Showing 63001 words to 66000 words out of 87292 words

Chapter 22 - Duk Kyan Takalmi Complete Hausa Novel

Eeshat   

16 Jul 2026

254

Abida tayi mrmshi tace, yanzu zaki
wuce mataki na 4 zaki taka mataki na 5
shine ki nuna masa tsantsar soda kulawa.
Idan ya gasgata kina sonsa sbd Allah sima
zai soki a zuciyarsa,yasoki harma ya fara
2nanin yadda zaki kasance a matsayin
matarsa, ku zauna din-din-din. AF taja dgwr
ajiyr zuciya tace, to antina ngd,Allah ya baki
lfy. Abida tace Amin.
BABI NA GOMA SHA UKU Dr. S ya shigo
falon mahaifinsa a wannan safiya dn ya
gaishe shi,ya iske shi a zaune akan dgwr
kujerarsa. Byn sun gaisa shrm ya zauna a
kasa kan kafet a gabnsa yayi murmushi ya
dubi mahifinsa. Yace, Abba naga alama
kana
jin dadin jikinka,maganin nan da aka sauya
maka yafi wancan karbarka. Ya jawo
kafarsa
ya dora akan cinyarsa yana mammatsa
masa yatsun kfrsa. Abba ya dubi S shima
yayi mrmshi yace, Alhmdllh,ciwon kafar
yana yin sauki. Dr.S yace,Allah ya kara lfy
abba. Ka dinga rage zirga'zirga ina ganin
kana dan takurawa kfr da yawn tfy,dk da
ana so a dnga dan tattakawa amma ba dgn
yawo ba yadda kake yi,baka son yawo
amota sosai. Abba yayi dry yace, shuraim
zumunci a kafa yake,idan da kfr nan zata to
tabbas bazan zauna ba sai na taka naje na
gaisa da 'yanuwa da abokan arziki. Kada ka
damu,dk anda kaga m2m yayi sai yanada
halin yi zaiyi, musamman lfy. Idan a
kwance nake ina ciwo ai zama ma sai an
zaunar dano. Haka idan ina kabari,ai
zancen
ziyara ya kare 2nda ina raye to dama ce
dani. Ka sani kada ka yanka zumunci,dmn
zumunci abune mai girma,shi zikai ka
aljanna.
DUK KYAN TAKALMI 3* 3
2ni dr.s ya sulale ya kishingide akan dgwr
kujerar da yake zaune,sbd tsananin jin
dadin kalaman abar kaunarsa dadada. Yayi
mrmshi ya lumshe ido yace, kin ceto
rayuwata wacce take cikin garari da hatsari
ada, dn 2nu na fara sallam frn ck akan
rashin samun bayananki. A zatona na fada
trkn mace, allah zai sakawa wadanda suka
dade suna son maso wani, kuma suna
zargina nine sila. AF tayi mrmshi tace, na
fhmce ka, ni zan baka labarin wannan, dmn
mune a bayn fage, mun fika ganin
abubuwan da suke faruwa. Kai takalmi ne
mai tsananin kyau da tsada dmn tmkr anyi
ka daruwan zinare da lu'u'lu'u. A ganina,ko
kuma nace a wajena, ban taba ganin
kyakkyawan takalmi kayatacce irinka ba,sai
masu kudi ne suke iya takawa dk da haka
ba a sallama musu ba. Mu talakawa kuwa
daman sai dai mu daga ido mu kalla, ko
kusa dashi ba zamu iya karasawa ba, balle
mu gani sosai harmu taya. Sai mai takalmin
wanda ya halicci takalmin da kansa,
Wato Allah (s.w.t) ya ce farida ga takalmin
nan na baki kyauta babu ko sisisna. Ka
kwatanto wanne itin frn ck ne bazanyi ba?
Dole na fashe da kuka dn murna. A halin
yanzu sbd tsananin kyawun takalmin bana
so yayi kura,bana soya wahala. Takalmin da
aka sanshi a kafa sai gani ina daura shi a
goshina,mutane suna kallona sbd basu taba
ganin tsadaddade kuma kyakkyawan
takalmi kmr irin nawa ba. Abnda suke tmby
ta shine yaya akayi kafata babu takalmi ina
yawo a titi a haka,maimakon in saka
takalmon sai kuma na daura a goshi?
Amsar
itace, wannan takalmin daban ne bana
takawa bane a kafa,dmn yafi karfin kafata.
