Showing 12001 words to 15000 words out of 28895 words
makale a fuskarta
Yusrah farace tas doguwa Amma ba wanda yazarce misaliba Bata da kiba sosai tana da shape Mai kyau tanada tsayin gashi irin na fulanin asali ga hanci kamar itata dasa makabta
Atakaicedai yusra kyakykyawace
Sabeer Yana da haske Shiba fariva shi ba bakiba dogone yanada kirar jaruman maza bugu dakari yanada ilimi both Islamic and boko
Haka khaleel da abdul kamanninau daya da jabeer saidai Abdul farine yabiyo hasken mahaiysu shikama khaleel yadakko hasken babanshi Dan Haka suke Kama da sabeer sosai
Khaleel da yusrah Suma suna matukar Kama saidai idan kakalelesu dakyau zaka gane akwai babanci atsakinsu hasken ne kawai yake rudarsu.
Mai martaba ne zaune gaban mahaifin shi Abdul azeez
Gyaran murya mai.martaba yayi yace Yusuf
Karo nafarko kenan da Mai martaba yasoma Kiran yaronshi da asalin sunanshi
Sarki Yusuf yadago yakalli Mai martaba yace abban
Mai martaba yace inason muyi wata magana dakai
Sarki yace to abban
Former Mai martaba yace
Next page pls
More comment more typing
Share to everyone one
ummykhaleeel@gmail.com
Luv u all
[6/27, 9:51 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
π·π·π·π·π·π·
π·π·π·π·π·
π·π·π·π·
π·π·π·
π·π·
π·
GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)
WRITTEN BY UMMY KHALEEL
8
β FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β
β FCWAβ
β Home of qualities and trusted writers of the nationβ
I dedicated this page to all members of GEEMBIYA YUSRAH
Fans love you so much
π·π·π·π·π·π·
Former Mai martaba yace Yusuf ina son kakara say Ido sosai awannan masarautar domin akwai wani Abu dake wakana Wanda Sai muntsaya da addu.a sosai akai
Inason kakula ka fahimci halayyan dogarawa ka ka karanci kowannen su
Saidai hakan bazai yuwuba harsai kanuna baka dawayo agaresu savuda Haka katashi tssye maza banson abunda zaishafi wannan masarautar
Yusuf tunda mahaifin shi yafara magana kanshi akasa saidai ya idar
Yadago yakalleshi cikin girmamawa yace Abban insha Allah zanyi yadda kace Amma katayani da addu.a da bincike
Former Mai martaba yace zakayi nasara arayuwarka.insha Allah
Koda Yusuf yaje yamemi guri yazauna yasoma tunano zancen mahaifin shi
Lallai ne yatashi tsaye cikin ranshi yace Allah kaimin jagora.
********
Yusrah ce tatada daru itafa yau agudan ita zatayi girki mummy tace haba kekuwa yusrah muci girkin ki ko muci kazanta
Yusrah tafashe da kuka Ni mummy na iya girki kece kawai bakison bani nayi
Daddy ne yafito rike da hula da side back Mai dauke da lap zaitafi office
Yace to yau meyasami shalelen tawa me akayi Mata yusrah ta zumburo kananan bakinta tace daddy nace ma mummy zanyi girki tahana Wai jagwal gwalo zanyi kumafa wallahi daddy na iya
Daddy yayi murmushi yace gaskiya yakamata afara barin Yar lelena tana girki dakanta yanzufa jss 1 za atafi
Yusra taji dadi tace aidama duk gidan Nan nasan bamaisona Sai daddy mummy tace naji jekiyi abinci saidai fa daga ke Sai daddy ki zakuci danmu baza muci jagwal ba
Yusrah tace Daddy na ince zakaciko
Daddy yadaga Mata Kai alamar eh da murnarta tanufi kitchen
Mummy tace yusrah daru ko a ina ta kwaso irin wannan fitinar oho Dan day babanta har maman ta basuda rikici Haka
Daddy yace itama ai Bata da rikicin rashin fahimtar yusrah ne dabakiyi ba
Mummy tace Daman nasan bazaka goyi bayanaba
Daddy yace oya rakani Mana mummy takarbi jakar suka jera har inda jerin motocin gidan suke ta pointing wani farar mota tace you deserve this kaga to match kenan yayi murshi yace you are always funny girl ya lakaci hancinta yusrah tace lah mummy kema kinzama yarinya
Mummy tayi murmushi tasan nangaba zata fahimta and she can imagine that
Bayan tafiyan daddy mummy suka koma cikin gidan tare
