karyane...na rokeka ka fadamin in da akwai something I should know about you... Amma kace min babu..na taba tambayar ka kana da aure kace min Aa....yan news sun tambayekร  kace ร ...kawai don ka sameni ka using dina kayi dumbing dina...you such a big liar...can be with a cheat and a liar..." Kukane yaci karfin ta tayi shuru, rungume ta yayi ta baya
"Am sorry... Wallahi ba hali na bane....ki bari in fada maki komai...."
"No!... I hate you.." Tafada tana son kwacewa daga rikon da yayi mata
"Stop it!!!" Ya daka mata tsawa
"No!!!" Itama ta daka mashi tsawa, kokarin kwace wa tacigaba dayi. Abun sai ya zame masu kaman fada don duk yanda yake kokarin maidata cikin gidan ya kasa don gani yake kaman ma ta fishi karfi...sunfi minti arbain suna Abu daya , Salem ya kasa maidata cikin gidan itakuma takasa kwacewa daga rikon da yayi mata,
"Allah yaisa sakanina da kai..." Ta dinga maimaitawa Salem kam duk ya gaji don banda nishi babu abinda yakeyi, hakuri yakebata amma ko saurareshi batayiba
"Tell me what you want me to do..." Ya tambayeta cikin sanyin murya
"Ka maido matanka...ka sakeni in tafi..."
"Wallahi ban dauke ta a..," bai idaba ta kara kokarin kwacewa, kara riketa yayi
"Na saketa already...." Yafada cikin tashin sense don tunda yake bai taba shiga matsala kaman na yanzuba
"Please..ba matata bace...yarinyan data mareni ce..."
"More lies..." Tafada cikin shessheka
"Kawai bring back your wife.. Daman duk Dan ...da baijin maganan iyayenshi yana cikin nadama...mami ta fadamin amma son...nakeyi maka ya hanani gani...wallahi I hate you..." Salem hawaye ya farayi don gawayi ta fi zuciyanshi haske.
"Kar ki bari shaidan ya tarwatse happiness dinmu..."
"Kaine shaidani...." Bai Kara cewa komaiba yayi ta maza ta dauketa ba karamin duka tayi mashi ba don baisan tana da masifa ba sai yanzu da hannun biyu ta dinga dukan shi tana cewa
"Drop me.." Bai ajiye ta ba har suka shiga ciki gani yayi zata kifa mashi baki shoulder da sauri ya direta ya koma ya kulle kofa, takalman kafanta ta cire ta fara wulla mashi ya kaucewa
"Ka bude min kofa...wallahi ka bude min ..shuru2 ba haukabane..." Baice komai ba sai mamaki yake cos she's taking it very bad, wannan tana iya kissan kai in ranta ya baci, bai ankaraba ta dauki wani beautiful vase dake zaune kan wani table ta wulla mashi Allah ya taimakeshi ya kauce nan take ta tarwase
"Wallahi ka bude min...ban zama da kai..." Tafada tana daukan wani decor dake zaune kan dinning table shima wurga mashi tayi ta fashe, gani yayi in ya kyaleta zata Iya bata dukkan abubuwa dake dakin, kafin ta kara daukan wani Abu yayi sauri kamata kaman mage ya yagesgi a fuska gashi tayi fixing nails, bai ji ciwo ba amma fuskanshi yayi ja sosai, kaman mahaukaciya ta koma sai kuka take babu alaman gajiya tattare daita, da kyar ya samu ya danneta kasa sai kuka yake yana cewa
"Am sorry.. Please don't hurt your self... Wallahi..."
"Kar ka fadamin komai... Ka aure yarenka ka wulakanta ta balleni...."
"Please just let me explain....I married her to take revenge on what she did to me...." Yafada cikin kuka, tawa shuru tayi bata ce komaiba yacigaba dacewa
"I married you for love... Ban taba son kowaba sai ke...."
"Lies!..." Tafada cikin husky voice,
"Ok..in baki yardaba I know what to do...zansa akawo ta..ta fada maki gaskiya abinda ke tsakanin mu... Please is nothing... Forgive me for not being truthful to you..."
"Stop... Talking... Liar..." Tafada cikin sanyin murya
"I hate you.. I regret knowing you... Ka gama da wancan ka saketa zaka dawo kaina ko?....Allah ya isa tsakani na da kai....kuma kazani I can't stay with the man I don't trust..." Salem hawaye kawai yake, baisan nemesis will caught up to him this soon ba,
"Am sorry.. But your words are hurting me.." Tana cikin kuka ta fashe da dariya
"Really?... Well welcome on board... You wanted to ruin my life.. Kuma wallahi letting me go zai fi maka sauki..."
"Please stop my love... am sorry.. bansan zaki dauki abun da zafi ba..da tuntuni na fada maki gaskiya..."
"Karya dai...please free me jare..." Ta fada tana tureshi da karfi, gefe daya ya koma yana hawaye baisan something very cute can be violent ba, kai ta hada da kwaiwa tacigaba da kuka. Ahankali ya mike ya hau saman bene, bedroom yashiga ya dauki wayanshi dake wurge kasa yayi dailing number pilot dake kan hanyan koma Nigeria, daman in yana abroad gidan iyayenshi ake maida jet in case zasu bukaceta, pilot na picking yafara cewa
"Go straight to abuja you will met majed...ka dauko min yarinyan da majed zai kaika wajen ta...and please be fast...its urgent"
"Yes sir..." Mutumin ya amsa mashi, Majed ya kira ya fada mashi ya shirya zai raka pilot wurin yarinyan nan.
Komawa yayi ya zauna bakin gado ya hada kai da kwaiwa yanzu babu Wanda ya tsana kaman Khalid, gani yake he's the cause of his predicament.

