Showing 18001 words to 21000 words out of 28895 words
hassadar tashi baya taba nunawa yanamaka musamman Abdul azeez dayake tunyana yaro Allah yadaura mishi farin jinin jama.a danhaka bayan rasuwar mahaifin shi aka nadashi sarauta
Aikuwa waziri kasim kamar yakashe kanshi Dan bakin ciki saidai Bai nunama abokin nashiba yazage anyi bikin sarauta dashi kaikace babu komi azuciyar shi
Matar Abdul azeez kawace ko ince aminiya ga matar waziri
Waziri da matarshi Allah yabasu aihuwar Diya mace aikuwa waziri bakinciki kamar yakash kanshi tunbaya nunawa haryafito fili yasanar da matarshi hauwa.u shifa yafison a Haifa mishi namiji
Jinhka hauwa.u tasanar da aminiyarta halin da ake ciki
Kawarta HAJARA tabata shawar wari akan tayi hakuri Insha Allah zata haifi namijin
Aranar suna akasa ma yarinya maimuna Wanda tunda tataso halinta irin na ubantane sak babu abinda tabari nashi
Watarana maimuna suna wasa da yaran makotan su want yaro yazo wucewa yace ke Yar wazirin sarki tsohonki yadawo daga fada ne
Aikuwa maimuna tace kuturin uba ubanane kake Kira wazirin sarki
Aiko tabishi yagudu
Koda mahaifin nata yadawo tasanar mishi yayi bakin ciki kwarai dagaske Dan Haka yakudiri niyyar Sai yayi mulki kotahalin Kaka
Aikuwa maimuna jinbayanin baban nata yasata murna
Hauwa u tace gaskiya abinda kikeyi baidaceba kaidai kasan basarauta kagadaba bare kace saikayi mulki kuma ai maimartaba Yana da magaji kaga bakai ba mulki
Maimuna tace wallahi kedai mama akwai hassada kema idan babana yazama sarki kinzama sarauniya nikuma GEEMBIYA Dan wallahi na tsani yarshin Nan sadeeya
Waziri yayi dariya yace ina alfahari da samunki amatsayin Diya da farko nayi bakin cikin aihuwar Diya mace Amma yanzu Naga alama ke Zaki sharemin hawaye na Zaki ciremin kitse awuta
Maimuna tace kaidai kwantar da hankali babana.
Hauwa.u tace Allah ya shiryeku nidai baruwana azancenku waziri yace wannan damuwarki Yar hassada kawai
Watarana hauwa.u tana dakinta Taji waziri Yana waya batasan Koda wayeba Amma taji Yana cewa kawai kuje kusheke shi kawai yafi banason awayi gari yatashi dannumfashi
Tunda taji wannan maganar hankalinta yatashi saidai batafitoba gudun karya zargi Taji abinda yake Fadi
Jitayi yace kutabbata kinkasheshi Dan Dole nahau sarauta banson ganin sarki Abdul azeez da yaronshi araye
Cikin tashin hankali tafito tace mekake nufi akashe Mai martaba da danshi maisuka maka akan mulki
Waziri yajuyo ranshi bace yace ke bakisanni bako kafin tayi magana ya bigeta tafadi kan tiles jaryayya aikuwa yadakko wani zani yadaureta tana tafaman mutsutstaukuwa akasa so yake yakasheta
Saida yaga Bata motsi kafin yadauke yakaita kan gadon ta yakwantar kamar Mai bacci
Da asuban fari yafita yalekata yakira jama.a gidanshi ya sanar musu rasuwar matarshi
Aikuwa maimuna tayi kuka Mai martaba shiyayi Mata salla
Akakaita gidanta nagaskiya
*********
Bayan.kwana arba.in maimuna tazama itakadai agidan babanta mahaifiyar su sadeeya taso abata maimuna tarike Amma waziri yaki domin akwai wani buri dayake son yacimma kanshi tayi tayi Amma yace yafison su zauna tare da diyartashi domin tana debe mishi kewa Dole tahakura tabarmishi diyarshi
Aikuwa koda maimuna takara wayo Sai dabi.un sadeeya yasoma Bata haushi mutane kaman ba yayan sarautaba komai suce addini danhKa sukaci gaba da kulle kullen makircin su da mahaifin ta hartakai maimuna takai aure yanemi sarki dayabashi damar hada maimuna da Yusuf aure dukda Yusuf kwata kwata shekara biyu yaba maimuna bawani girmanta yayi ba