Dan naso na rasa raina,na rugurguza rywata
akan neman takalmin nan, ubangiji ya dube
ni, ya bani tabbas zanfi kowa tattalinsa
shiyasa ma nake daura shi a goshi dn bana
so yayi kura. Dr.s yayi shiru yana
sauraronta, 2nda Allah ya halicce shi bai
taba haduwa da yarinya mai kima da iya
magana ba, hausa ckn jausa,sai AF. Ya
fhmci wasu abubuwa data ke nufi, wasu
kuwa sai ita da ubangijinta suka sani. Yayi
mrmshi yace, "Lallai kin kawata takalmin
nan,har kin kara masa kyawun da bashi
dashi. Kin kara masa drjr da bai kai can ba.
Dole mutane su kalleki idan suka ga ki
daura takalmi a goshi,maimakon ki saka a
kafa. Nima baz zanso ki zama abar kallo
da
nunawa ba a duniya,sbd kyakkyawan
takalminki,kyawun takalminki baifi na
kowacce mace ba. Dk iri 1 ne a idanuwanki
ne ke kadai kike ganisa da kyau,da daraja
irin yadda kika suffanta shi. Idanma yana
da
kyau, to baifi krfn a saka shi a kafa ba a
taka, ina umartarki daki sauko da
kyakkyawan takalmin nan naki daga gshnki
ki saka shi a kfrki ki tattaka shi, domin
'DUK KYAN TAKALMI' a kafa ake takawa.
Yayi dariya ya kashe wayar ba tareda ya
jira
abinda zata fada ba.
Tana zaune ta daskare ta zama tmkr an
sassakata sbd al'ajabin abubuwan dta ga
suna gudana. Ta fada a ranta, banda
ubangiji wa zaiyi min wannan kyautar haka?
Haka dr.s ya fara sona yanzu? Tsarki ya
tabbata ga ubangijin talikai. Allah ngd
maka,Allah ka bawa abida lfy,ta zo ta ganni
tare da dr.d a wannan kyakkyawar inuwar
da muke ciki. Sai yanzu sakon katin brsta
mu'azzam ya shigo,ta kalla tayi mrmshi
tace, yayana aika makara 2n yaushe
takalmin goshina ya dawo kafata? Sai dai
ban fara taka kasa dashi ba har yanzu ina
zaune akan katifa dashi.
BABI NA GOMA SHA HUDU Rayuwa mai
sauya salo dr.s baya jin dadin rayuwarsa
idan bai kira AF sau 3 ko 4 a rana ba. Kiran
sassafe, da hantsi ko da rana, wataran ya
kira da yamma sannan kiran dare sole ne
idan yazo kwanciya. Tana mamaki dajin
dadadan kalamansa,sai ta fara neman
bakin
ciki da damuwa ta ra,dk sun baje. Abu daya
ne ya kasa gushewa a ckn zuciyarta,kuma
ta
kasa daina buya tana kuka a kanshi,shine
rashin lfyr abida. Tana ma2kar addu'a Allah
ya bawa abida lfy,tazo ta ganta da dr.s.
Allah mai yadda yaso da bayinsa,abida na
can a kwance jiya-i-yau, sai an tayar sai an
kwantar. Allahu akbar. Sati uku ya rage
yara suyi hutu yaya hussani ya tattara su,su
kaura shagamu kacokan, musamman
wannan satin da yaje dubata yaga yadda ta
sake kumburewa, sai hnklinsa ya tashi yana
kuka suna kuka haka suka rabu. Harya fara
shirye shuryen barin aiki yana 2nanin
sana'ar da zai fara a shagamu,son idan
babu
abida a kano babu zancen sauran jin dadi a
kano a rayuwarsa. Ya sanarwa da AF dn ta
fara kammala kayansu gaba 1 a waje daya,
hnklnta ya tashi ma2ka sbd rabuwa da dr.s
shine kadai abnda zatayi takaicin rabuwa
dashi a kano,bayan shi dk sauran wasa ne.
Ta kasa 2nkarar yayanta ta fada masa
tsakaninta da dr.s haka ta kasa fadawa dr.s
zasu kaura shagamu,dn kada ta tayr masa
sa hnkli.
