Showing 69001 words to 72000 words out of 87292 words
ki riki sallah
da zumi da lazimi,kina ta addu'a kiga yadda
Allah zai sauya ki. Ummi tace, insha Allahu
zanyi duk yadda kik ce min, yanzu ma daga
nan gidan sirikata zanje na nemi gafararta
da facalata dashi kansa yasar din,nace
kuskure nayi dana biyewa zancen malamai.
Sai in koma gida in zauna in daina yawo in
dinga sana'a ina biya dimbin bashin dake
kaina. Aisha umar ngd,madalla sai kin ganni
kuma. Ta tashi ta dauko 'yarta ta goya a
baya,jikinta sanyi kalau. Af ta bude jakar
kayanta ta tsinto mata atamfofi kala biyu
tsofaffi ta bata,ta sake zaro nairi dubu 1
daga cikin kudin da dr s yabata ta hada
mata. Sai gdy ummi keyi tana murna. Ta
rakata har bakin titi ta hau acaba ta tafi. Af
ta dawo gida cike da tausayin kawarta mayi
mata addu'ar Allah ya shirye ta, Allah ya sa
abunda take fada a bakinta ya shiga har
cikin zuciyarta ASUBA TAGARI UMMIN
YASIR
BABI NA GOMA SHA SHIDA Yaya husainai
ne yaketa shige da fice tsakanin dakinsa
zuwa kfr dakin 2n kafin gari ya karasa
wayewa. Da duku-duku af ta tashi dn tayi
sallah ta kuma kai yara fitsari kasancewar
lahadi ce babu mkrnta,in yaso bayan sunyi
sallah saisu koma suci gaba da bacci. Tayi
mamaki da ganin y.h a tsakar gida yana
tsaye cak kmr mai 2nani. Mamakinta ya
sake karuwa alkcn data fito daga bandaki
har tayi alwalla bai koma daki ba,dai kai
kawo yake tayi tsakanin dakinsa zuwa
zaure. Ya shiga ya fita. Bayan tayi sallah
yaran dk sunyi sallah,saita sake kwantar
dasu sannan tayi wuf! Ta fito dn taga y.h
yana nan? Ta iske shi a tsaye daf da kfr
dakinta ya sakale hannayensa a bayansa ya
sunkuyar dakai kasa kmr mai 2nani. Saita
dafe kirji dn bugawar da zuciyarta keyi.
Yaya lfy? Ta tmbyeshi. Ya dago jajayen
idanuwansa ya dubeta da kyar ya iya bude
bakinsa yace,lfy? Ta tsaya a jkin kofa tana
kallonsa babu abnda zuciyarta bata aiyana
mata akan abida ba. Tasan tabbas wannan
damuwar tasa tana da alaka da abida. Yace,
aisha yaushe ne zaa yiwa yara hu2n
mkrnta? Muryarta na rawa tace, gobe litinin
zasu fara jarabawa, ranar juma'ar kuma za a
yi musu hutu. Lafiya? Sai yayi shiru, can ya
dago sai taga idanuwansa sharkab da
hawaye, yace, ina ganin su hkra da
jarabawar ki hada muku kayanku mu tafi
shagamu yanzu. Ta sulale ta durkusa ta
dora hannu aka ta fasa kuka mai tsananin
sauti da gigitar da mai sauraro. Tace,
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun! Wayyo Allah
anti abida,wayyo antina, Allah ya
jikanki,Allah yayi miki gafara. Sai y.h ya
fisgota ya toshe mata baki ya grgza ta fadi
yace, rufe min baki,waye yace miki abida ta
mu2? Kan kace kwabo yaran abida suma
sun fito daga daki da gudu,suna kuka.