Tunda dukyadda yaso yakashe sarki hakan baiyuwuba
*********
Cigaban labari
Fahad ne yasami Mai martaba yanason yaje garinsu duba iyayenshi
Maimartaba yabashi izinin zuwa tare da bashi guzuri Mai yasa Fahad yaki karba Amma Mai martaba yace kasan dai niba abokin wasanka bane sabida Haka kakarba Fahad yakarba yayi godiya
Sabeer ne zaune da mummy suna tattaunawa yadda zasuyi kokarin nema ma bayin Allah Nan magani
Yusrah tashigo cikin falo Amina tagani tana fama da umma firdausi Kashi tayi tana goge Mata
Yusrah ta yatsina fuska zata fita mummy tace Baki da hankali ko yusrah yakamata ki farga kikoma daidai kikula da iyayenki daidai lokacin ameena tagama idonta cike da hawaye sabeer ne yayi sallama yashigo falon shima hankalinshi atashe
Amina tana zubda kwalla tabar dakin dasauri sabeer yamaida kallonshi ga yusrah yace ke kifadawo hankalinki
Yusrah tace kaga sabeer dakata banson dogon surutu kakula
Baki yasaki Yana kallonta yace sabeer tofa
Hanu yadaga zaikai mata Mari yusrah tace kana tabani wallahi zanrama Danni ba jakar ka bace
Mummy tace rabu da ita Allah yashiryeta tace ameen
Ganin zasu dameta tace mummy nifa zanfita inason nakoma karatu fa Dan ankai one week dakomawa school danhaka Nazo sallaman ku
Sabeer yace fice kibamu guri tunkafin Raina yabaci na tattakaki anan
Tace banyi dakaiba malam
Mummy tace Allah yashiryeki yusrah
********
Aranar da yusrah zata koma karatu ko abban ta Bata sallama ba bare tadubo taga jikin umman ta yayake
Rike take da posa ahanunta tafito nenab taga waziri suna magana da umma maimuna harzata wuce saikuma ta juyo tace Amma dai lafiya ko
Umma maimuna tace hmmm inafa lafiya GEEMBIYA YUSRAH
Yusra tanemi guri tazauna tace meke faruwa
Maimuna Tama yusrah bayanin cewa ai ansamo maganin da za ayi ma ummanki da umman Mai martaba magani Dan susamu lafiya
Yusrah tatashi tace what's
Kunsan dai mutanen Nan basa gabana yanzu ko suwarke ko karsu warke nothing concerned me so me I don't have care on them
Umma maimuna murna yakamata lallai asiri yayi tasiri akan yusrah sungode Allah
Umma maimuna tace karkiyi Haka yusrah akwai abinda nakeso ki fahimta koda sunsamu lafiya bazaki koma gurinsuba Kuma bamasu takura Miki sabida Haka ki amince kikarbi maganin Nan ki aiwatar da aikinki Dan samun lafiyan su
Yusrah Taki amincewa Saida buhari dake gefe tunda ake magana bauce komiba Sai yanzu yace haba sweet heart ki amince kiyi wannan aikin domin ance Sai diyar da suka Haifa ta cikinsu ce zata yi wannan aikin Dan asiri aka musu
Yusrah tace ok nothing but I would do Dan kuntakura nine
Duksuka ji Dadi yusrah tace yanzu kunsa nakoma baya akaratuna yaushe kukeson afara aikin
Waziri yace ko yaune Dan zanyi alfahari dake yusrah
Yusrah tace no Sai Nan da.wata daya domin zanje school akwana abubuwan danakeson gabatarwa Amma karku damu Nan da four weeka I would be with you
Bahaka sukasoba Amma sun amince Dan gani suke yanzu komai yazo karshe
Aminace zaune agaban sarki Yusuf saifaman ravsar kuka takeyi yayi yayi tafada mishi meke damunta Amma Taki
Ganin yusrah yasa tamike dagudu zata bargurin yusra tace zonan karki barnan
Amina tadawo tazauna Sai faman sheshshekar kuka takeyi yusrah tanemi guri tazauna tace Abba varka da warhaka
Cikin mamaki yakalleta yace yusrah mekika dauki duniya
Yusra tayi murmushi tace Abba gurin zama yace dakyau
