Showing 12001 words to 15000 words out of 64149 words

Chapter 5 - Sartse Part 1 Complete Hausa Novel

16 Jul 2026

160

yau kika fara kallona?" 



Ya faWa daidai lokacin da ya iso, gaba Waya yau sai na rasa wannan yanayin da nake ji idan yana gabana, jikina sanyi ™alau na ce da shi. 



"Ina wuni?" 



Kallona ya yi sannan ya kalli ™awayena ya ce. 



"Baki da lafiya ne?" 



"A'a, ina da lafiya." 



Na faWa ina kallonsa.



"Uhm." 



Ya faWa yana taSe baki irin bai damu ba. Ganin na yi shiru kusan minti biyar, kuma ban tafi ba ya sa shi cewa. 



"Ina so mu yi magana ranki ya daWe, naga yau a saurauniyar ki kike." 



Bin shi kawai na yi a baya, ™awaye na dai suna bina da na mujiya. Har mu ka ™arasaa bakin motarsa ina jin idanunsu akaina. 



"Me yake damunki?"



Ya faWa yana kallona, girgiza kai na na yi sannan na ce. 



"Bakomai" 



"™awayenki ne?"



Na Waga sannan na ce. 



"Wai sun ce idan kai saurayi na ne yaudarata zaka yi ba zaka taSa aurena ba. Sabida kafi ™arfina." 



"To ke me kika gani?" 



Ba tare da wani lissafi ba na ce. 



"Da gaske suke." 



Ya yi murmushi sannan ya ce. 



"Rawasiya daman ni na ce saurayinki ne?" 



Na gwalalo ido waje sannan na ce. 



"Kasan suna na? Aina?" 



"Taambayar da na yi miki kenan?"



Na girgiza kai sannan na ce. 



"A'a da a'a." 



"Mene a'a da a'a?" 



Ya tambayeni yana kallona. 



"Da ka ce tambayar da ka yi min kenan shine a'a ta farko, a'a ta biyu da ka ce daman ka ce kai saurayi na ne?" 



Murmushi ya yi sannan ya ce. 



"You're very funny, I love it girl." 



Na yi murmushi sannan ya ce. 



"Baki tambayeni me nake yi anan ba?"



A raina na ce. 



"Duk inda nake ganinka da na taSa tambayarka me kake yi a wajen?" 



"Sabida yau wajenki na zo shi ya sa na tambayeki." 



Na ji muryarshi ta katse min tunani na. 

"Shekararka nawa?"



Na tsince kaina da tambayarsa, sai da ya ™are min kallo sannan ya ce. 



"Ashirin da shida." 



Wani daWi na ji ya ratsani, irin mijin da nake so. 



"Ke fa?" 



Na ji ya tambaya. 



"Goma sha bakwai da rabi." 



"Ko ba rabi ba?." 



Ya tambaya yana dariya.



"Yau na ganka da sau™in kai, daman haka kake?" 



Na tambayeshi, sai dai ya yi dariya sannan ya ce. 



"Au da da zafin kai nake zuwa kenan?" 



"™awayena bari na tafi." 



Na faWa ina nuna masa su, nan take ya haWe rai ya dawo asalin Ta'ambo da nasani. 



"Je ki." 



Ya faWa cikin wani irin amon murya, ba shiri na tsaya na kasa tafiya. 



"Je ki mana." 



Ya faWa yanzu muryarsa da alamun fusata. 



"Ka yi ha™uri."



"What do you do? Kin nuna sun fini amfani da muhimmanci to sai me?" 



Gaba Waya jikina ya fara rawa, duk na rikice lokaci Waya, bakina har rawa yake na ™ara cewa. 



"Ba haka ba ne fa."



Legendspen

08*SARTSE*

-Amanar-Janafty-

*Sayyid Legendspen*

MAH/2026/001



Sadaukarwa.



RAMLAT ABDULRAHMAN MANGA

(Mai Dambu) 



Shafi na shida

    (06)





Bai ko kalleni ba ya shige mota ya tafi, na kusa minti biyu a tsaye sannan na juya ga su Malaika. 



 Ku zo mu tafi.  



 Wallahi Nana ban yarda saurayinki ba ne sai yanzu.  



Fauziyya ta faWa bayan sun ™araso inda nake. 