Yace,sweet heart yaya akayi ne? Nazo fa
daf
da zauren gidanku,ina bakin kofa. Taji
zuciyarta ta sake harbawa,muryarta na
karkarwa tace,gani nan zuwa. Ta danna
lmbr y.husaini dn ta nemi izini, bai dauka
ba,dn haka saita tashi da sauri ta sauya
kayan jikinta. Wata sabuwar atmfrta ta
daura mai suna binta,dinkin raga da siket
ne, matsattsu,hoda da kwalli kawai ta saka
ta dauko hijabinta ta saka. Sai taji wayarta
tana ringin ta duba taga yayanta ne yake
kiranta dn yayi mamaki da gani kiranta a
daidai wannan ljcn sai hnlklnsa ya tashi
ma2ka,zuciya mai sake sake saita dinga
sassaka masa abubuwa daban2. Babu
abnda bai tuna ba,ya aiyana a ransa ko
bala'i ne yasamu dya daga ckn 'yayansa ko
ita AF, ko kuma mai kacokan abar kaunarsa
ce ta mutu aboda. Cikin sauri ta amsa,
muryrsa na karkarwa ya tmbyta farida,lfy?
Kmr yadda ya shiga tshn hnkl haka ya jiyo
alamun itama tana ckn hnkli irn nasa dan
haka sai ya sake sukurkucewa. Mryarta na
rawa tace, yaya,dr.s ne yazo yana kfr gida
inje wajensa? Ya fusata ya daka mata
tsawa
yace, waye dr.s? Tace mu2min daya zo
rannan.makwabta suka fada maka kace
karka sake ganinsa a gidan nan.
Ya sake hasala yace, kince nace kada ya
sake zuwa, me ya kawoshi yanzu? Kice
masa yabar min kfr gidana idan nazo sai
naci mu2ncin ku keda shi. Ya katse waya.
Ta dora hannu akai ta rushe da kuka tana
fadin, innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Yau ya
zanyi? Wayyo sr.s dina,ina sonka bana so
na rasaka. Yaya me nayi maka zaka rabani
da frn ckn rayuwata? Wayar tace tayi kara
saita duba taga s ne,nan da nan ta damma
ba tareda tasan abnda zata ce masa ba
yana magana ckn marainiyar murya.
Yace,sry farida,na takura miki ko,nazo ba
tareda na sanar dake ba? Ba damuwa bari
na tafi zamu hadu wani lkcn. Sai taji hnklnta
ya sake tashi kuka mai tsanani ya rifto
mata. Yace,kukan meue kike farida? Cikin
sheshekar kuka tace, dr.s kayi hkr ka yafe
min. Sai ya sulale ya zauna akan dakalin kfr
gidan dan da a tsaye yake sbd gigicewa.
Lfy? Ya tmbyeta. Kuka kawai take ba tareda
ta iya yi masa bayani ba sai ajiyar zuciya.
Yace,farida fito ina kfr gdnku muyi magana
sosai. Ya kashe waya yacigaba da huci sbd
tafrfasar da zuciyarsa takeyi masa. Da aka
jima bata fitoba dr.s ya sake kiranta sai ta
amsa kuka kawai take ba tareda ta iya yi
masa bayanin komai ba. Yayi ajiyar zuciya
yacemfarida,fito ina kfr gidanku muyi
magana sosai. Saiya kashe wayr bai bari ta
bashi amsa ba. Ta yanke shawarar ta fita
wajensa koda kuwa yaynta zai kasheta.
Tana fitowa sai taga abin kaunarta yayi
shiru kmr mai 2nani,hnklnsa dk a tashe. Ta
durkusa ta gaishe shi,bai amsa ba sai
hararar daya dinga harba mata,musamman
yadda yaga idanuwanta sun kumbura sunyi
jajur sbd tsananin kukan da tasha yi. Ya
grgza kai dn takaici yace, faridah,haduwata
dake wani sirri ne kuma hikima ce daga
Allah, ba zato babu tsammani Allah ya jeho
ki sikin rayuwata,kuma cikin hikimarsa ya
smr miki wajen zama mai fadi a ckn
zuciyata. Na tsinci kaina ina mai frn ck da
saninki,dn naji a jikina ke alkhairi ce a
gareni. Naji ina sonki,halayyarki a zahiri tayi
min. Sai dai kash kina da wata damuwa,ko
manufa a ckn zuciyarki wacce tayi bam
bam
da tawa. Ina zafgn bakya sona na takura
miki ko kuma ince akwai wanda kike
so,amma kun rabu wala Allah ya rabu dake
kina tsananin sonsa,koya rasu kina cikn
kaunarsa,idan nazo ko kikaji maryata sai
inyi miki fami ki 2no dashi. Haka ne koba
haka bane?