Mutanen gidan yaransu da manya,maza da
mata sun firfito a gigice suna tmbyrsu ko
lfy? Af dai bata ji bata gani,ba kuma ta gane
dk abubuwan da jama'ar da suka taru
akanta suke fada ba. Kuka take,faduwa
take ana riketa bata kakkautawa. Abida
bata mutu ba. Kalmar da y.husaini keta
ambato,amma fa shima din kuka yake yi
haikan. Mutanen gida maza da mata sai
suma suka dinga hawaye dn tausayawa su
AF. Af ki hada kayanku a babbar jaka da dk
wani abu mai amfani ki shiga dakina ki
harhada kayana dana abida kakaf gara mu
kaura shagamu meyi jinyarta 2nda har
yanzu bata warke ba,ni bance miki ta mutu
na. Bari naje na nemo mana tasi wacce zata
kaimu tasha. Ba dn ma tfyr ba ta shiri bace,
aida motar ofis zan aro in zuba mai mu da
kayan mu kakaf mu tafi, to ba shiri. Af ta
tsh tsaye daga kasan datake burgima jikinta
yayi bududud yayin da fskrta ta hadu ta
damule,bayan hawaye da yayi face-
face,idanuwan da fskr dk sun kumbura
luhu-luhu. Ta kade jikinta ta dubi yayanta
tace,yaya ina da magana dakai. Saita suce
daki, ya biyo ta a baya. Ta jawo jkrta ta
binciki,sai ta damko himilin kudi ta mika
masa har naira dubu goma sha takwas. Ya
karba cike da mamaki ya tmby,af waye ya
baki wadannan makudan kudi? Ta matse
hawaye tace, dr s ne ya bani dubu ashirin
wancan satin da yazo. Ya kalmashe ya zura
a aljihu yace,ki nutsu ki hada muku kayanku
a tsanake ni bance miki abida ta mu2 ba.
Ta fashe da kuka tace,haba yaya nima fa
musulma ce,kuma mai hnkli nasan
tawakkali. A gabana babana ya mutu ba a
dade ba uwata ta mutu,me yasa zaka boye
min mu2war abida? Yace,ni dai bance miki
ta mu2 ba. Ya ficce yabarta a drksh ta jawo
wayarta da sauri ta kira lmbr goggo
mahaifiyar abida taji a kashe. Ta kira
lambobin mutanen gdnsu har su 3 babu
mutum 1 data samu,dk sun kashe waya.
Wannan ya tabbatar mat abida ta rasu.
Saita kira kanwarta munawwara a lagos taji
muryar knwrta rangadau cikin fara'a take
magana. Af cikin kuka tace,baku da labarn
mu2war abida ne? Sai taji munauwara ta
kwalla ihu ta wurgar da wayar tana salati.
Aisha farisa ta tabbata lbrn mu2war bai isa
garesu ba. Ta kira yaya yahya sai tci sa'a
bugu daya ta shiga,nan da nan ya amsa. Ta
rushe da kuka,tace, yaya ka fada min
gsky,abida ta rasu ko. Hello,hello kawai
yake cewa,kasancewar yana cikin hayaniya
baya jinta. Yace aisha zan kiraki bana jinki.
Saiya katse wayar. Ta mimmike kafa ta ske
bude wani sabon shafin kuka. Kukan dako a
mu2wa iyayenta batayi irinsa ba. Bata
manta da ambaton innalillahi wainna ilaihi
rajiun ba. Babu anda tafi 2nawa sai irin
gudunmuwar da abida ta bata wajen yakin
neman soyayyar dr s. Allahu akbar,allah mai
yadda yaso,ga dr shuraim ya samu ita kuma
ta tafi. Tace a ranta, tabbas rabuwa da dr s
shine kwanciyar hankalina 2nsa babu abida,
muddin na kasance da shuraim babban
fami zai dinga yimin ina tunowa da ita.
matan gida suka biyo ta daki suka zagayeta
suna bata naki, su ma sun shiga rudani
kasancewar husaini yace bata mutu, to idan
bata mutu ba mai yasa xai tashi tfy a yau,
gashi kuma yana rusa kuka shima uwani ta
matse hawaye, tace AF tashi ki hada muku
kayan kafin yayanki ya dawo don ya tafi ya
samo mota" AF ta girgixa kai , tace"baxan
iya ba ku kyaleni kawai" taci gaba da rusa
kuka baji ba gani. nan matan gida suka
shiga hada musu kayayyakinsu suna durawa
a jakunkuna da buhuhunan kama daga
kayan sawarsu takalmansu da kwanukansu.
faruk ne yake ta jawo akwatinan mamansu
da babansu daga cikin dakinsu yana fitowa
dashi tsakar gida,matan suna ta harhadawa.
