Showing 24001 words to 27000 words out of 28895 words
damu zansa akaiki
Ameena tace kayi hakuri Abba nafison tafiya dakaina
Baimata musu VA ya amince saidai yabata kudi masu yawa takarba dan yin guzuri
Koda tasami Fahad tasanar mishi tafiyanta Amma bawai garin nasu zatajeba kawai zataje tanemi bishiyar dalbejiya Wanda za asami kauchi
Aikuwa tare suka shirya tafiyar tun cikin dare Fahad ya shirya Haka ma ameena
Mummy tayi kewar ameena Dan yarinyar tana debe Mata kewa saita tuna lokaci yusrah tana yusrah Mai biyayya hawaye yazubo Mata
Mummy tace Dan Allah ameena karki Dade kidawo Kinga zuwanki yasa firdausi tadansami dama dama akan da
Ameena tace kimin addu.a mummy Allah yabani sa ar samo abinda nake nema
Mummy tace ameen ameena zanrika yimiki addu.a
Ameena takoma da kallonta kan umma Mai zata gani hawaye ne ke zuba a idanunta
Ameena ta rungumeta tace umma Zaki samu lafiya insha Allah wands suka Miki Haka keda umman Mai martaba asirin kansu zaikona ameena kuka yaci karfinta
Mummy kallon ikon Allah kawai takeyi wanna shakuwarsu tayi yawa Aiko itatahaifi ameena dolene tayi alfahari da ita amatsayin yarinya
Mummy mamakin hawayen idon umma yakamata first tunda tafara ciwo kenan
Ameena tashare mata hawayen da hanunta tamike Dan tafiya Dan batason umma ta sanyayar Mata da gwiwa
Misalin karfe Tara nasafe ameena tayi Shirin tafiya
********
Yusrah ce zaune adakin ummanta tana Mata hira dukda dai tasan umman nata ba amsawa zatayi ba
Tana hawaye tace umma kinkusa warkewa saidai nikam bazaki sameni amatsayin diya ba nariga nazama yarinyar umma maimuna da waziri
Khaleel dake falonshi yanajinta yafito a harzuke yace kitashi kifice adakin Nan yusrah kafin nabata Miki Rai
Yusrah tadago Kai takalleshi tace mamanka ko mamana
Khaleel ya Dalla Mata harara Wanda yasa hanjin cikinta kadawa tamike zata fita
Hartakai bakin kifa yakira sunanta yusrah
Tajuyo takalleshi yace karnasake ganinki adakin Nan
Yusrah tafice batare da tace komiba
******
Ameena ce da Fahad suke tafiya a acikin motar haya
Ameena takalli Fahad tace to Wai yanzu ina zamu Fara dosane
Fahad yace akwai wani kauye anan hanyar bauchi Wai shi katsinawa muje wannan kauyen akwai daji agabasnhi nasan bazamu rasa samun itaciyar ba
Ameena tace shikenan Allah yasa mudace
Fahad yace Wai ya akayi kikasan kauche ne
Ameena tace Hira naji waziri da umma maimuna sunayi lokacin nafito daga dakin maimuna nagama shara naji Yana cewa ai maimuna wannan ciwo nasu fulani firdausi babu Wanda yasan maganinshi saimu
Kinga kenan bazasu taba samun lafiyaba kenan
Shine maimuna tace ammafa yakamata kasanar Dani maganin Dan savuda Nan gaba ko rayuwa zata canza
Shine waziri yayi murmushi yace Mata maganin ciwon ba Mai wahala vane iyaka anemo itacen kauchi Wanda akasaro Bai busheba aba yusrah taba iyayen nata susha tashafa musu da dakanta Dan duk asirin da sukayi Babu Mai warwareshi Sai da sa hanun yusrah acikin maganin kafin komai ya karye
Dan Haka Haka suke murna yusrah tariga tazama tasu sunsan ko sunbata bazata basuba
Haka asirin dasukaje sukayi yusrah itace zatayi komi akai harsukai zuwa ga mutuwar su
Fahad yace to yanzu yakike ganin zamuyi da yusrah