Yusrah tace Abba zankoma makaranta ina bukatar kudi agurinka yanzu zanwuce
Abba yace yusrah Baki da hankali ne kina ganin halin da ake ciki acikin gidan Nan Amma Baki damuba kiduba kiga mahaifiyar ki yadda take Rai ahanun Allah amma kice Zaki tafi kibarta awannan halin Baki tunanin gobe yusrah
Wannan baiwar Allah itace kedawainiya da mahaifiyar ki itada Yaya sadeeya gatawa mahaifiyar duksu suke dawainiya da ita nabiyata kudi Taki karba tace tanayi Dan Allah ne itama kenan daba aifanta sukayiba tana kula dasu bare ke
Yusrah tace Abba idan nadawo zankula dasu Ni yanzu karatu NASA agaba
Abba ranshi abace yace to bazan bada ko sisiba kije kinemi masu yimiki inasu uwartaki da Kika canza
Tatashi zata tafi Amina takama kafan Abba tace kayi hakuri kavata Allah yabata sa.a abban
Yace Amina yarinyarnan ta lalace dasauri Amina tace karkafadi Haka Abba zata shiryu Insha Allah addu.a zaka Mata
Yusra Kama tabar gurin tatafi abinta
**********
Amina ita taci gaba da kula da umma firdausi itakuma mummy tana kula da mahaifiyar ta daddy baya sati baizoba Allah sarki mutumin arziki
Sabeer Kam tuni yafara Jin kaunar Amina acikin ranshi Dan tana birgeshi sosai yadda take kula da umma kamar diyar cikinta Dan Haka soyayya yakeyi Mata a boye
Mummy tace waini yaushe su Abdul zasu dawone da khaleel sabeer yace sunkusa dawowa Insha Allah tace Allah yadawo dasu lafiya
Akwana atashi satin yusrah biyu da tafiya ba abinda yadameta
Yanzu burinta tadawo ta aiwatar da aikinda su waziri sukasata
Aminace yau kawai jitayi tana danjin nishadi cikin lambun cikin gidan ta Isa sabeer ta hango Yana ways itakuwa kokari take ta balli wani mangoro dukda tsayinta Amma takasa balla Sai tsalle takeyi
Har sabeer yagama wayar yajuyo ya kalleta tana tafaman tsalle Dan ballab mangwaro
Shikuwa sabeer binta yake da kallon sha.awa yarinyar tana birgeshi sosai inama ta amince adaura musu aure saidai yasan zaiyi wuya ta amince da auren shi
Ahankali yakaro cikin tafiyarshi ta manyan maza masu jida kansu aikuwa daidai lokacin Amina tayi want tsalle Wanda saura kiris tafadi Sai jinta tayi ajikin mutum anrungumeta
Dasauri tasoma kwatar jikinta sabeer Kam yamanta duniyar dayake Dan lokaci guda yaji wani irin feeling Nan da Nan yasaketa yakori shaidan Amina Kam kunya ya addabeta zata juya kenan yariko hanunta yace koma kizauna muyi magana Amina taruga da gudu yabita da kallo murmushi yasake kawai jinshi yake cikin nishadi
*******
Sabeer dakanshi yasami daddy yasanar mihsi Dan Allah yanason anema minshi auren ameena Dan shi Yana sonta
Daddy yayi mamaki kwarai yace yusrah fa sabeer yace God forbid I can't marry her wallahi
Daddy yace baka Isaba sabeer yarinyar da tuntana karama kace kanaaonta Sai yanzu zakace baka sonta
Akan wani dalili sabeer yace daddy yusrah has changed now she don't have the qualities of being a wife to innocent man
Daddy yace shot up I don't want to hear this word yusrah she's your blood anything she be you must married her
Sabeer ya saukar da kanshi kasa yace understand me dad
Daddy yatashi yabar wurin Dan sabeer yabata mishi Rai yasan idan har sabeer ya auri yusrah Dole shizaiga darajarta akan wani daba asanshuba dukda halin yusrah data canza
Sabeer ne kwance akan lafiyayyen gadon shi Yana tunano childhood life dinsu da yusrah but now she was changed all her qualities behaviors to negative
