Showing 15001 words to 18000 words out of 28895 words

Chapter 6 - GIMBIYA YUSRAH

12 Jul 2025

1657

gyaran murya yace Allah sarki malam fahat wani irin aiki zaka iya


Fahat yace koma wanne akabani zanyi Kama daga wanki shara da banruwan fulawa


Buhari dake gefe yace ai ranka shidade fulani maimuna dama tana da bukatar ma aikaci


Sarki yace shikenan saika nuna Mata shi inyayi Mata saitaci gaba dashi


Aikuwa Fahad yayi murna Dan dama fatanshi Allah yasa a amince adaukeshi aikin.


Koda akakira Mai martaba aka sanar mishi da zuwan yusrah Mai martaba yace adakata kawai bayanzuba saikomi yayi settle Dole kuwa aka hakura


*******

Ajami. Ar Thailand anan yusrah tasami admission


Alhamdulillah tayi murna saidai tarasa maiyasa ake hanata zuwa gidan su gashi kullum intakira waya ba ayadda ahadata da umman ta Dan Haka tazargi wani Abu aranta saidai tabar azuciyarta cewan koma miye zata investigate akai



Shirye shiryen tafiyanta yakankama Dan Haka komi datasan zata bukata ta ajiye nagida Nigeria


Aranar da zata tafi sabeer yace my sister I will miss you

Yusrah tace me too bros but zaka dinga kawomin ziyara ko


Saber yace why not expect me every year tace nice my brother ina sauraranka



Mummy da daddy kansu sunsan zasuyi missing din yusra Dan yarinyar akwai shiga Rai


Misalin karfe hudu jirgin yusra yatashi shikenan yusra anzama Yar kasar Thailand.

**********

Bayan shekara daya.da tatiyar yusra umman Mai martaba takwanta ciwo sosai gatanan Rai ahanun Allah.


Dan Haka suka yanke shawarar nemo Mai kula da firdausi da umman sarki Yusuf


Cikin ikon Allah aka samu yarinya matashiya wacce zata dinga kula dasu Kuma adinga biyanta. Dan anki sanar ma sadiya halin da mahaifiyar su take itama sadiya hankalinta kullum Yana gida.


Wani dogon Hutu dasu yusrah sukayi tayanke shawarar dira agidansu domin ganin dalilin dayasa ake hanata zuwa gidansu shekara da shekaru kenan batasa umma da abban ta a idoba


Danhaka Koda sukayi hutun Bata tsaya ko inaba saigarin bauchi


Aikuwa tana isowa gida yadauki murna GEEMBIYA YUSRAH tazo


Aikuwa Mai martaba yanajin ankira sunan yusrah hankalinshi yatashi


Fitowa yayi danganin gaskene ko wasa aikuwa sukayi Ido hudu da yusra

Tofa mekuma zaibiyo baya?

Yaudai karyar boye boye takare


More comment


More typing


Share


ummykhaleeel@gmail.com
[6/28, 11:00 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·

GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

11-----12

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€

β˜€ FCWAβ˜€


Home of qualities and trusted writers if the nation

This page dedicated to RAHAMA ina matukar alfahari da comment naki nagode sosai Allah yabar kauna ameen.

πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

Yusrah tafada jikin abban nata tace Abba na kwana da yawa Abba yace alhamdulillah daga ina yaushe kukayi hutu


Yusrah tace Abba long vocation ne shiyasa nace gara nazo Nan nayi hutu ina umma na


Abba yace tana ciki muje nakaiki inda take


Ahankali suke tafiya yaukam karya takare shin idan taga umman ta yazatayi gaskiya ba ayi Mata adalci ba da aka boye Mata sunyi tunanin zata iya samun lafiya Amma ina haryanzu shiru babu ko alamar canji saima abin danyakaru


Bugu da Kari ga ummanshi ma yanzu ajabe tofa


Suna Isa kofar dakin yaja yatsaya


Yusrah tace Abba mushiba Mana nifa am hurry inga umma na


Abba yace bisimillah aikuwa tana shiga taga ummanta ajabe akasa batama ganetaba duk talalace kaman nine kawai yasa tagane ummanta ne