Ameena tace karka damu kabarmin ahanuna yace shikenan
Sun Isa katsinawa sunsami hakimin kauyen suka sanar mishi abinda ke tafe dasu
Hakimi yace karku damu ai kauci baida wahalar samu Dan Yana magunguna da dama
Fahad yace Yanzu a tawani guri zamu Sami kauchin
Hakimi yace za asamu Amma Sai Nan da Rana ita jiya sabida ranar ne kasuwa Kuma masu kawo sassake suna kawowa su sayar Dan abin Yana da matukar tsada
Ameena tace Yaya Fahad bazan iya jira sati tazagayo ba idan ka amince kawai a nuna Mana bishiyar dazami iya Samu mucire Dan wallahi rayuwar su umma Yana cikin hadari acikin Yan kwanakin Nan
Hakimi yace ke yarinya kinsan bishiyar da za asami kauci Sai kina da guru da laya Dan akwai manyan aljanu akai gurin ba gurin zuwan mace bane Dan ko namiji ma saiwanda yashirya
Ameena tace inhar wannan hanyar itace hanyar ajalina nashirya mudai rokonmu kamana kwatancen bishiyar
Haka kawai hakimi yaji yarinyar ta birgeshi sadaukakkiya kenan ko ba tajeba tanuna jarumta Dan Haka yace muje nakaiku inda bishiyar take ina tare daku
Hakimi yashiga yayi ma iyalonshi sallama aikuww matar ta hau ta dire akan bazata jeba shikuwa hakimi yace baiga abinda zaihanashi zuwaba ai taimako akazo nema
Matar hakimi tace tabdi yaukaine da taimako a lallai fa Abu yayi kyau
Baitsaya yaji abinda zata Kara Fadi ba yace mujenku
Ahanya suna tafiya ameena tace malam Dan Allah ya bishiyar Nan take
Malam yace bishiyace Mai cike da hadari babba Amma Insha Allah bazamu wahalaba
Shiyasa ma itacen ke tsada Babu kasa da dubu dari biyu ahakama busashshe bare kukuma kunce danyen kauchin kukeso
Fahad yace gaskiyane danye mukeso
Suna tafe suna Hira har lokacin sallan azahar tayi suka nemi Dan Rafi sukayi alwala suka gabatar da sallar
Kafin sukaci gaba da tafiya
Sunyi tafiya Mai Nisa ameena taga wani katon maciji cikin wani ciyawa aitasa ihu ta rungume Fahad
Hakimi yace lafiya tanuna mishi inda macijin yake aikuwa sukayi Ido hudu
Hakimi dashike irin mutanen. Da dinnan ne Kuma yaga jiya yaga yau kallo daya yayi ma macijin yagane ba macijin gaskiya bane
Hakimi yace bawan Allah idan turoka akayi kamana hakuri shikuwa Fahad yatsaya kallon ikon Allah ameena Kam takasa sake hada Ido da macijin
Gani kawai sukayi yashige daji abinshi Sai alokacin tadawo hankalinta
Hakimi yace tabbas wannan macijin akwai Wanda yake nema
Ameena tace meyasa kace Haka
Hakeemi yace zanmiki bayani Nan gaba
***********
Sunyi tafiya Mai Nisa suka hangi wani bishiyar dalbejiya aikuwa sukayi sa.a bishiyar tsihuwar bishiya ce
Hakimi yace tabbas wannan bishiyar akwai kauchi saidai yadda za ahau a karyo shine babban matsalar
Ankuwa Fahad da yusrah suka tsaya kawai kallon bishiyar Dan bishiyar kanta abin tsoro ne da fargaba
Fahad yace zanhau insha Allah zan sakko lafiya
Ameena tace Yaya namanta banfada makaba maganin Nan ance yusrah akeso tasamo da kanta idan ba ita ta karyo ba to yazamana hanun macece yataba maganin
Saidai sharadi maganin inhar watace daban tasami maganin tofa bazasu warke kwata kwata ba saidai asamu sassauci kadan
Hakimi yayi murmushi yace kenan ke Zaki hau
Ameena tace inhar hakan zaizama karshen rayuwata zanhau Dan ganin bayin Allah Nan sunsamu lafiya