himilin kaya dauri dauri aka kawo zaure aka
himila, katifu ne kawai basu dauka ba
amma babu abinda ba'a harhada ba. ha
yanzu AF na zaune a daki ta hada kai da
gwuiwa, kukan da takeyi yaki ya kafe sai ita
tasan abinda takeji a cikin zuciyarta,
kuna ,suya da tafarfasa duk sun tabbata a
kirjinta. ta fada a baiyane" Abida.....abida
mutunce. muyane nagari basu cika dadewa
a duniya ba. sai yanzu na cika marainiya
nayi rashin yar uwata garkuwar jikina. dama
in mutu a yau in huta da takaici rayuwa.
bani da sauran farin ciki a rayuwata
kuma....
U.khairi ta rushe da kuka ta durkusa a
gaban af tace,ki yafe min, abida ta yafe
mana abubuwan da muka dinga yi muku a
zamanmu daku a gidan nan,hakika mun
zalunce ku,kullum muna cikin gulmarku,yi
muku kazafi,makirci kala2 ku baku sani ba.
Allah ya jikan abida mace mai hkr,sai a
zageta a gabnta ta juyo t kallemu tayi
mrmshi ta wuce ba zata rama ba,kuma
bazata tabayin gaba damu ba. Ban san
abida idan ta tafi ba zata dawo ba, dana
nemi gfrarta a ranar da za tafi da ita.
Farida, ki yafe min koke ma idan kin tafi kin
tafi ba zaki sake dawowa kano ba. Tabbas
nice nayita hada makirci a wajen mahaifiyar
musbahu dn kada ya aureki. Laure,uwani
yaya ku kayi shiru bayan daku mukeyi musu
komai. Suma sai suka gyara zama sukace
haka ne farida ki yafe mana, mun zalunce
ku, mun zalunci kanmu. Zazzafan hawaye
ne ya dinga tsattsafowa daga idanuwanta.
Ta tsura musu ido tana kallonsu kawaita
kasa furta kalma 1 sbd tsananin data ke
ciki. Kalamansu tmkr ruwan wuta suke fesa
mata,saita daga hannu ta dakatar dasu.
Tace,ya isa, dn Allah kubar fada min, dk
nasan abunda yake frauwa,kuma abida ta
fada min komai. Naji abnda kukace,kuma
na yafe muku,na tabbatar abida ma ta yafe
muku,dn bata taba kwana da wani a ranta
ba.
Su dukka suka cigaba da koke. Muryar yaya
hussaini suka jiyo a zaure dashi da maza
suna ta jidar kaya a zaure ana kaiwa mota
ana lufgawa. Har sai da aka kwashe kayan
tatas ya leko dakin yace aisha farida da yara
su fito su tafi. Sai da su uwani suka daga ta
tsaye wannan tana taro mata zaninta zai
fadi, wannan tana gyara mata hijabi.
Takalmi silifas sai da aka tura kafarta a ciki
don ta manta yadda yake sawa saboda
tsabar kidimewa. Wayarta ce kawai a
hannunta don ko kofofin dakunan sai da
yaya hussaini ya datso, kanta tsaye ta fice
ba tare da ta iya waiwayowa baya ba. Bata
iya amsa adduoin ta'aziya da fatan Allah Ya
kiyaye hanyar da jama'ar gida da makota
suke yi mata ba. Tafiya take tamkar kwai ya
fashe mata a ciki. Bata ma san inda take
jefa kafarta ba, 'ya'yan abida na nanike da
ita, idan ta kalle su sai taji wani gagarumin
tashin hankali ya sake taso mata.
"Faridah!!" Tattausar murya taji a gefenta
don haka ta waiga da sauri. Musbahu ta
gani idanuwansa sharkab da hawaye, itama
sai hawaye ya fara kwaranyo mata. Tayi
sauri ta sunkuyar da kanta kasa ta dinga
tafiya wurin mota. Yace Allah Ya jikan abida,
naji ance kun kwashe kayan ku kakaf kun
kaura shagamu. Yanzu shikenan ba zan sake
ganinki ba? Ki sani har abada ba zan daina
sonki ba, babu yadda zanyi ne. Sai ta sake
rushewa da kuka, shima haka yana biye da
ita har ta shige mota ita da 'ya'yanta. Yaya
hussaini ya shiga gaba shi da direba, su
kuma a gidan baya. Kaya kuwa suna can
baya irin motar nan ce mai kama da na 'yan
sanda bayanata kamar a kori kura.