 Ni har yanzu ma mamaki nake, kinsan su waye familyn Ta Ambo kuwa? Kaf jihar jigawa suna cikin manyan masu kuWi guda biyar,   yan kasuwa ne na gaske masu arzi™i, duk a turai suke rayuwarsu baki Waya, wannan ma kina ganinshi kinsan ba rayuwar nan ba ne, gashi duk  ya yan attajirai suke aure.



Tin da Malaika ta fara magana har ta dire idanuna na kanta, domin nasan gaskiyya take faWa zalla ma kuwa. 



 Idan kuwa hakane tabbas wannan yafi ™arfinki Nana, ina baki shawarar karki Waurawa kanki abinda bazai Waure ba, kizo ki sha wahala a banza.  



Fauziyya ta faWa tana dafa ka faWa ta, ni basu san abinda ke damuna ba wannan ba ne, fushin da ya yi ya tafi ya barni yafi komai Waga min hankali. 

 Yanzu yaushe zan sake ganinsa?  



Na tambayi kaina sai dai ba mai bani amsa, tsoro na Waya kar ya yi dogon fushi, fata na dai Allah Ya kawo shi da wuri, sai dai fatan ba ai amso ba dan haka aka yi sati Waya babu shi babu alamunsa, duk na damu gashi ni irin mutanen na ce da ba su iya faWar damuwarsu wa wani ba, sai dai na bar abu a zuciyata ya yi ta cina, ni kam sai dai aga ina ta rama duk na zagwanye. Haka kuwa aka yi na yi ta faman rashin lafiya a tsaye babu zazzaSi sai ciwon kai sama sama, tari da kuma Wacin ma™wogwaro, haka na yi ta fama sati Waya sati biyu har sati uku, hankali Hajiya da Alhaji duka ya tashi, kowa yasan akwai abinda ke damuna amma nakasa faWa. 



Haka su Malaika ko da yaushe sai sun tambayeni saurayina, kuma a ko yaushe sai sun nusar dani cewar yafi ™arfina, tun ban fiya sa abun a rai ba har na yardarwa kaina Fahad yafi ™arfina, har na fara jin cewa ya gane yafi ™arfina ne shi ya sa ya tafi bai sake zuwa ba.



Abu kamar wasa Fahad ya yi wata Waya, ya yi wata biyu, ya yi wata uku. Ta dole na ha™ura da Fahad na fara tunanin cireshi a raina, sai dai hakan ya gagara duk ranar da na fita da sa ran ganinsa nake fita, haka zan ta ganin masu kama da shi a hanya. 



Wata ranar juma a cikin wata na huWu da rabuwarmu da shi, ranar ma da™yar na iya fita makaranta sai da Hajiya ta yi min jan ido sannan ma na fita, ko a cikin aji ma haka Malaika ta isheni da surutu. 





 Daman na faWa miki Fahad ba tsarar aurenki ba ne, bikin Cousin brother Winsa ake yi yanzu haka komai a Abuja aka yi sai jiya su ka dawo Jigawa Waurin aure zaayi yau Winnan sai kuma wani event Win anan dutse da zaayi gobe Asabar,  yar gidan ministan man fetur yake aure.  



 To yanzu ni mene ala™a da hakan?.  



Na faWa ina kallonta, wayarta ta zaro ta shiga dubawa, tana faWin bari ki ga. Duk cikinmu daman ita kaWaice mai waya, duk tafi mu waye sabida gidansu tsantsar  yan boko ne gaske. 



 Kinganshi.  



Ta faWa tana mi™omini wayar, idanuna suka saukan akan kyakyawar fuskarsa. Yana sanye da wani ba™in men lace da aka yi masa babbar rigar, yasa ba™ar hula da ba™in takalmi haka ba™in agogo, wayanda suka ™ara haska farar fatarsa. 

Ji nai zuciyata ta yi wani irin bugu da ™arfi, na yi saurin runtse idona sai ga ™walla zir zir.



 Ashe haka na yi kewarsa? Ashe haka nake son sa?.



Na shiga tambayar kaina. 



 Ke mene haka? Lallai iska na wahalal da mai kayan kara, chaS.  



Na ji muryar Malaika na faWa, ban ko kulata ba na mi™a mata wayarta, na kifa kaina da benci na shiga kuka a hankali marar sauti. 