Yana barin wurin tawa tayi kokarin bude kofa amma kulle take, komawa tayi ta zauna kasa tana kuka, mami ta dinga kira tana bubbuga kafanta da kasa, sai ta tsinci kanta bata jin haushin auren sai sakin Sannan irin maganan dataji yana fada kan waya, jitayi cikin kankanin lokaci an cire mata son Salem, gani take daga shaidan babu Wanda ta tsana kaman Salem
โค๐Ÿ’š๐Ÿ’œ๐Ÿ’›๐Ÿ’™
ZAKISAN KONI WAYE
๐Ÿ’œโค๐Ÿ’›๐Ÿ’™๐Ÿ’š

ยฎzuwairat( ummu Maryam)


6โƒฃ3โƒฃ

๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ *alhamdulillah am becoming a celebrity ..nagodewa wacce ta hada pic din nan Allah ya saka da alkhairi.. Ko kadan raina bai bacci ba cos nasan ina da masoya thousands, kuma of course ni ba bahaushiya bace likewise am not a Yoruba, ai tun daga first novel dina na fadi am not hausa amma tunda an haifeni a garin Hausa har naiya reading and writing da Hausa alhamdulillah don ko come ban Iya da yarenaba....wacce ta hada pics din nan inayi maki godiya...da nayi niyyan rounding up wannan novel amma yanzu zan kara tsawonshi saboda nuna jin dadina for making me more popular... Love you* ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ *Hausa novel kam yanzu muka fara insha Allah don sai ya kaimu ga fin inda muke biizinillahi taala.*