Juyowan da zatayi sukayi Ido hudu da abban nata Yana hawaye


Hargurinshi takarasa tace haba meyasa yaushene hakan tafaru ba asanar daniba Abba


Yusra tafashe da kuka tace menamuku Abba dabu sanarmin cewa umma na ba lafiyaba


Abba yasoma lallashin ta daidai lokacin Mai martaba yashigo

Shima dai yanayin shi Sai godiya kawai


Yusrah tace haba meyasa za ayimin haka meyasa Abba na


Cankuma takece da dariya tace shikenan I don't care zankoma gurin umma maimuna muyi rayuwar mu tunda kudin kuncireni azuri. Arku


Abba ne yadauketa da Mari yace hauka Kika Fara former Mai martaba yace ya Isa Haka maganar gaskiya munboye Mata Dan Haka Dole mubita ahankali


Sallaman Mai kula da umma firdausi sukaji suka amsa Mata except yusrah


Mai martaba suka gaisa da shamseeya Mai kula da umma yusrah Kam kallon banza tabita dashi


Karo nafarko kenan da yusrah tasoma wulakanta nakasa da ita


Abba yayi mamaki matuka shinko makarantar ne ya canza yusrah ga banzan Hali


Yusrah tajuya tafice tace nabarku nakoma gurin umma maimuna Mai lafiya bazan iya jinyaba


Kallonta kawai sukeyi

***********


Koda tanufi gefen maimuna tasameta afalo tana waya da wata kawarta saidai bataji mesukecewa ba Dan Haka tanemi guri tazauna


Ganin yusrah maimuna tayi sallama da kawar ta ta ajiye wayar tace a a babban bakuwa ce damu


Umma maimuna bakin ciki ya lullubeta ganin yadda yadda yusra tazama tubarkalla son kowa kinwanda yarasa


Yusrah tace umma nifa nadawo gurinki kenan da Zama Dan bazan iya Zama dawa incan sauran gawar ba


Maimuna tabata Rai tace kina da hankali uwar Taki kike Kira sauran gawa


Yusra ta yabe Baki alamar ketashafa tace umma nifa yunwa nakeji


Sai alokacin tatuna cewafa lallai maganin da akabata ne yasoma aiki akan yusrah Dan Haka tace ina zuwa barinkawo Miki abinci



Aikuwa ko minti goma batayiba saigata da abinci Mai Rai da lafiya


Yusrah Kam taci takoshi tashiga dakinta toilet tanufa tawatso ruwa takwanta abinta Sai bacci



Sarki Yusuf da Mai martaba hankalinssu yatashi ganin halin da yusrah tacanza tofa


Danhaka suka nufi sashin maimuna suka sameta kwance akan doguwar kuje


Tana ganinsu tatashi tsaye tace barkanku da shigowa


Sarki ya amsa yace ina yusra


Umma maimuna tace tana ciki tazomin dawani zance da banji dadinshi ba danhaka nace tashiga tayi wanka tazo mukoma


Maimartaba yace Yusuf shiga kakirata


Aikuwa Yana shiga yasameta tana bacci danhaka yatasheta


Tana bude Ido taganshi tace oh God please abarni na huta wallahi nagaji matsalar Nigeria kenan iyaye su rakura maka


Abba kallon ta kawai yakeyi cike da bakin ciki yace yusra Allah ya shiryeki tace ameen takoma tayi kwanciyar ta


Yafito jiki asanyaye Mai martaba yace ina yusra din


Sarki Yusuf yace taki zuwa gaskiya abban yusrah tana bukatar addu.a inaganin ba ita kadai bace


Mai martaba yace Allah yakyauta tashi muje

Suna fita maimuna takece da dariyar mugunta tace kada kuka gani shekara da shekaru ina fama da yadda zanyi Naga bayanku to yanzu nasamu dama da diyarku zanyi amfani na cutardaku na kashe ku vanzaye


**********


Yusrah ce zaune kan dinning tana cin abincin Fahad yashigo da sallama ko ta amsa mishi


Harkasa ya tsuguna yace gaidata Taki kula shi umma maimuna tafito daga dakinta tace lafiya kaikuma



Fahad yace nazo karbar wankine


Maimuna ta Dalla mishi harara tace fita anan angaya maka ina maimaita kayane dubeshi kazami kawai



Yusrah tace malam kafita inbahakaba zanyi amai


Maimuna tace fita GEEMBIYA Yar sarki tana magana


Da sauri Fahad yafice yabar falon


Wulakanci yariga yasaba danhKa baidameshi ba.