Cincirindon mutanen unguwa ne suka firfito
yara da manya, maza da mata suna ta daga
musu hannu har suka ja motar suka tafi.
Sabon kuka ne ya sake sarkewa aisha
farida. Sun fita daga kano kenan sai dr
shuraim ya kirata, da farko tayi kamar ba
zata dauka ba, sai dai ta daure ta amsa.
Magana yake cikin shaukin soyayya. My
love kin tashi kalau? Jiya kuma muna
magana sai kikayi bacci ki ka barni ko? Ta
runtse ido dan tsananin tashin hankali yayin
da hawaye ya dinga tsartuwa daga
idanunta. Bata iya bashi wannan amsar ba.
Yayi murmushi yace banji kinyi magana ba
tun dazu, ko baki jina ne? Tayi magana cikin
sansanyiyar murya tace dr muna hanyar
shagamu. Abida ce ta mutu. Innalillahi wa
inna ilaihir rajiun dr shuraim ya sake
maimaitawa har sau uku. Yayin da kuka ya
barke mata. Dai dai lokacin kuma yaya
hussaini ya hasala ya juyo a fusace ya fizge
wayar, ya murtsike ya kashe ya rufe ta
bambamin fada. Waye yace miki mutuwa
tayi har kike yadawa a waya? Wai ke wace
irin yarinya ce mara jin magana? Cikin kuka
tace haba yaya me yasa kake boye min
mutuwar anti abida? Ya ja dogon tsaki ya
girgiza kai ya juya ya cigaba da kallon haya,
ya saka wayar ta ta a aljihunsa. Dr shuraim
yayi ta gwada kiran aisha farida ji wayar a
kashe , sai hankalinsa ya kara tashi matuka.
Yasan duk inda take yanzu bata cikin
hayyacinta, kuka kuwa yau ko kogin maliya
sai haka. A gigice ya tashi zaune ya fizge
bargon da ya lulluba ya diro daga kan
gadonsa yafito falonsa ya zauna ya cigaba
da kiran wayarta a kashe.
Ya kira dr lukman shima har sau uk bai
amsa ba ,sai na hudun ne ya dauka yana
magana cikin magagin bacci. Dr shuraim ya
fada a dimauce, lukman ka wartsake daga
baccin nan ka saurareni. Farida ce take
cikin wani hali gashi kuma na rasa ta waya.
Ka kira yayanta yahaya umar ka tambaye
shi dan inji halin da take ciki. Dr lukman
yayi firgigit ya tashi zaune yace ban fahimce
ka ba, meya samu farida? Yace yanzu na
kira ta tana kuka ta shaida min suna hanyar
shagamu Allah Ya yiwa antinta abida
rasuwa, mara lafiyar nan. Dr lukman ya
zabura ya dauki doguwar salati yace kashe
wayar ina zuwa barin kira yahaya umar.
Bayan mintuna 15 dr lukman ya kira dr
shuraim yace ka kara hakuri dai zuwa
anjima don yanzu nayi ta kira ba dauka ba.
Daya dauka ma sai naji shi a cikin hayaniya
yake, yace na kashe zai kira ni anjima. Kaga
kenan suna makabarta ko wajen zaman
makoki. Dr shuraim ya dafe kai ya cije lebe
yace halinda farida zata shiga shine babbar
matsalata. Idan ka duba yadda kullum take
kuka saboda rashin lafiyar nan inaga idan ta
mutu? Lukman yaya za'ayi kenan? Dr
lukman yayi ajiyar zuciya yace babu abinda
sai dai muji ra zuwa anjima muji ta bakin
yayan nata tukunna. Nayi maka alkwari
yana kirana zan kiraka kaji halin da ake ciki.
Dr lukman yayi godiya suka kashe wayan.
Har yanzu kiran wayar aisha farida yake yi
taki shiga. Sai ya tuno yana da lambar yaya
hussaini don haka ya cire kunya ya kirashi.