tayi sauri ta girgixa kanta hawaye ya sake
kwaranyowa tace ba haka bane yaya
abinda
kake xargina dashi.kuma ina patan xaka
yarda da abubuwan da xan pada maka
yanxu don bana 2nanin ko a maparki in
pada maka karya a rayuwata saboda kana
daya daga cikin mutanen da sukeda
muhimmanci arayuwata
Tayi sauri ta girgiza kanta,hawaye ya sake
kwaranyowa,tace,ba haka bane yaya,abun
da kake 2nani gaba 1 baiyi shige da abun
da kake zargina dashi ba. Kuma ina fatan
zaka yarda da abubuwan da zan fada maka
yanzu dn bana 2nanin ko a mafarki in fada
maka karya a rayuwata,sbd kana 1 daga
cikin mutanen da suke da mahimmanci a
rayuwa. Dr s, zaka iya mamaki idan nace
kaina kadai frn ckn rayuwata, ina yi maka
son dakai baka yimin. Haka ina maka son
da
ban taba yiwa wani d'a namiji ba a duniya.
Son da zan iya shiga halaka idan na rasa ka.
Kuka da nakeyi na frn ck ne sbd Allah ya
amsa addu'ar dana dade ina yi akan Allah
ya
hadani da bawansa mai kyawawan
halaye,kuma mai kaunata sbd Allah yasoni
a
yadda nake talaka,kuma marainiya. Ya
kawo
min kai wanda ko makahon dabai taba
ganin duniya ba ya tsaya a tsakiyarmu
yasan ka wuceni a komai. Dr.s bazan boye
maka komai ba,yau kukan da nake na tshn
hnkli ne,domin yayana yana kokarin ya
rabani dakai,frn ckn rayuwata a sanadiyyar
'yan gulma da suka soke ka. Yaki ya tsaya
nayi masa bayaninka, da kuma inda muka
hadu,yace, na cika shige2,na dauko wanda
yafi mu zan jawo masa masifa da tshn
hnkli
kada in jawo azo a kama shi.
Y.husaini zai tafka babban kuskure idan
yayi
gangancin rabani da frn ck na, dn zai iya
rabani da rayuwata gaba daya. Ta fashe da
kuka yayinda dr.s yana zaune ya zuba mata
ido yana dubanta kawai tmkr a hoto. Babu
abnda yake sai mamakin yadda Allah ya
sauya masa rayuwarsa nan da nan akan
mace. Bai taba tsintar kansa ckn irin
wannan hargitsin ba, abn da yakeji a gari
yazo kansa. Bai iya cewa komai ba har
yanzu kallonta yake,ta sharbe hawaye
face2
a hannayenta. Tana waigawa gefenta saita
hango yaya husaini ya sauka daga kan
acaba. Nan take dr.s yaga tana
makyarkyata ta fara ja da baya. Da sauri ya
soma tmbyrta, mene ne kuma? Ta nuna
yayanta da hannu tave, yaya hussaini ne,
idan ya sameni anan dukana zaiyi. Dr s ya
umarce ta data shiga gida,tayi wuf ta fada
cikin gida jikinta na bari. Cincirindon matan
gida da 'yayansu ta gani a lallabe suna leko
su. Ta kalle su sama da kasa ta watsar ta
shige daki taci gaba da kuka, ta kasa zaune
ta kasa tsaye,addu'a kawai take
kwaranyowa tana fatan Allah ya huci
zuciuyar y.husaini kada ya yiwa dr s
wulakanci. Idan ta zauna saita zabura ta
mike tsaye tana ta kai kawo daga frkn daki
zuwa karshen bango tmkr zararriya. Gashi
babu tagar da zata leka ta hangosu. Bata
san halin da suke ciki ba.
Dr s ya dubi y.h yayinda shima y.h yake
kallonsa 2n daga nesa kallo ne mau tafe da
harara galleliya,kokari y.h yake ya shige
cikin gida ba tareda ya tsaya sun gaisa da
dr
s ba. Shi kuwa dr s saiya 2nkaro shida sauri
yayi mrmshi yayi masa sallama gamida
mika
masa hannu. Babu yadda y.h zaiyi a dole
ya
amsa masa sallamar ya mika masa hannu
ba dn zuciyarsa naso ba. Suka janye
hannunsa a lkc 1. Har yanzu y.h kokari yake
ya shiga gida yabar dr s a tsaye. Ya sake
matsowa yasha gabansa. Yace, sunana dr s
i. Ina aiki a asibitin malam aminu kano.