**********

Tunda yusrah tazo batakara taka kafarta inda iyayenta sukeba Dan Haka take cin karenta babu babbaka yanzu tasake da waziri Dan ana iya shawarin yadda za akashe iyayenta agabanta itama tana Basu goyon baya 100% danhaka suka Kara janta ajiki.


Dan yanzu yusrah tazama mara mutunci tazama Mai matukar wulakanta mutane Dan yanzu Bata da abokin da yawuce buhari


Shi buhari ma sonta yakeyi da za a amince mishi da an aura mishi ita Koda shike tunyanzu sunfara saye zuciyarta ma yasan zata amince mishi saidai fa shikanshi yasan ba ajinshi bace ita

Dan tafi karfinshi



Yusrah dakanta takira mummy tasanar Mata halin da ake ciki aikuwa mummy cikin tashin hankali tanemi izini agurin mijinta


Aikuwa da yaso hanata Dan yasan tabbas idan ya Isa gurin bazataji dadin ganin yadda mahaifiyar nata suke ba


Washe gari karfe 9 nasafe a bauchi yayi Mata aikuwa tayi sa a khaleel da Abdul suna tare Dan Haka sukaje dakko ta



Koda suka iso abinda yafara Bata mamaki canzawa dakin mahaifiyar nata batakara tsinkewaba Saida taga firdausi


Aikuwa kuka yaci karfinta Mai martaba yace barta kawai tayi kukan tasamu saukin want abun


Saida tayi Mai isarta sannan tayi shiru


Sarki Yusuf ne yafada Mata komi tundaga farko har kawo yanzu


Mummy tace lallai yusrah inhar abinda tazama kenan to tabbas tacika butulu Kuma ba zanyafe mataba



Mummy da khaleel har dakin maimuna suka nufa

Yusrah tanajin muryarsu tayi kunnen uwar shegu


Maimuna dake wanka a toilet tanajinsu danhaka Taki fitowa


Khaleel ne yace mummy gadakin yusra muje musameta aciki



Aikuwa suna shiga suka tarar makansu abinda yakusan fin karfinsu yusrah ne zaune bakin gado buhari namata tausan kafa aikuwa khaleel Yana Isa wajen yadauketa dammari


Cikin Kara tace Allah ya Isa mugu azzalumi


Mummy sake Baki tayi tana kallon ta tace yusrah kece


Yusra taturo Baki tace dama Baki sanni bace taja dogon tsuka


Mummy hankalinta yatashi khaleel yadakko wani igiyar charge zai tabketa mummy tace kana tabata banyafe makaba


Cikin bacin Rai mummy tajuya khaleel ma yabiye Mata



Koda suka dawo suka sanar danmai martaba abinda ke faruwa Mai martaba yace indai yusra ce kadanfa kuka gani addu.a kawai zamuyi Mata.

********


Satin mummy daya Mai martaba yace takoma gidan mijinta Amma Sam Taki saidai anyi SA.a mijin ya amince Mata tayi jinyar mahaifiyar ta.


Mummy Kam yanzu ibadan yakara karuwa kullum acikin addu.ar neman tsari takeyi dakuma addu.ar Allah yaba mahaifiyar ta lafiya da mayar kwninta



Yusrah ce zaune akan wani kujerar alfarma tana cin Apple kuyanginta da maimuna tanem Mata suna faman yimata fifita



Wayartace tasoma ringing kuyangarta dansauri tadauka takai Mata kunnenta


Tana magana kamar bazatayi ba wato buhari Rabin rantane yakirata Yana tambayar inda take tafada mishi


Aikuwa saigashi a lambun cikin gidan dauke da irin manyan taban masu kudi.