Fahad Kam jarumtar ameena yake gani shikanshi yayi niyyar hawa Amma maganin Yana da sharruda saidai ko bakomi shima zaihau bishiyar su ballo tare shinma tayaya ameena zata iya hawa wannan bishiyar
Ameena ta dumfari bishiyar addu.oi ne kawai abakinta dakeyi da mamamkinsu sukaga ameena tatsaya cak inda take
Fahad zai Isa gareta tayi saurin juyowa ta kalleshi alamar karya karaso jiyayi kirjinshi yabuga Ras ganin lokaci guda ameena yanayin ta ya sauya shima Sai yakama addu.a kawai hakeemi manaddu.ar yakeyi Dan tabbas ba lallai ameena tadawo da raiba
Aikuwa rsayawan da ameena tayi jitayi ankarade gurin da ihu Amma dukda Haka Bata daina dumfarar wajenba hakeemi da Fahad Basu San abinda ake cikiba Dan Haka sukaci gaba da addu.a
Kubiyoni abaya danjin yadda zata Kaya
Luv you
ummykhaleeel@gmail.com
[7/5, 9:18 AM] UMMY KHALEEL: [7/5, 7:16 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
π·π·π·π·π·π·
π·π·π·π·π·
π·π·π·π·
π·π·π·
π·π·
π·
GEEMBIYA YUSRAH
(PRENCESS YUSRAH)
WRITTEN BY UMMY KHALEEL
31------40
β FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β
FCWA
β home of qualities and trusted writers of the nationβ
I dedicated this page to my lovers members of GEEMBIYA YUSRAH include
Sister UMMU AFAN
Firdausi
Halimatu sadiya
Sley PRENCESS
Hajara
Maman 3 babies
Mum eishat
Maryam sunusi senato
Dama Wanda ban Kira sunansu ba masu comment ina matukar alfahari daku Kuna karfafamin gwiwa akan wannan novel din
Naso naba kowacce page Amma Kuma ganin hakan bazai kaiba yasa nayi amfani da wannan dogon page
Allah yasaka muku da alkhairi Wanda ban ambaci sunansu ba Suma Insha Allah next zan ambatosu kuma Allah yasaka muku da alheri
Taku UMMY KHALEELππππππππππ
Cikin ikon Allah ameena taso hawa wannan bishiyar Mai cike da tsoro Fahad Kam mamakin ameena yakeji Amma lallai wannan yarinyar tacika sadaukakkiya ace ko tsoro bataji yayi imanin da ace namiji shine makaryin asirin Nan da zaiyi kokarin ganin yayaimaka Mata Amma addu a ma zaikai gareta
Hartakai tsakiyar bishiyar taji kamar ana jijjigata saidai ina zuciyarta tariga tabushe either life or death tasadaukar kawai
Tunda taji bishiyar nanjijjiga tuni tacigaba da addu.a can Kuma taji komi ya tsaya cak kamar daukewar iska
Tundaga lokacin takasa gane a inda take
Fahad da hakimi ganin ameena sukayi tana sakkowa saidai gaba daya yanayinta ya sauya sunkasa gane Mata kamanninta ma sauya sukayi
Sundumfarota tamusu alamar su tsaya Dan Haka sukaja suka tsaya cak
Magana sukaji Amma ba muryar ameena ba Dan Haka sukasoma addu.o I acikin zuciyar su
Gani kawai sukayi tafadi kasa sumammiya gefenta Kuma kauchin da ake bukatane
Tuni farin ciki yarufe Hakimi da Fahad
Karasawa sukayi Dan taimakonta anan suka ga kamannin ameena yadawo
Fahad yasoma Mata addu.a cikin ikon Allah tamike kamar ba abinda ya sameta murmushi tasakar musu
Fahad yataimaka Mata tatashi sukadau hanyar komawa saidai dare yayi sosai
Ameena tana Basu LABARIN abinda yafaru Fahad yamatukar jinjina Mata lallai tacika sadaukakkiya
Sunyi tafiya Mai Nisa hakimi yace gaskiya yarinya kincika Yar halak kema Allah yabaki masu yimiki
Ameena tace ameen baba