Yusrah tace zomuje mummy na kidinga ganin yadda zanyi
Saidai Dan Allah mummy karkimin correction kodaya harsai nagama
Mummy tace muje ai yau nahadu da naci suka kwashe da dariya
Kitchen suka nufa
Yusrah tabude fridge ta dakko Naman rago Wanda anriga an datsa su Tamika ma mummy tace wanke min mummy tace tonikuma za asa wanke nama
Yusrah tace tonima aihaka kikemin idan muna aiki Kinga kenan kingama koyar Dani yanzu zan yi jarabawa
Mummy tace to Bari nawanke yauzamuci abincin GEEMBIYA YUSRAH
Mummy tana wanke nama yusrah takunna gas Mai biyu inda tasuba ruwa a tukinya tadaura a akan gas Mai fadin sannan takarbi Naman da mummy tawanke Mata tazuba a tukunya ta dakko Maggi know da curry thym and powder beef Maggi tazuba tadakko albasa tayanka kanana akan naman tadaura akan gas
Mummy Kam binta kawai take da kallo yarinyar tana aiki a nutse
Bayan tadaura ta dakko tumatur da akasa a freezer shima yayi kankara hade da su tarugu da tattasai dama already anriga angyra anzubasu a fridge saidai adebo ayi amfani dasu
Yusra tadakko tasoma dakawa a turmi mummy tace au bazaki Bari ya huce kiyi blending ba
Yusrah tace banace no correction ba harsai nagama ba
Mummy tace nayi shiru aikuwa yusrah ta daka tumatur da tattasai da tarugu sukayi laushi kamar Wanda aka markada a blender
Mummy tana ganin ikon Allah Ashe yusrah tana fahimtar duk abinda takeyi
Tanagama jajjagawa tadaura tukunya a wuta tazuba man power oil batabari yasoyu sosaiba tazuba kayan jajjagenta
Yusrah tace mummy yawan soya kayan Miya yakan tafi da qualities din abinci shiyasa zakiga nawa is different
Mummy tace ainaga alama tayi murmushi
Ruwan datasa yatafasa tadebo shinkafa tazuba sannan tadauko namanta data tafasa tajuye acikin tomatoes dinta data jajjaga
Takara juyowa tace mummy idanfa aka soya nama anragemishi vitamin din dake jikinshi so gara kici dafaffe yafi amfani
Mummy tace hmmm yusrah kinayi kina bayani kamar masuyin akwashi da rufi
Yusrah tace mummy kesai cigaba daganin yadda zanyi
Aikuwa kamar wasa yusrah takammala komi gida yadauki kamshi saikace wata babbar macece take girki
Mummy tayi hamdala tace to aini yusrah kinhutar Dani dama kin it's girki Haka yusrah tace tab mummy bakima yadda Dani ba kenan
Mummy tace aiyanzukam nayadda
Yusrah tadebo farar shinkafa da yiji green curry tazuba stew akai tace Fara test kafin nayi vegetables salad da juice mummy tace to
Aikuwa mummy tanasawa abaki tabbas kokushe babu yusrah ta iya girki
Saida tahada lafiyayyar vegetables salad da orange and pineapple juice dayaji flavors sannan tahada komi saidai fa tagaji sosai dankomi atsaye tayi shi
Tahada komi a dining tadauki wayan mummy takira daddy Kira daya yadauka
Daddy yace dear ya akayi yusrah tace lah daddy nice fa
Batajira yayi maganaba tace Dan Allah daddy kadawo gida kaci abinci wallahi abincin yayi Dadi please karkace bazakazoba
Daddy yace wooo yusrah daru yanzu zandawo dama nagama komi natashi kinsan yaudama laraba vana dadewa a office Kinga Abdul ma zanbiya school nadakkoshi yusra tace yawwa proud of our house leader
Ba afi minti ashirinba saigashi sundawo da Abdul
Kan dinning suka nufa daddy Bai gasgata yusrah ce tayi girkiba Dan yadda yaga antsara wurin wane karamin yaro
Mummy tace bisimillah yusrah serve us
Yusra tazuba makowa nashi suka hauci
Abdul yace nikam Wai yusrah anatarawan Kai meyafarune
Saida yakammala cin abincin sannan mummy tace yaukaci girkin yusrah
Abdul yace Kai haba mummy tace dake inawasa dakai ko
Abdul yatashi Wai zaije yayi amai
Mummy tace aikin banza kariga kaci dai yusra tace mummy yaji dadin abincin nefa shiyasa
Daddy yace gsky baby na kin iya girki
Yusrah tace airanda Yaya zaidawo nizanyi komai ko mummy
Mummy tace sosaima kuwa.