Yusrah fa yanzu life yabude saidai duk iya shegenta Bata yadda tayi wasan banza da buhari domin tana matukar mutunta mutuncin ta


Wazirine yadoko sallam dakin diyar tashi Mai zaigani yusra ce kwance kafar umma.maimuna tana cin chewing gum


Murmushin mugunta yasaki


More comment

More typing


Luv u all


ummykhaleeel@gmail.com
[7/1, 9:27 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·
GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

13------14

I dedicated this page to UMMU Farhan comment naki nasani nishadi ina matukar yinki sosai da sosai suksanda zan karanta comment naki nishadi nakeji na daban Allah yabar zumunci yaraya Mana yaranmu bisa farkin. Tsira ameen

πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

Yusrah cikin ladabi da biyayya tagaishe da waziri




Da fara.a ya amsa yace GEEMBIYA YUSRAH Yar sarkin sarakuna kina tare da umman Taki ce


Yusrah tace eh baba ya aiki


Waziri yace lafiya Amma ya jikin ummanki


Yusrah tabata Rai tace nifa ga umma na Nan tanuna maimuna


Waziri yayi murmushi yace aiba asake matuwo suna yusrah


Yusrah tace ninasake just live this aside change the chapter


Maimuna har cikin ranta taji Dadi kwarai Dan tasan yanzu asiri yaci yusrah


Saura umman sarki Yusuf da Mai martaba



Yusrah tace umma na gaskiya inason a nemo min kunyangu Dan Nika gaskiya sarautar nakeji sonake nazama kasai tacciyar mace kamar sauran yaran sarakuna


Maimuna tace indai wannan ne babu matsala karki damu

*******


Aikuwa bayan kwana biyu saiga yanmata manya masu jida kansu aka kawo ma yusrah amatsayin kuyanginta


Yusrah tayaba dasu Dan Haka yanzu takeji dakanta take ganin itama din watace acikin jama.a



Mummy abin Yana cimata tuwo a kwarya idan tatuna cewa yusrah Mai tarbiya itace tazama mara tarbiya Haka Sai taci kukanta tagode Allah


Sallah Kam mummy tanayi sosai sannan akwaita da kokarin nafila Dan Haka tatsaya da addu.a sosai Akan iyayen nata.



Yusrah ce zaune a lambun gidan kuyanginta suna faman Mata fifita dukda iskan bishiyoyin dake kadawa Amma baisa yusrah takallesu tace subari ba saifamar cin ayaba takeyi tana kasaita



Wayartace tasoma ringing ko kallon gurin batayiba kuyangar tace tadauka takara Mata a kunne daidai lokacin Mai jinyar umma firdausi tazo wucewa tagabansu


Yusrah tamata wani banzan kallo tamata alamar tazo dasauri Amina ta iso tace gani ranki shidade


Yusrah tace inason daga yau karnasake ganin ki kingifta tagabana danbanson ganin ki


Amina tace angama ranki shidade tashi kibarnan inji yusrah

Da sauri tatashi tabar gurin takoma inda tafito



Ganin halin da yusrah takoma yasa sabeer shiga tashin hankali Dan Haka shima yadukufa da addu.a Allah yashiryeta


Sarki Yusuf da Mai martaba suna matukar mamakin halin da yusrah tashiga
Yanzuma ko sunhadu a hanya Bata gaiahesu hargarama mahaifin nata takan gaishe shi



Yaukam Mai martaba dakanshi yatura fahad yakira yusrah Dan yayi Mata wa azi


Aikuwa Fahad nazuwa yasameta tana zaune akan wani lallausan kafet tana taunar chewing gum



Harara yadaka mishi da gwala gwalan idonta tuni yadurkushe kasa yace ranki shidade Mai martaba Yana son ganinki



Yusrah ta harareshi tabasar tace kaje kace yazo yasameni banajin zan iya fita



Cikin tashin hankali yace gaskiya ranki shidade bazan iya sanar dashi wannan amsarba yatashi yafice yabar gurin