Yaci sa'a kuwa yana kira ta shiga, nan da
nan yaya hussaini ya amsa. Ya ambaci
sunan shi tangararau dr shuraim ne? Caraf
aisha farida ta dago ta dubi yayanta. Dr
shuraim yace sannu yaya, ya akaji da
hakuri? Sai yaya hussaini ya gallawa aisha
farida harara yace af! Kai ma ta fada maka
anyi mutuwa ne? To wannan fadarta ne
kawai, ni dai nace ta shirya mu tafi shagamu
sai ta dau kuka da ihu.
Dr shuraim ya cika da mamaki kafin yace
wani abu yaya hussaini ya mikawa aisha
farida wayar. Tayi ajiyar zuciya tayi sallama
cike da sansanyar murya. Dr shuraim ya
fara magana cikin tattausar murya. Yace
farida meyasa kike da rudewa ne haka? Ga
yayanki yyace bai fada miki ta mutu ba. Ta
fashe da kuka tace haba dr nifa ba karamar
yarinya bace nagane komai, meyasa za'a
boye min? Ni nasan anty abida ta rasu, ko
an fada min me zanyi, dole in dangana.
Yaya hussaini ne ya sake yi mata tsawa yace
kada ya sake ji tayi maganar rasuwan nan.
Ta rushe da kuka mai tsanani, hankalin dr
shuraim ya sake tashi ya shiga damuwa,
yace yi shiru baby, kiyi hakuri duk mai rai
mamaci ne , dukkanmu nan zaman jiranta
mukeyi. Kiyi mata addua Allah Ya yi mata
rahama. Ki kunna wayarki mu dinga
magana. Tace wayar bata wajena yaya ya
karba ya kashe tundazu da muke magana.
Dr shuraim yayi yace to anjima zan kiraki a
wannan layin. Idan anyi bakwai zaku dawo
ko? Ta girgiza kai kamar tana gabanshi, ta
zubo da hawaye masu yawa. Tace dr
shuraim ina ganin wannan wayar da muke
da kai itace rana ta karshe da zaka a duniya
ballantana ka ganni. Kuka ya barke mata.
See Translation
KYAN TAKALMI 3* 7
Yayi zumbur ya mike tsaye ya dafe kirji
yace farida me kike so ki fada min? Kina so
kice min zaki kashe kanki ne saboda anti
abida ta mutu? Ta girgiza kai tace bazan
kashe kaina ba, saboda nima musulma ce.
Rashin anti abida babban ciwo ne a zuciyata
wanda bazan taba warkewa ba har abada,
kuma duk sanda na ganka ko naji muryarka
zaka zama min fami a wannan ciwon nawa.
Ba lallai bane ka gane abin da nake nufi
yanzu ba, kuma ba zan iya fada maka yadda
zaka gane din ba. Ni kadai nasan abin da
nake nufi da hakan. A sanadiyyar anti abida
nasan ka, da ba zaka sanni ba ma balle ka
fara sona, nima haka ba donn yakin da tayi
ba da tuni na manta da shuraim a
rayuwata. Abida itace silar hada
soyayyarmu, naso ace abida na raye ta
ganmu tare. Ta mutu ba tare da burinta ya
cika ba, komai ya fita a raina tunda babu
abida. Ya daka mata tsawa domin ya gigice
gaba daya da jin kalamanta. Yace farida kin
kuwa san abinda kike fada min? Anya kuwa
kina cikkin hayyacinki? Ta fashe da kuka
tace nasan abinda nake fada likita. Nayi
sallama da kano ko hanya bana so ta biyo
dani ta kano , tunda babu abida. Kayi hakuri
ka yafe min, nasan irin ciwon da zaka ji a
zuciyarka saboda nina fara shiga ciwon so
kafin ka shiga. Sai ta mutsike wayar gaba
daya ta rike a hannunta ba tare da ta
mikawa yaya hussaini ba.
Ya juyo ya dube ta cike da mamaki ba tare
da yasan abinda zai fada mata ba. Dr
shuraim yayi ta gwadar wayar, ya kira yaji
an kashe mudik , sai ya sulale ya zauna
akan doguwar kujerar falonsa yana sosa kai.
Yace innalillahi waiinnna ilaihirajiun.
Meyake shirin faruwa dani ne? Dama
wannan shine cutar son da ake fada a gari?
Ashe ban taba sanin so ba sai yanzu?