***********
Yusrah ansoma karatu a secondary school IQRA model academy danhaka tamaida hankalinta sosai fanni Islam dan cikar burinta tasau alwashin saita karanci Islamic law abinda kawai take burin Zama kenan arayuwarta.
Rayuwa tacigaba da tafiya yanzu yusra anfara Zama yanmata alamomi sun nuna Dan Haka kullum cikin manyan hijab da nikab
Gashi tayi say a makarantar su ba ahana sa nikab Koda kuwa acikin ajine
Dan haka kodayaushe fuska makale da nikab
Yan ajinkuwa har gulmanta akeyi Wai ustaziya itabata damuba danhaka Bata da wata qawa Sai Aisha itamadin dai halinsu ne yazamo daya
Aisha diyar want attajiri ne Wanda yakama kasa ansanshi Nan Nigeria da waje alhaji kabeer nera da hajiya Fatima akawu sune mahaifan Aisha
Dukda dukiyar dasuke dashi baihanasu ba yaransu tarbiyaba naseer shine babba Sai Wanda yagama secondary yanzu zasuyi sa Anni da Yaya Abdul Rashid Sai muhd maibinshi Sai Aisha autarsu
*********
Duk inda kaga Aisha zakaga yusrah Dan Haka Aisha ma tadakko dabi.ar saka nikab duk inda kagansu saikaji anacewa yanbiyu domin farar fatar tasu daya ne tsayinsu days saidai Aisha tadanfi yusra kauri kadan bada wani yawaba
Yusrah ta amince da Aisha Adan zaman takewae su na wannan term din domin taga komai nasu the same ne.
Takai yanzu tsakanin iyayen Aisha Dana yusrah suna zumunci sosai Dan yusrah tamatsama daddy da mummy saidai suje gidan su Aisha
Dahaka kuwa suka kulla zumunci Haka Abdul Rashid da naseer Suma sunzama abokai
Yanzu Abdul anashirin tafiya jami.a inda yakeson karantar computer engineering a jami.ar dake Delhi India
Sati biyu yarage yatafi sabeer yaduro Nigeria
Zuwan bazata yayi musu Dan baisanar dakowaba
Sallama kawai sukaji yusrah tace waye kashigo yanajin muryar yasan na kanwarshi ce yusra
Yashigo da sallama yusrah tawangale Baki takasa magana tajuya dagudu Dan Kiran mummy
Aikuwa tare suka fito mummy tace kaga manyan bako shine ka surprised namuko
Yusrah tace Yaya sabeer sannu danaiki Aiko ba abinda zamu baka agidan Nan tunda baka sanar Mana zuwankaba
Sabeer Sai alqokacin yanemi guri yazauna gabaki daya hankalinshi nakan yusrah yarinyar tacanza once tazama yanmata
Sabeer yace lallai kanwata bakiyi murna dazuwana ba
Yusrah tace nayi sosai yayana yanzu mekakeso kaci naje nayi maka sharp sharp sabeer yace koma miye tace to inazuwa
Aikuwa ko minti talatin Bata karaba takawo mishi doya da sous dayaji kwai da nama Sai kamshi
Aikuwa dama ahanu yake Dan Haka yaci sosai Saida yakammala yace mummy ina daddy da abdul
Mummy tace ai ciki yadauka saiyanzu Katina dasu
Sabeer yayi murmushi ya kalli yusrah yace ke in abdul
Yusrah tace bayanan yafita
Dakinshi yanufa yasamu komi tas dama kullum yusrah saita shiga tashare
Saida magriba daddy da Abdul suka dawo
Daddy Yana ganin sabeer yace tofa Kai zuwan bazata kaimana