Nine wanda nake zuwa wajen af kanwarka.
Y.h ya yamutse fuska a dole ya tsaya cak
ya
saurari dr s yace,na sami labarinka ai. Dr s
yayi lallausan mrmshi alhali zuciyar na cike
da tsananin takaicin wulakancin leburan nan
keyi masa. Yace, nazo in nemi alfarma 1 shi
ne,kada ka zargi kanwarka,kada ka
zageta,koka doke ta bata da laifi ni nake
sonta,kuma na biyo ta gidansu ko a yanzu
fitowar data yi tazo ta fada min ka hanata
fitowa inyi hkr in tafi sai gaka nan ka dawo.
Na 2 kuma nazo neman izini,kabani dama
in
dinga zuwa wajen kanwarka,sbd ina
sonta,idan kuma Allah ya lamunce min
inaso in aureta. Y.h ya sake daga ido ya
dubi dr s cike da mamaki,yayi masa kallon
mayaudari. Yace, ta yaya zaka aureta? Dr s
yayi mrmshi yace, malam husaini yi hkr da
tmbyr da zanyi maka. Da Allah kana ganin
nayi maka kama da lalatattun samari zauna
gari banza,masu yausarar 'yan mata? Am i
nt responsible..... Dakata ba wannan na
tmbyeka ba malam,farida kanwata ce ina
da alhakin in zaba mata mijin da yayi dai-
dai
da rayuwarta,inda ba zata wulakanta ba.
Y.h ya fada a fusace gamida dago
hannunsa
ya tsayar da dr s. Ai anan dr s ya daskare a
tsaye yana kallonsa kawai ba tareda yasan
kalma 1 dazai furta ba. Hakika ya kasa
gane
ida y.h ya dosa. Yabi shi da kallo har ya
shige ckn gida. Ya sulale ya zauna akan
dakalin kfr gidan yayi shiru kansa a sunkuye
a kasa yana 2nani. Babu abnda zuciyarsa
bata aiyana masa ba. Ya aiyana ya tashi
yayi tfyrsa kawai ya rabu da Aisha farida
har
abda, sai ya tuna nasihar da mahaifinsa
yayi
masa cewar, ya zamana mai yawan hkr a
wajen neman auren,domin aure ya gaji irin
wadannan sabani da matsaloli daga
kowanne bangare. Yaji yana son farida a
ransa ba karamar wahala zaiyi ba idan yayi
garajen rabuwa da ita. Yaji a jknsa jihadi
zaiyi babba idan ya aure ta ya fitar da ita
daga wannan kangin talaucin. Saiya saka a
zuciyarsa zaiyi damarar yaki tsakaninsa da
y.husaini har saiya wayar masa da kai ya
gane kyautar da Allah ya 2uro masa har
gida.
KYAN TAKALMI 3* 4
Yaga maza suna ta daura alwala suna
tunkarar wani karamin masallaci kusa da
gidan,don haka sai shima ya bisu a baya. A
bakin masallacin ya samu buta ya tsugunna
yana alwala sai ga y.hssn ya wuce shi zai
shiga masallaci. Da alama y.hssn yayi
matukar razana zuciyarshi ta cika da
mamaki da yaga dr shrm bai tafi ba, kallon
kallo suka dinga yi har ya shige domin har
an tayar da ikamar sallah. Da aka idar da
sallar magaruba da yawa basu tafi ba, sai
aka hau kara karatu a takaice dai islamiya
ce ta maza. Dukda babu wutar lantarki
babu genereto sai fitilon kwai da hasken
wayoyi ake haskawa ake karatun. Ya hssn
yana daga cikin dalibai sai dr shrm ya matso
gefen sa ya zauna yayain da shima ya samu
qurani ya bude yana karanta duk surar da
ake dora masu. Kallon dr shurm kawai suke
ba tare da sun san daga inda ya fito ba,
musulmi danuwan musulmi ne saboda haka
basu razana ba, basu tsorata ba kuma basu
damu su tambayeshi daga inda ya fito ba.