Guri suka nema sukayi taimMa suka gabatar da sallar magriba da isha.i dukda dai basusan meye time ba Amma sunsan anyi magriba da Isha Dan Haka suka gabatar
Sai alokacin ameena tasoma Jin yunwa gashi dajin bakomi saima abubuwan tsoro dasuke haduwa dashi lokaci guda ameena tasoma Jin amai
Aikuwa Nan take tasoma kwarara amai Fahad yatsorata yace lafiya ameena
Ameena takama cikinta tana kuka tace cikina kemin ciwo
Wani bishiyar mangoro yagani aikuwa baidamu da abinda zaisameshiba yaje ya Fara tsinko Mata mangoro
Jiyayi kamar wani Abu nataba mishi hanu aikuwa Jan hanunshi danzaiyi yaga wani katon maciji ya harde mishi hanu
Hakimi ya kwalla ma Kira
Cikin sauri hakimi da ameena suka Isa gurin
Ganin abunda yake faruwa hakimi yayi saurin yima macijin magana Dan dama hakimi lokacin kuruciyar shi yayi wasa da macizai Dan Haka yasan macijin gaskiya yasan na akasin Haka
Cikin ikon Allah macijin yace kuntsallake rijiya da baya
Ameena tsoro yacikata danjin maganar maciji mehakan kenufi
Kafi kace wani Abu macijin ya bace bat
Sai alokacin ameena tatuna Wanda tagani a yayin tatiyarsu
Tabbas shine bawaniba
**********
Basu suka iso cikin kauyen katsinawa ba Sai misalin karfe shida na asuba Dan ahanya sukayi sallah
Koda suka iso cikin kauyen suka nemi ruwa suka zuba wannan itaciyar kauchi Dan ance Sai yajika na kwana uku kafin suba marasa lafiyan
Washe gari Fahad da ameena suka shirya komawa garin bauchi gidan sarauta Mai adalci da tafiyar dashi tafarkin addinin musulunci
Gudun Kar again tafiyar su tare take Fahad yace ameena kifara Isa nizannemi wani gurin nazauna gobe Insha Allah zankaraso da safe
Ameena tace shikenan
********
Koda tadawo mummy tayi murnar ganinta hakama Abba da former Mai martaba Haka kawai sukejin kaunar yarinyar acikin ransu
Bayan tahuta ne ameena takira Mai martaba da sarki Yusuf dama mummy
Ameena tamusu bayanin maganin Amma ance Dole Sai yusrah ce zata bada maganin da hanunta domin sauran asirin da ita aka kammala
Sarki da murnar shi yace ameena Allah yamiki albarka barin Kira yusrah tazo ta aiwatar da hakan Allah yasa ta shiryu
Aikuwa da.murnar shi yanemi yusrah dake zaune a lambun gidan tana faman waya
Da murna ya Isa gurin yariko hanunta Kai tsaye dakinshi suka wuce
Koda suka Isa yusrah tana ganin ameena ta Dalla Mata harara tace wallahi Baki Isa namiki wannan aikinba
Dama nagane abinda kike nufi Amma kinci uwar Karya
Yusrah takalli Mai martaba tace agaskiya Abba inhar nice zanba umma da ummanka magani tofa saidai Kar abasu
Mai martaba dakanshi yadaga hanu zaikai Mata Mari
MUMMY tace rabuda ita
Ameena cikin fushi tamike tanufa dakin umma Wanda ayanzu tare suke da umman Mai martaba da umman yusrah
Tana shiga tatura dakin tasa key ta kulle Dan batason abiyota bare ayi yinkurin hanata Basu maganin
Aikuwa kamar tasani ta kulle Mai martaba nakiranta Amma ina Taki kulasu aikuwa umma yusrah tafara bude ma Baki Saida tayi adduo.i sosai kafin tabasu maganin
Mezata gani aikuwa daga umma yusrah har umman Mai martaba sukasoma bige bige
Ameena Sai faman addu.a take tana kuka
Maimartaba yace tabude Amma ina Taki Sai kuka takeyi Fahad ne yashigo gidan