Sabeer yace dady sannu da zuwa ya office
Daddy yace alhamdulillah Abdul yagaishe da sabeer
Sabeer yace tofa lallai bros anyi hankali first in history sukayi dariya daddy yace oya Abdul sabeer mutafi masallaci
Mummy da yusra sukayi nasu acikin gida
Bayan sallan isha.i suka dawo
A dinning suka hadu donyin dinner tuwon dawane miyar kuka mummy tayi musu daddy ne kawai yayi marhabin da tuwon Amma sairan yarankam basuciba danbasu taba ciba
Yusrah tace dama nafada bros bazasuciba Nima bazanciba barinje nadafo Mana Indomie
Aikuwa batare da Bata lokaciba tadafo musu lafiyayyen Indomie a plate daya tajuye. Takawo sukaci abinsu
Daddy yace yaran zamani bakusan amfanin abincin gargajiya ba shiyasa
Allah sarki saina tuna da besty na khady intaci tuwo to da dalili. LoL
*********
Tabbas rayuwar fulani firdausi yafara Zama abin tausayi Dan gatanan ne kawai dukta lalace anrasa meke damunta
Anyi yawon asibiti Amma ko ina akaje Sai ace lafiyarta kalau Amma kana ganinta kasan batacikin hayyacinta
Hankalin sarki Yusuf yatashi Dan ganin irin lalacewar da matarshi keyi
Fulani maimuna itace Mai kula da firdausi Dan tunda tafara ciwon tadawo gurinta akan zatayi jinyarta
Umman Yusuf dafarko Bata yadda ba Amma maimartaba yace tabarmata komi ahanunta ai Yar uwarta ce
Kullum magani akeyi Amma Abu yaki gaba yaki baya
Itakuwa fulani maimuna wannan karon Farin cikine kefamar dabibayarta Dan tasami Daman aiwatar da abinda takeson aiwatarwa shiyasa akarasa gane kanshi ciwon.nata domin tana amfani da maganin da akaba ma fulani firdausi tana zuba nata nacutarwar.
Wasa gaske ciwo yadoshi watanni gaba daya fulani firdausi tafita ahayyacin takwata kwata komai Sai anyi Mata hatta fitsari da Kashi anan takeyi
Dashike ance mugunta fitsari dako maimuna dataga fulani firdausi tazama yadda take bukata saita Soma kananan magan ganu itafa tagaji anemo wacce zata kula da ita
Umman Yusuf tace kinmayi kokari baramuwa zankula da ita
Hmmm rayuwa kenan maimuna kincinma burinki
Yusrah Kam batasan meke tafiyaba agidan nasu saidai kawai takan yawaita mafarkin ummanta sannan yanzu k.takara zagewa da Ibada sosai
Danyanzu hankali yasoma zuwa dukda damacan bawani hayaniya tacikaba
********
Tofa komai yayi farko zaiyi karshe sabeer ankammala karatu yadawo gida anan zaiyi bautar kasa sannan yakoma yayiyo Masters nashi
Inda yusrah yanzu ana jss3 khaleel ana ss3 Sai Abdul Rashid da ake 300 level a jami.a dake Delhi
Khaleel kullum cikin addu.ar Allah yaba ummanshi lafiya yakeyi
Dan Abba yaki amincewa asanar da sadeeya da yusrah saidai daddy yasani danhaka yakanje yaduba ta batare da sunsaniba
Dan ko sadeeya tayiwaya gida tace tanason zuwa Mai martaba yakan hanata yace tayi zamanta tarasa meye dalili
Tokoma miye.zamuji dalilin Nan gana
More comment more typing
Luv u all
Share to everyone one
ummykhaleeel@gmail.com