Yau yusrah tacika sati hudu da tafiyarta Dan Haka tun safe su waziri suka dameta dakira tace tana hanya su saurareta Nan da awa buyu
Khaleel ne zaune agaban umma saifaman kuka yakeyi kamar want karamin yaro umma Kam ba um ba um um Bata bacci kullum Ido abude
Tunda khaleel yadawo shike dawainiya da umma firdausi shida Amina sabida Haka shakuwa Mai kyau yashiga tsakanin su
Saidai Koda khaleel yaji halin da yusrah tacanza yace zaiyi maganinta atunaninshi zaihukuntata saidai baisan yusrah tawuce tunaninshi ba
Gidane yacika da mutane maimuna tatara kawayenta Yan bariki irinta za akarbi GEEMBIYA YUSRAH
Abba Kam yanzu bashi da bakin magana komai yagani nashi Ido
Khaleel ne zaune a lambun cikin gidan Yana zaune yaga inda za afara
Aikuwa motocine masu masifar kyau Lambar motar dauke take da GEEMBIYA YUSRAH 1 har zuwa 10 wato motocin ta kenan
Cikin damuwa yace bari dai yaga Mai zai faru Abdul Rashid yagani yafito daga cikin motar as body guard din yusrah yabude Mata kofa khaleel yace what's Yaya Abdul security for this young girl
Mikewa yayi tsaye ganin wacce tafito a motar yaji gabanshi yafadi Ras Ras
Kamar zai karaso inda suke saikuma yafasa yatsaya Yana kallon ikon Allah
Koda mutanen kowa yafito yusrah tace karkowa yabiyota su tsaya idan tana da bukatar ganin wani daga cikinsu zata nemesu awaya
Danhaka kowanne yakoma mota tana isowa bakin kofa sukayi Karo da khaleel kallon mamaki takemai tace oh Young Man daga ina
Khaleel Rai vace yace nonsense are you senseless
Yusrah takalleshi ta Dalla mishi harara zata shige yayi saukrin fincikota saidai lokacin Abdul ya iso gurin yace bros she deserved it just live her yusrah taja dogon tsuka tayi wucewarta
Keep tsaye dakin umma maimuna tanufa da sallamar ta
Amsa Mata sukayi cike da mamaki
Tofa kubiyoni abaya yusrah tadawo
Shin me zai faru
More comment
More typing
ummykhaleeel@gmail.com
[7/3, 6:25 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
π·π·π·π·π·π·
π·π·π·π·π·
π·π·π·π·
π·π·π·
π·π·
π·
GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)
WRITTEN BY UMMY KHALEEL
15-------20
β FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β
β FCWAβ
Home of qualities and trusted writers of the nation
Page dedicated to all members of GEEMBIYA YUSRAH fans group in matukar JINDADIN kulawarku ga novel Dina in alfahari da comment naku tnx u so much
Keep it up
URS UMMY KHALEELπππππππππππππ·π·π·π·π·
Aminace Mai kula da umma firdausi zaune Sai rusar kuka takeyi forhaka kawai take matukar tausaya ma umma firdausi da mahaifiyar sarki Yusuf
Lallai lamarin gidan abin dubawane
Fahad ne rike da katon almakashi dake yanka fulwar gidan
Ya iso gareta yace meyasa kike Kuma
Amina tace wallahi tausayin wannan bayin Allah nakeji wallahi akwai tuggu da aka kulla da ace inada yadda zanyi danayi Dan su samu lafiya
Fahad yanemi guri ya zauna yace komai zaiyi daidai kikwantar da hankalinki
Amina ta kalleshi da mamaki tace kamar Yaya
Fahad yace zanyi wani Abu akai
Ameena tace shikenan Allah yataimaka suka yace ameen
Fahad ne ketafaman aikin banruwanshi ma flowers din gida
Jinmagana kasa kasane yasashi Kara nutsuwa domin jin maganar
Wazirene yake waya yace ai boko wancan maganin anriga anyi Kuma Naga nasara Dan yazu da matar da mahaifiyar maimartaba duksuna kwance gaba dayansu babu lafiya Rai ahanun Allah
Sabida Haka yanzu bana tasu sonake Naga karshen wa innan mutanen wato maimartaba da danshi
Dan Haka sainaga bayansu
*******
Wanenen waziri?