Ganin abinda ke faruwa yasa shi tambayar lafiya
Mai martaba yabashi labarin abindake faruwa
Fahad yace ameena kibude Amma ina kukane yaci karfinta
Jitayi umma da umman Mai martaba suna wani irin ihu Wanda ya karade gurin harsu dake falo suna Jin irin karar dagani karar bana lafiya bane
Anfi kamar minti talatin ahaka kafin gurin yayi tsit
Ameena tanemi guri tazauna tana kuka lallai anzalinci wa innan bayin Allah tabbas kaji tsoron Allah kaji tsoron mutum
Mummy ce tace Dan ameena ki bude aikuwa ameena tace wallahi bazan budeba sainaga umma suntashi lafiya kafin inkuwa kukaki kuka takuramin wallahi zan kashe kaina
Yusrah tace kibude dan Allah natuba
Dukansu suka juyo suna kallon yusra itama sutake kallo
Ameena Kam ganin za atakura Mata yasa tasharesu tacigaba da yin damuwar ta
Abu kamar wasa anfi awa uku ahaka umma ko motsi basayi abin Kuma Sai yafara ba ameena tsoro can Kuma saita tuna ance Sai anmusu magani kamarna kwana uku kafin komai yakona normal Dan Haka hankalinta ya kwanta
Wasa gaske Saida aka Kira sallan azahar kafin ameena tafito sutasamu atsaye cirko cirko
Aikuwa gaba dayansu suka duru cikin dakin
Ameena Kam wucewa tayi abinta
**********
Gani sukayi umma ko motsi basayi Dan Haka suke tsammani toko sun rasune
Yusrah tayi murmushi tace alhamdulillah abinda nakeso yafaru Dan Haka saikuyi murna daga yau cuta takare
Ankuwa khaleel da yajuyo tamanj zabga Mata wani uban Mari Saida taga wuta
Yusrah tayi wani uban Kara wanda yasa umma dagowa can ummanta datasa Kai ajikin ummanta tana kuka
Mummy tace kayi nafarko kayi na karshe yusra addu.a take bukata
Mai martaba ne yasoma tabbatarwa Basu rasuba Dan Haka yayi hamdala kowa yajuyo yamaida hankalinshi kansu daidai Kuma motsin ba sosaiba
[7/5, 8:50 AM] UMMY KHALEEL: Dan Haka hankalinssu yadan kwanta kowa yanufi inda zai nufa Dan gabatar da sallar azahar
Ameena ce zaune a lambun gidan tana tataman saka da warwara taji andafa bayanta wazata gani sabeer ne
Murmushi tasakar mishi tace Yaya sabeer kadawo
Yadaga Kai alamar eh tace sannu da dawowa yaushe kashigo yace dazun Nan ya ayyuka tace alhamdulillah
Bayna kwana uku da faruwar Haka kullum ameena saitaba umma da umman Mai martaba magani
Aranar na ukun ne yusrah tasami umma maimuna da waziri tace kuzo muje yau mukashe mutanen nan agabansu
Waziri yace aidama agabasu zamu Kona gashin su tunda daka magani mukace musu zamuyi
Yusrah takece da dariyar mugunta tace gaskiya Mai martaba kabirgeni wato waziri takira da Mai martaba
Aikuwa jiyayi kanshi ya fasu yace shiyasa nakesonki
Maimuna tace aiyakamata muyi kokari muje dannagaji da ganinsu araye
Waziri yace oh waike yusrah waya fada Miki cewa maganin kashe su Mai martaba ne
Yusrah tayi murmushi tace na yadda daku ku baku yadda daniba
Waziri kunya takamashi yace kimana aikin gafara
Yusrah tace kawucenan mijina to be aikuwa maimuna take Taji wani haushi yanaddabeta yanzu yusrah takusan Zama matar sarki kenan
Buhari yashigo da murna yace ku albishirin ku
Waziri yace goro
Yace Yanzu nafito daga sashin sarki Mata biyun Nan sunmutu kurmus
Waziri yace Kai gaske ko wasa yace muje kugani
Aikuwa suna Isa sukaji gurin haya haya masu kuka nayi masu salati nayi