Inama zan iya hakura da son farida in huta.
Ya jawo wayarsa a sanyaye ya kira dr
lukman. Cikin sanyin murya yace abokina
kazo muyi magana ka bani shawara , don
ina cikin masifa wacce zata iya kaini da
kamuwa da son zuciya. Farida tace in kyale
ta bazata iya cigaba da son ba saboda babu
ran abida. Dr lukman yayi tsaki yace
wannan ai shirme ne, zafin mutuwa ne ya
shige ta, zata dawo hayyacinta ta neme ka.
Dr shuraim ya girgiza kai yace a cikin
hayyacinta take magana ba zafin mutuwa
bane. Na kasa gane abin da suke nufi.
Yayanta yace min bata mutu ba, ita kuma
tace min abida ta mutu. Abin da na
fuskanta boye mata yake yi don yaga ta
damu. Ga shagamu da nisa kar ta sume
masa a hanya. Dr lukman yace nima na fi
yadda ta mutu don yanzu yahaya ya turo
min sako a waya ta yace inyi hakuri yana
cikin mutane zai kira ni anjima.
Dr shuraim yace idan ba zaka zo ba gani
nan zuwa gidan naka muyi shawarar, don
bansan yadda zan iya yini a cikin wannan
halin ba. Dr lukman yace naga ka damu da
yawa abokina, bari nayi wanka inzo tunda
gidanka babu kowa zaifi dadin magana. Dr
shuraim yace don Allah kazo da wuri ina
jiranka. Suka kashe waya. Dr shuraim ya
kame a zaune ko yatsarsa baya iya dagawa
balle ya tashi yayi wani abu. Shi kansa yana
tausayin kansa da kansa, halin da zai shiga
idan ya rasa aisha farida. Ya rasa yadda
akayi ya zurmuka cikin ramin kaunar ta
wanda yayi zurfin da ya kasa fitowa. Ya fada
a bayyane lallai karshen namiji a karkashin
mace yake. DUK KYAN TAKALMI a kafa ake
taka shi. Sai ya zubo da wani zazzafan
hawaye daga idanuwansa. TABBAS DUNIYA
RAWAR 'YAN MATA CE, NA GABA SAI YA
DAWO BAYA IDAN AKAYI WANI JUYIN.
ASUBA TA GARI LIKITAN AISHA FARIDA!!!
BABI NA GOMA SHA BAKWAI Mako guda
kenan dai-dai da tfyr su aisha misalin karfe
5 na yamma. Dandazon maza tsofaffi ne
suka cika a majalisar hirarsu ta 2ntuni,wato
kfr gdnsu aisha farida. Mahaifin abida shine
ya gaji kujerar tsohon af shine kadai yake
zaune akan kujera sauran dukka a zazzaune
suke akan tabarmi a gefensa. Af ita kadai
ce mace a cikinsu,tana zaune akan kujera,
sauran dukka a zazzaune suke akan tabarmi
a gefensa. Af ita kadaice mace a
cikinsu,tana zaune akan dakali ta lanqwashe
kafa,sanye take da bakr riga abaya ta yafa
dankwalin a kanta. Ta jima tana kallon
tsofaffin nan daya bayan daya,sai ta 2na da
a lkcn da mahifinta yake raye,mahaifin
abida ya juye shi sak! Kmrsu 1 a yanzu
shine babba a cikinsu. Tabbas abida da
mahifinta tayi kama sak! Sai taji hawaye ya
cika mata ido ta grgza kai dn tausayi. Tace a
ranta, Allah sarki, wata rana sai a shafe
kowa kmr ba a taba yin mu2m a doron
k'asa ba. Haka ake tfy daya byn daya. Baba
iliyasu ne ya dubi aisha farida yayi mrmshi
yace, kai girman dan mu2m babu wuya,
kmr ba 'yar yarinyar nan bace, 'yar karama
aisha, yanzu ga yadda ta girma. Af tayi dry
tace,kaima aika tsufa inda zaka san an dade
kenan. Sai suka hau hirar 2na baya,abun
tausayi a jajanta,abn dry a kyalkyace
Tsayuwar wata tsaleliyar mota baka mai
duhun gilashi ce ta katse hirar,sai hnklnsu
gaba