Waziri shine amintaccen sarkin Abdul azeez tun suna Yara tunkafin Mai martaba yasan zaikarbi mulki
Suntaso tare cikinso da kaunar juna
Saidai shi waziri tunsuna yaro yake da mugun ciwon Nan maicinye ayyukan Lada wato hassada
Asalin sunan waziri kasimu
Dan alokacin suna Yara baya tabason yaga Wanda suke tare dashi sunwuce shi akomi dazaran kuwa kasamu Abu shibai samuba saiyasa kyashi da hassada
Saidai duk hassadar tashi baya taba nunawa yanamaka musamman Abdul azeez dayake tunyana yaro Allah yadaura mishi farin jinin jama.a danhaka bayan rasuwar mahaifin shi aka nadashi sarauta
Aikuwa waziri kasim kamar yakashe kanshi Dan bakin ciki saidai Bai nunama abokin nashiba yazage anyi bikin sarauta dashi kaikace babu komi azuciyar shi
Matar Abdul azeez kawace ko ince aminiya ga matar waziri
Waziri da matarshi Allah yabasu aihuwar Diya mace aikuwa waziri bakinciki kamar yakash kanshi tunbaya nunawa haryafito fili yasanar da matarshi hauwa.u shifa yafison a Haifa mishi namiji
Jinhka hauwa.u tasanar da aminiyarta halin da ake ciki
Kawarta HAJARA tabata shawar wari akan tayi hakuri Insha Allah zata haifi namijin
Aranar suna akasa ma yarinya maimuna Wanda tunda tataso halinta irin na ubantane sak babu abinda tabari nashi
Watarana maimuna suna wasa da yaran makotan su want yaro yazo wucewa yace ke Yar wazirin sarki tsohonki yadawo daga fada ne
Aikuwa maimuna tace kuturin uba ubanane kake Kira wazirin sarki
Aiko tabishi yagudu
Koda mahaifin nata yadawo tasanar mishi yayi bakin ciki kwarai dagaske Dan Haka yakudiri niyyar Sai yayi mulki kotahalin Kaka
Aikuwa maimuna jinbayanin baban nata yasata murna
Hauwa u tace gaskiya abinda kikeyi baidaceba kaidai kasan basarauta kagadaba bare kace saikayi mulki kuma ai maimartaba Yana da magaji kaga bakai ba mulki
Maimuna tace wallahi kedai mama akwai hassada kema idan babana yazama sarki kinzama sarauniya nikuma GEEMBIYA Dan wallahi na tsani yarshin Nan sadeeya
Waziri yayi dariya yace ina alfahari da samunki amatsayin Diya da farko nayi bakin cikin aihuwar Diya mace Amma yanzu Naga alama ke Zaki sharemin hawaye na Zaki ciremin kitse awuta
Maimuna tace kaidai kwantar da hankali babana.