Wani dogon tsuka taja tare da mikewa dan zuwa Kiran Mai martaba



Koda ta Isa falonshi tasameshi guri tanema tazauna


Kallon shi take up and down tace gani ina sauri


Mai martaba yace yusra Allah ya shiryeki


Yusrah tace kagafa niba abinda yakawoni kenanba mekakirani kacemin



Mai martaba Kama Baki yayi Yana gani ikon Allah


Sarki Yusuf ne yashigo ranshi abace Dan yaji dukwani abinda tafada Dan Haka yace yusrah meke damunki



Yusrah taja dabaya tace Abba kabarni kawai nifa banson takuri tasakai tafice adakin tabarsu su biyu


Kowannen su Saida yazubda hawaye Dan ganin canzawar yusrah



Mai martaba yace muci gaba da addu.a Allah yabasu lafiya yusra tana.bukatar addu.a


Sarki Yusuf yace Allah yabata lafiya

********


Waziri ne tafe cikin wani kasurgumin daji Wanda za aiya Kira da dajin Kare kukanka babu Mai kawo doki


Dajine Wanda ya tanadi miyagun namun dawa



Tafe yake shikanshi yagaji yasan baitaba tafiya irin wannan guriba saidai dilene yanzu yazo Dan yanason karbar sarautar garin bauchi


Bokan da zaije gurinshi ance aikinshi kamar yankar wukane.dan Haka yasa akanema mishi inda yake Dan Haka yazo



Yayi tafiya Mai Nisa baihango ko mutum daya ahanya ba kaiko kukan tsuntsuaye vakaji sosai sabida dajin.cike yake da abin tsoro


Saida ya iso wani gurin katon dutse yahango wata Mata zaune agurin dutsen


Tsoro da fargaba suka dirar mishi Yana tunanin Anya mutum ce kuwa Dan yaji ance bokan Nan Mata basa zuwa gurinshi Sai maza sadaukakku to Amma meyakawo mace Nan toko tafiyace takawota hanyar


Yana cikin tunani har yakaraso inda take


Barkanki dai yafada tadago Kai tace yawwa barka


Yace baiwar Allah meyakawo ki wajen nan


Matar tace kaima meyakawo ka yayi murmushi yace naman duniya


Itama matar tace Nima neman duniya yakawoni gurin Nan Dan Haka mujera tare mukara wajen boka


Cikin jindadi yace kekuwa wani bukatace takawoki wannan wajen matar tace idanmun karasa wajen zakaji yace shikenan Allah yasa mukarasa lafiya



Matar tace daina Kiran Allah Dan inda zakaje bakasan Allah ba dakasanshi dabazakazo ba danhaka karkasake



Suna cikin tafiya suka hadu da wani kasurgumin kumurci dasauri matar taja baya tace kashemana wannan macijin



Waziri yace bazan iyaba barshi kawai muwuce


Aikuwa Haka suka wuce abinsu



Suna Isa inda bokan yake sukaji wani hajijiya da iska tataso



Matar cikin tsoro tasoma ja da baya yace karki matsa Koda da taku dayane Dan yanzu zamu maidaki tsuntsuwa



Cikin tsoro tace to natsaya shikuwa waziri yace nikumafa




Dariya yaji an kyakyata yace zamu maidaka tabarmar sarkin da kakawo Mana aiki akanshi



Cikin tsoro yatsaya cak



Wani iska sukaga ya tsaya cak agabansu



Yace dukkurufe idanunku


Gabaki dayansu suka rufe


Ba afi minti dayaba yace kubude idanunku


Aikuwa ganin mummunanar halittar bokan saura kiris matar tasaki ihu



Yakece da dariya yace ke jarumace tunda Kika iya isowa Nan gurina ihunki bazaimin komiba



Yakalli waziri yace Kai meke tafe dakai ina neman Karin bayani Amma kafin Nan barin indanyi sharhi akan abinda ketafe dakai




Boka yace sokake Mai martaba da sarki Mai ci ayanzu akashesu dakuma diyarshi ajiluyamata Kai tazama Sai abinda kukayi da ita ko