Da aka idar da karatu sai aka kiRa sallar
ishai kan kace kwabo masallaci ya cika sai
aka tayar da ikamar sallar ishai. Ya hssn ya
fito da shi da yangidan su suka nufi kofar
gidan bayan an idar. Tsilun ya sake ganin
Dr shrm a cikin tawagarsu suka iso har
kofar gida akan tabarmin su suka zauna,
inda aka fara fito da kwanukan abinci daga
kowanne daki ma'ana ciyayya suke idan
anci na wannan sai aci na wannan. Malam
yushau ya dubi Dr shrm cike da mamaki
yace samari daga ina? Tundazu nake ganin
ka a masallaci yi hakuri da tambayata bamu
sanka ba. Ya hssn yayi caraf yace tare muke
dashi. Sai su duka suka cire tsoro da
damuwar da suka tsunduma tuntuni, amma
tambayoyi ne cike a zuciyoyin su, ina hssn
ya samo wannan fallelen yaron, gashi
masinja wannan kuma sai dai ace manaja
ne a bankin, ina suka hadu suke abota? Dr
shrm yaji dadin amsr da ya hssn ya basu ya
samu kwarin guiwar fuskantar ya hssn yace
yaya zan tafi ina ganin ba sai na tsaya cin
abinci ba a koshe nake. Sai mutanen wajen
suka yi masa caa akan ya tsaya yaci abinci
harda yaya hssn. A dole dr shrm ya saka
hannu ya gutsuri wani tattauran tuwon
masara gabza wacce ba'a tankade garin da
tsaki ba aka tuka shi, haka ya dangwalo
wata bakar miyar kuka wadda ba'a sa nama
ba sai warin daddawa kawai take. Ya kai
baki babu abinda yake ji sai dandanon kafi
zabo kawai a bain sa cauuu! Kan kace
kwabo zuciyarsa ta hautsine yana shirin ya
kwalaye amai amma ya daure da kyar ya
runtse ido ya hadiye. Tun daga wannan
lomar bai sake garajen kara kai wata lomar
bakin saba, haka dai ya rinka tsoma hannu
kamar ci yake ya debo tuwo ya dangwalo
miya ya sake danna hannunsa cikin kwanon
tuwon. Su kuma gogayen basu lura ba
lomar tuwo kawai suke kaiwa cikin bakin
su, kasancewar duhu ne babu mai ganin
wani dadin abincin su suke ji yankan tuwon
nan kawai suke suna kwaso miya suna afka
shi a birnin cikin su. Kai kace naman kaji ne
ko na talo talo. Mamakin su kawai dr shrm
keyi yadda yaga suna iya cin wannan
gabzar, sai yaji imani ya sake shigar shi, yaji
ya sake godema Allah akan baiwa da
ni'imar da yayi masa. Idan suka cinye
wannan kwanon sai su janyo wani, a na
janyo kwanon Aisha farida dr shrm yaji a
jikinsa wannan na Aisha fard ne,saboda
wasu dalilai da yaji a jikin sa, na farko ga
irin food flask din da take kai musu abinci,
na biyu ana budewa yaji irin kamshin
abincinta na ukku kuma ga irin dambun da
take kai musu. Ya dauki buta ya wanke
miyar kukar da ta bata mai hannu, sannan
yazo ya luma hannu cikin dambun da shi
aka ida cinyewa cin gaske yai ma dambun.
Kuma yana farin ciki don yasan daga
masoyiyarsa ne. Ko tantama ba yayi yasan
saboda shi tayi dambun nan saboda da
zafin sa kauu! Ba a dade da sauke shi ba,
yasan tana da labarin yana nan bai tafi ba.
Tunda ga kan abincin nan yasan farida ta
fita daban da sauran matan unguwannan,
girkinta yafi na kowacce mace dadi da
tsabta, haka yaji sauran mazan suna santi
da yabawa. Saboda tsananin ansan cewa
shine mai dadi sai aka barshi shine karshe.
Da suka gama ci sai suka wanke hannu, dr
shrm yaga alamar ya hssn bai da niyyar
sake mike kafa yai ana sabuwar hira, sai ya
mike ya babba su hannu yayi musu sallama,
da alama ya hssn bai da shirin biyoshi su
kebe, don haka sai ya dube shi yace yayana
zan tafi kuma ban gama baka sakon da
nazo ma da shi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login