[6/28, 9:53 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
π·π·π·π·π·π·
π·π·π·π·π·
π·π·π·π·
π·π·π·
π·π·
π·
GEEMBIYA YUSRAH
(PRENCESS YUSRAH)
WRITTEN BY UMMY KHALEEL
9-----10
β FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ
β FCWAβ
Home of qualities and trusted writers of the nation
I DEDICATED THIS PAGE TO U maman ibtisan ina matukar alfahari da comment naki nagode Allah yabar zumunci ameen
π·π·π·π·π·π·
Akwana atashi yusrah anfara Zama Yan Mata shakuwar su day kawar ta Aisha saidada karuwa yakeyi
Buhari kwance akan kujerar dake cikin dakin
Fulani maimuna tace waikai buhari haryanzu kaima lakasa nema Mana wani mafita
Lokacifa Kara tafiya yakeyi
Buhari yadago jajayen idanunshi yace karki damu ranki shidade akwai wani kasurgumin boka danakeson nakai waziri gurinshi Dan gaskiya gurin bana zuwan matabane asalima gurin mazane sukafi zuwa Amma sainan gaba zankaiki
Fulani tace nifa nagaji nagaji wallahi nagaji
Waiyaushe mulki zaidawo hanun mahaifi nane eye shekara da shekaru muna fama da Abu daya
Buhari yace kidada hakuri komi lokaci ne komai yakusa zuwa karshe
Ahaka yata lallaba fulani maimuna harta hakura.
***********
Fulani firdausi ce zaune akan sallaya ta idar da sallan walha tana lazimi kasancewar yau asabar babu boko Sai islamiyya karfe hudu
Mummy da daddy da Yaya sabeer suna zaune falo
Daddy yace waini ina yusrah ne
Mummy tace tana ciki tana sallah Amma yaci yanzu ta idar daddy yace Allah sarki yusra akwai ibada Allah dai yasa tadaure ahaka mummy tace ameen
Sallaman ta sukaji duk hankalinta yajuyo gareta
Suka amsa Mata sallaman
Yanayin da suka ganta yamatukar daga Musu hankali Dan Haka dady yakirata da hanu alamar tazo
Takarasa gurinshi ta durkusa harkasa idonta na zubar da hawaye
Daddy yace what's wrong yusrah meke damunki
Yusrah tana sharar kwalla tace daddy inason ganin umma na kwanan Nan banjin Dadi kullum acikin tunaninta nake Kuma nakan yawaita muggan mafarki game da ita
Daddy yaji tausayin yusrah yakamashi Dan Haka yace kiyi hakuri Insha Allah umman ki tana lafiya zakije kiganta da yaddar Allah aidazaran kingama secondary a can zakije kizauna kafin admission yafito ko yusrah
Yusrah tagyada Kai alamar to
**********
Tofa jikidai saidai ace da sauki ammafa Sai abinda yakaru kullum acikin addu.a suke da neman magani Amma Abu saikara karuwa yakeyi
Takai da yanzuma fulani firdausi Bata iya magana komai saidai da Ido
Gashi Kuma kurajene cif halshenta da makogoronta Bata iyaci da Sha
Saidai Mai martaba yakanyi kokarin samata zuka abaki Mai magani
Haka umman Mai martaba Tara yadda zatayi Dan ita yanzu yasare da lamarin ciwon firdausi kullum acikin zubda hawaye take tausayin firdausi takeji
Bugu da Kari iyayen firdausi sungujeta dukda batasan inda mahaifiyar ta takeba sabida dama basa tare da mahaifin ta.