Waziri yace hakane



Boka yace to abune Mai sauki Amma samun abunda za ahada maganin dashi shike da wahala Amma shima Mai saukine

Waziri yace inajinka ya boka



Boka ya kalleshi ya kece da dariya yace yarsa yusrah tazama taku danhaka da ita zakuyi amfani Dan ganin kukawar da wa innan mutane


Sabida Haka zanfada maka abinda make bukata kakawo Mana kokuma mubaka kaje kahada dakanka




Waziri yace ina sauraranka boka


Boka yace inason asamomin gashin fulani firdausi na kanta da gashin sarki Yusuf ahadasu waje daya hakama na umman Yusuf da Mai martaba Suma ahadasu waje daya


Sannan kasamu buhari yaron da kuke rikewa amatsayin danku wato Maci amanar sarki kubashi yaje yaba yusrah takona


Dazarar takona gashin da hanunta to iyayenta sungama.rayuwa kenan adoron kasa



Waziri yace ga maganin bawahala Amma samun gashinsu shine Mai wahala



Wani garin magani yabasu yace ga wannan dashi za ahada da gashin nasu akone



Bayan yagama da waziri yace ke bazan amsa bukatarkiba yanzu Amma kikoma Nan da wata daya kidawo.dan zanyi tafiya bazan dawoba Sai Nan da wata daya zanje yawon bincike



Aikuwa matar bataso hakaba Amma bayadda ta iya Dan Taji anacewa bokan mabaya magana biyu Dan Haka tamike tafara tafiya cikin rashin kwarin gwiwa.


Tofa Wai shin waziri zaiyi nasaran aikata wannan bakin muguntar kuwa



Kubiyoni UMMY KHALEEL danjin yadda zata Kaya



Luv you all members of GEEMBIYA YUSRAH



Much love to your sweet comment


Meet me at

ummykhaleeel@gmail.com
[7/3, 4:52 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·
GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

15-------20

Page dedicated to all members of GEEMBIYA YUSRAH fans group in matukar JINDADIN kulawarku ga novel Dina in alfahari da comment naku tnx u so much

Keep it up


URS UMMY KHALEELπŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
Aminace Mai kula da umma firdausi zaune Sai rusar kuka takeyi forhaka kawai take matukar tausaya ma umma firdausi da mahaifiyar sarki Yusuf


Lallai lamarin gidan abin dubawane


Fahad ne rike da katon almakashi dake yanka fulwar gidan


Ya iso gareta yace meyasa kike Kuma


Amina tace wallahi tausayin wannan bayin Allah nakeji wallahi akwai tuggu da aka kulla da ace inada yadda zanyi danayi Dan su samu lafiya


Fahad yanemi guri ya zauna yace komai zaiyi daidai kikwantar da hankalinki



Amina ta kalleshi da mamaki tace kamar Yaya



Fahad yace zanyi wani Abu akai

Ameena tace shikenan Allah yataimaka suka yace ameen



Fahad ne ketafaman aikin banruwanshi ma flowers din gida


Jinmagana kasa kasane yasashi Kara nutsuwa domin jin maganar



Wazirene yake waya yace ai boko wancan maganin anriga anyi Kuma Naga nasara Dan yazu da matar da mahaifiyar maimartaba duksuna kwance gaba dayansu babu lafiya Rai ahanun Allah

Sabida Haka yanzu bana tasu sonake Naga karshen wa innan mutanen wato maimartaba da danshi


Dan Haka sainaga bayansu




*******


Wanenen waziri?


Waziri shine amintaccen sarkin Abdul azeez tun suna Yara tunkafin Mai martaba yasan zaikarbi mulki


Suntaso tare cikinso da kaunar juna


Saidai shi waziri tunsuna yaro yake da mugun ciwon Nan maicinye ayyukan Lada wato hassada


Asalin sunan waziri kasimu


Dan alokacin suna Yara baya tabason yaga Wanda suke tare dashi sunwuce shi akomi dazaran kuwa kasamu Abu shibai samuba saiyasa kyashi da hassada



Saidai duk

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login