Hauwa.u tace Allah ya shiryeku nidai baruwana azancenku waziri yace wannan damuwarki Yar hassada kawai
Watarana hauwa.u tana dakinta Taji waziri Yana waya batasan Koda wayeba Amma taji Yana cewa kawai kuje kusheke shi kawai yafi banason awayi gari yatashi dannumfashi
Tunda taji wannan maganar hankalinta yatashi saidai batafitoba gudun karya zargi Taji abinda yake Fadi
Jitayi yace kutabbata kinkasheshi Dan Dole nahau sarauta banson ganin sarki Abdul azeez da yaronshi araye
Cikin tashin hankali tafito tace mekake nufi akashe Mai martaba da danshi maisuka maka akan mulki
Waziri yajuyo ranshi bace yace ke bakisanni bako kafin tayi magana ya bigeta tafadi kan tiles jaryayya aikuwa yadakko wani zani yadaureta tana tafaman mutsutstaukuwa akasa so yake yakasheta
Saida yaga Bata motsi kafin yadauke yakaita kan gadon ta yakwantar kamar Mai bacci
Da asuban fari yafita yalekata yakira jama.a gidanshi ya sanar musu rasuwar matarshi
Aikuwa maimuna tayi kuka Mai martaba shiyayi Mata salla
Akakaita gidanta nagaskiya
*********
Bayan.kwana arba.in maimuna tazama itakadai agidan babanta mahaifiyar su sadeeya taso abata maimuna tarike Amma waziri yaki domin akwai wani buri dayake son yacimma kanshi tayi tayi Amma yace yafison su zauna tare da diyartashi domin tana debe mishi kewa Dole tahakura tabarmishi diyarshi
Aikuwa koda maimuna takara wayo Sai dabi.un sadeeya yasoma Bata haushi mutane kaman ba yayan sarautaba komai suce addini danhKa sukaci gaba da kulle kullen makircin su da mahaifin ta hartakai maimuna takai aure yanemi sarki dayabashi damar hada maimuna da Yusuf aure dukda Yusuf kwata kwata shekara biyu yaba maimuna bawani girmanta yayi ba
Tunda dukyadda yaso yakashe sarki hakan baiyuwuba
*********
Cigaban labari
Fahad ne yasami Mai martaba yanason yaje garinsu duba iyayenshi
Maimartaba yabashi izinin zuwa tare da bashi guzuri Mai yasa Fahad yaki karba Amma Mai martaba yace kasan dai niba abokin wasanka bane sabida Haka kakarba Fahad yakarba yayi godiya
Sabeer ne zaune da mummy suna tattaunawa yadda zasuyi kokarin nema ma bayin Allah Nan magani
Yusrah tashigo cikin falo Amina tagani tana fama da umma firdausi Kashi tayi tana goge Mata
Yusrah ta yatsina fuska zata fita mummy tace Baki da hankali ko yusrah yakamata ki farga kikoma daidai kikula da iyayenki daidai lokacin ameena tagama idonta cike da hawaye sabeer ne yayi sallama yashigo falon shima hankalinshi atashe
Amina tana zubda kwalla tabar dakin dasauri sabeer yamaida kallonshi ga yusrah yace ke kifadawo hankalinki
Yusrah tace kaga sabeer dakata banson dogon surutu kakula
Baki yasaki Yana kallonta yace sabeer tofa
Hanu yadaga zaikai mata Mari yusrah tace kana tabani wallahi zanrama Danni ba jakar ka bace
Mummy tace rabu da ita Allah yashiryeta tace ameen
Ganin zasu dameta tace mummy nifa zanfita inason nakoma karatu fa Dan ankai one week dakomawa school danhaka Nazo sallaman ku
Sabeer yace fice kibamu guri tunkafin Raina yabaci na tattakaki anan
Tace banyi dakaiba malam
Mummy tace Allah yashiryeki yusrah
********
Aranar da yusrah zata koma karatu ko abban ta Bata sallama ba bare tadubo taga jikin umman ta yayake
Rike take da posa ahanunta tafito nenab taga waziri suna magana da umma maimuna harzata wuce saikuma ta juyo tace Amma dai lafiya ko
Umma maimuna tace hmmm inafa lafiya GEEMBIYA YUSRAH
Yusra tanemi guri tazauna tace meke faruwa
Maimuna Tama yusrah bayanin cewa ai ansamo maganin da za ayi ma ummanki da umman Mai martaba magani Dan susamu lafiya
Yusrah tatashi