Salem yafi minti ashirin sama Sannan ya sauko Ahankali kaman Mara lakka, har lokacin kanta kasa tana kuka ahankali ya karasa inda take
"Please baby change the clothe..kada sanyi ya kamaki..." Banza tayi dashi tacigaba da kukan ta on ko muryan shi batason ji,
"Please..." Yafada yana kokarin rike ta, fixge kanta tayi daga rikon shi ta mike har lokacin kayan jikin ta jike yake duk ya like mata ga jiki, Salem sai mamaki yake don tamkar baita da suka shigo gidan in peace bace, duk ta chanza in in less than two hours, hanyan stairs tayi Salem ya bi bayanta keeping his distance, tana shiga bedroom ta dauki wayanta, Fitowa tayi har lokacin tana kuka, hanyan down stairs tayi tana tana dailing number mami sai shessheka take, Salem sai bin bayanta yake kaman bodyguard, number mom na na picking ta fashe da sabon kuka
"Mami..," yafada tana kuka, hankalin Salem kara tashi yayi, kafin ta kara magana ya kwace wayan daga hannun ta ya kashe nan ma dukan shi ta farayi
"Wallahi ka bani wayata,..." Tafada tana dukan shi da hannu biyu, afusace ya wurgar da wayanta ta tarwatse, wurin wayan taje ta duka tana kuka don sam bai haduwa saboda yanda tayi kwasa2.
Mikewa tayi afusace ta shiga ciki bedroom din downstairs cima gyare yake amma bai kai na upstairs haduwa ba, kan gadon ta kwanta, dakin Salem ya shiga ya zauna bakin gadon
"Am sorry... Ko Allah anayiwa laifi kuma yana yafewa...wannan abubuwan da kike ba zai Sani in maidaki gida ko ince zan rabu dakeba....I promise mami babu saki tsakanina da ke cos I love you... Kuma yarinyan in question zata zo nan ta fada maki gaskiya tunda baki yarda da magana ta..." Tawa rufe kanta tayi da pillow yanda bazataji abinda yake cewa ba, magana Salem ya dingayi mata Ahankali cikin ruwan sanyi amma ko kadan bata jin shi. Sunfi hour daya aka daga baya Salem ya mike ya shiga bathroom yayi alwallah ya dawo ya fara sallah saida ya idar yaje inda take kwance, hannu ya dora bayanta kasancewan tayi rub da ciki kuma har lokacin bata bar kuka ba, buge mashi hannu tayi,
"Kije kiyi sallah..." Ya fada mata atakaice Sannan ya bar dakin, saida ya fita da kaman minti talatin Sannan ta mike tayi alwallah.

Salem kam yana falo ya rabka uban tagumi, don duk abun duniya tayi mashi tsaye, Allah Allah yake pilot ya zo da ameera ko in ta fada mata gaskiya alamarin komai zai wuce, baisan tana Iya rikice mashi hakaba ,
"Where is the love she has for me?..โ€ฆ why is over reacting?...." Door bell da ya fara ringing ya katse mashi tunani, jiki ba kwari ya yaje ya bude Mrs Samuel ce tsaye yana budewa ta rungume shi, shima rungume ta yayi for just a moment Sannan ya saketa, gaisuwa sukayi tashigo ciki don dama in yana nan sau uku take zuwa tayi breakfast, lunch da dinner,
"Where is your bride?...." Ta tambayeshi tana kallon yanda falon ya hargitse
"She's taking a nap..." Ya amsa mata atakaice daji kasan karya yake, kunsan turawa da bin diddigi, saida ta gama kallon koina Sannan tajuya gareshi
"Is everything alright?..." Salem dake zaune yayi tagumi ya daga red eyes dinshi ya kalli Matan da akalla zatayi 40 ya saki ajiyan zuciya,
"Sir you don't look alright...." Tafada tana karasawa inda yake zaune a bakin stairs
"I know ban haifeka ba amma INA da younger ones kaman ka....kanada kirki I don't want to see like this... Please share it with me..," ta fada tana zama gefen shi, hawaye Salem ya fara yana bata labarin haduwanshi da ameera da irin abubuwan datayi mashi da irin revenge daya taking kanta da yanda tawa ta Sani sai ya kara da cewa.
"And she's taking it badly..." Dan dukan shoulder shi tayi Sannan tace
"If I were in her shoe I will go and never comes back... You can't build a healthy relationships on lies...and that revenge you took on that

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login