Mai martaba da sarki Yusuf ba abinda sukeyi Sai salati
Ameena Kam taksa fitowa Mai falo din kuka kawai takeyi Mai cin rai
*********
Falon yacika da mutane haddama Wanda ban sansuba suncika falon Amma anyi anyi da amina tabude dakin adauki gawar danzuwa ayi musu sutura Amma Taki
Ga mutane afalon Mai martaba da sarki Yusuf waziri da maimuna saifaman kukan munafurci sukeyi ga sabeer da Abdul Rashid khaleel mummy dasu daddy hakeemi da Fahad Sai wasu nata biyu ba Wanda yasansu acikin su saidai Babu yusrah acikinsu
Mai martaba yace ameena kiyi ma Allah ki bude dakin Nan
Ameena tace inharkunason nabude muku dakin Nan Sai kun Nemo min yusrah kuma banson kowa yafita adakin Nan sai abban mu shikadai zaije yakira yusrah
Aikuwa Abba jiki na Bari kamar ba sarkiba yamike yafice ya kulle dakin
Kai tsaye motarshi ya hau dakanshi yake driving Karo nafarko da yasoma tuki da kanshi kenan
Kai tsaye sashin maimuna yanufa anan yaga yusrah sanye da katon hijab hanunta rike da wani bakin leda
Yusrah tana ganin Abba tayi saurin Jada baya
Abba ranshi abace yace wuce muje meye ahanunki
Yusrah tace muje inda kakeso muje Abba zanmaka bayani
Aikuwa tana tafe Yana binya abaya
Har gurin motar suka Isa tabude tashiga shima yashiga
Koda suka iso yayi parking yafito yusrah ma tafito yace muje
Da mamakinshi saiyaga tacire hijabinta ta jefar takunce dankwalin kanta ta daura
Abba yace lafiya yusrah tayi murmushi tace muje Abba
********
Aikuwa da sallama suka shigo
MUMMY tace to kibude Mana kofa ameena ga yusrah tazo
Ameena tace yusrah
Yusrah ta amsa na am
Ameena tace alhamdulillah
Tatashi takaraso bakin kofa tabude kofar saidai tace batason kowa ya dumfarota inhar da bude kofar
Dan Haka suka ce sun amince
Aikuwa tana budewa tafito falo takara har inda yusrah take ta Yi murmushi sukayi shaking hand
Aisai kallo yakoma kansu har anmanta da gawa
Yusrah da ameena suka koma tsakiyar dakin inda kowa zai iya kallonsu
Ameena tace Yaya Fahad BISMILLAH Yaya sabeer kaima bisimillah
Aikuwa suka tashi
Mai martaba yace banson rainin hankali
Ameena tacire plastic face din
Mezasuyi aikuwa mutanen dakin suka Mike zumbur especially sarki da Mai martaba mamaki yakamasu Haka
Basu Kara karayaba Saida sukaga yusrah tacire nata plastic face din sabeer ma yacire nashi hakama Fahad
Basu Kara tsinkewa ba Saida suka ga umman sarki Yusuf da umman GEEMBIYA YUSRAH sunfito cikin shiga ta alfarma kamar Basu ke da ciwo ba Wanda akai tafama shekara da shekaru ba
Sarki Yusuf da murna yaje ya rungume su Yana kuka hakama mai martaba tsaban farin ciki khaleel da abdul Kam mamaki yahansu aiwatar da komi
Khaleel yace dama duk wannan abindake faruwa plan ne lallai mutanen Nan sunci abasu award
Mai martaba dakanshi yazaunar Dadi
Wayyo Allah waziri da maimuna da buhari hankalinssu yatashi aituni maimuna zufa yasoma yanko Mata Haka ma waziri da buhari
Waziri yace Allah katsine ma munafukai Amma acikin zuciyar shi
**********
Yusrah ta asali tace Abba na namaka laifi ko mummy Mai martaba duknamuku laifiko
Murmushi suka saksr Mata Mai cike da kauna
Yusrah tazo ta rungume abban ta tana kuka ameena ma kikan takeyi