*********
Fulani firdausi ce gaban Mai martaba yana tafaman tofa Mata addu.oi Ido kawai takira mishi dukta lalace tarame tazama abin tausayi Bata iyacewa komi
Yau lahadi yakasance Mai martaba Yana gabatar da wa azi a masallacin unguwarsu
Maimuna tashigo dakin firdausi dauke da abinci Wanda yaji magani Wanda dazaran taci zaiyi wuya takara awa daya zata mutu
Aikuwa umman Mai martaba tashigo dakin itama rike da Zuma Wanda akeba firdausi
Maimuna harda gaisuwar munafurci umma ta amsa bayabo ba fallasa
Umma tace lafiya maimuna tace lafiya umma abinci nakawo ma mara lafiya
Umma tace aibatacin komi danhaka alq amfana
Maimuna tace umma zataci wannan gwada bata
Umma takarba tace to Allah yasadai taci
Tamatsa dab da ita tayi bisimillah tatofa addu.a acikin abincin
Itakuwa maimuna batasan meke faruwaba Dan azatonta yau kwanan firdausi yakare aduniya
Aikuwa abun mamaki saigashi fulani firdausi tabude Baki umma tana Bata abincin Saida tayi cokali goma kafin Taki bude Baki
Umma Tasha mamaki tace ikon Allah ai tuni takira sarki Yusuf da Mai martaba
Lokaci guda suka iso tasanar musu abinda kefaruwa
Mai martaba yayi murmushi kawai Dan yasan akwai makarkashiya awannan abincin
Danhaka yatambayeta tayi addu.a kafin tabata abincin
Umma tace ai addu.ar karya sihiri nayi Mata natofa daga abincin har ruwan Dan banyadda da wannan matarba
Mai martaba yace bakyau zargi kawai mucigaba da addu.a komai zaiyi daidai.
Itakanta firdausi Saida tadanji daidai saidai bazata iya maganaba
Maimuna tana zaman jiran sakon mutuwar firdausi Amma taji Shiri harkafi awa daya hankalinta yatashi tace wannan wane irin abune haka Mata kamar Mai ran karfe
Boka yace guban dayabani ko awa daya bazata karaba zata margaya Amma haryanzu shiru mehakan kenufi.
Wata zuciyar tace Kila ma tamutu kintsaya anan kinatafaman bibinin ki
Haka kawai tatashi tanufi sashen firdausi aikuwa inda tabarta Haka taganta
Takalleta takwashe da dariyar mugunta tanunata da yatsa tace kokimutu ko karki mutu ko ahaka nabarki bazaki moruba banza
Sainayi ajalin ku gaba dayanku
Firdausi kamar tayi kuka Amma bahali Dan yanzu mutum mutumi take Bata iya komi saidai tanajin duk abinda za ace.
********
Ahaka ciwon firdausi yadoshi shekara biyu kenan anshiga na uku kullum jiya iyau babu sauki Wai ciwon arna
Dan maimuna Yanzu tasoma hakura dabin bokaye neman hanyarta kawai takeyi Dan ganin takawar da Mai martaba da danshi Dan mahaifinta yadale mulki tofa
Akwana atashi jariri ango yusrah ankammala secondary school inda Abdul Rashid ya Zama cikakken computer engineering shikuwa sabeer yanzu yazama babban malamin addini Dan yanzu ma Shirin tatiya prof yakeyi saidai Kuma akwai wani matsalar da yadakatar dashi khaleel kuwa yanzu ana Jami.a inda yake karanta medicine and surgery a texila American University
Tofa saidai muce Allah yataimaka
Sarki Yusuf zaune yake cikin fadawa shi suna tattaunawa akan rashin lafiyar matarshi sallama sukaji sarkin gida yashigo
Durkusawa yayi harkasa yace yallabai kayi bako
Dama dabi.ar shine dukbakon dayazo neman sarki bayason abata mishi lokaci yafiso azo da bakon direct gareshi
Danhaka yace kashigo dashi
Sarkin gida yaje yataho da bakon
Harkasa ya durkusa yagaishe shi
Wani mutum ne dagajaja dashi fuska duk uban gemu ga uban tuzu tuzun gira yagaishe da Mai martaba
Mai martaba ya amsa tare dacewa malam daga ina
Mutumin yayi gyaran murya yace dafarko dai Ni sunana Fahad nazone neman aiki gidan Nan Dan Allah kataimakeni Ni bakone daga garin nijar bansan inda zannufaba shine nace barin zo gareka Dan naji ance sarkin garin bauchi mutum ne adali Mai kaunar talakawa
Sarki yayi