Ina wannan yanayin har aka tashi, na Wakko jakata na fito banko tsaya su ba, sai dai ina fitowa bakin gate na ji ™irjina ya fara wani irin bugu, na shiga waige waige. 



 Me kuma kike dubawa ne?  



Fauziyya ta faWa, ban ko kula ta ba nasake waigawa. Yau daga can nesa ya tsaya, dan bana iya hango fuskarsa sosai sai dai na tabbatar da shi ne, ba™a™en kaya ne a jikinsa sai dai na yau yadi ne, kuma motar ta sa yau ma ba™a ce. Basan lokacin da na fara Waga ™afafuna ba ina bin hanya zuwa inda yake sai da na daina jiyo hayaniyar  yan makaranta sannan na waiga baya, ashe na yi nisa ma. 



Haka na ci gaba da takawa har inda yake, bansan na yi kewarsa ba sai da na ™araso inda yake, na yi ™asa da kaina na fara zubar da hawaye. 



 Nana! Nana Wago mana.  



Ya faWa cikin sassanyar muryarsa, kasa Wagowa na yi sai da yaji shashe™ar kuka ne, sannan ya ce.



 Subhanallahi! Nana kuka kuma?  



Šagowa na yi na kalleshi, idanuna ne suka sanar dashi halin da zuciya da gangar jikina suke ciki. A hankali ya ce. 



 I m sorry Nana, kwana biyu da haWuwar na tafi chaina, and daman zuwan da na yi nazo ma faWa miki tafiyar ne, last week na dawo kuma Abuja na sauka sabida bikin brother na Aliyu, jiya muka dawo nan kuma jirgin dare ne, yau ko breakfast banyi ba na tawo nan, tun 9 nake wajen nan gashi har 12:30.  



Gaba Waya sai na ji wa yannan ™wayoyin kalmomin da ya faWa sun goge duka wani Waci da Sacin raina na wattanni, kalmar da ya faWa ta.  Ko breakfast banyi ba na tawo nan, tun 9 nake wajen nan gashi har 12:30. Ta haifar min da wani zazzafan tausayinsa a cikin zuciyata, sai na ji dama nima banyi breakfast ba na tawo. 



 Nana! Ki yi ha™uri dan Allah, baran sake irin haka ba.  



Sai da na ja numfashi sannan na ce. 



 Na yi ta rashin lafiya sosai, har da low Bp.  



Ya gwalalo ido waje cike fa mamaki ya ce. 



 Low Bp Nana? Akan me?  



 Ka tafi kana ta fushi da ni, gash bansake ganinka ba wajen kwana Wari da uku.  



 Nana duk akaina haka? Ki yi ha™uri bansan zaki damu ba kwata kwata wallahi.  



 Uhm. Na faWa tare da niyar waigawa baya, sai dai da sauri na dakatar da hakan sabida bana son ma ganin ko sunan ko ba sa nan dan duk halin da na shiga sune suka ja min. 



 Kawayenki?  



Ya tambaya, da sauri na girgiza kai sannan na ce. 



 A a basu ba?.  



Ya yi murmushi sannan ya ce. 



 Suna nan tsaye.  



 Uhm su yi ta tsayawar, kasan me suke cewa?  



 A a sai kin faWa.



 Wai daman kaima kasan ba tsarana ba ne, shi ya sa ka daina zuwa.  



 Nana bana son sake jin wannan maganar abarta dan Allah.  



 Tom. Na faWa tare da fara wasa da yatsuna. 



 Kizo na kaiki gida.  



 Yanzu ka dawo daga can Win gaba Waya kenan?



 A a, zanyi one week anan sannan na je na yi 3weeks acan, shikenan.  



Tun daga wannan ranar kullum sai Fahad Ta ambo ya zo wajena, soyayya da sha™uwa ta shiga tsakanina da shi ba tare da kowa ya sani a gida ba, har ya yi satinsa ya koma. 



Bayan tafiyarshi ma, munyi waya sau Waya a wayar Hajiya da na Wauka na kirashi, sai kuma wata rana da na je gidan Yaya Radiya. 



Ranar da ya cika sati uku cif ranar ya dawo kuwa, da na kirashi a wayar Hajiya ya ce dani ya dawo kuma zai zo har ™ofar gidanmu. Tun da ya sanar da na shiga tashin hankali, dan ko a hirar mu ta ™arshe da Alhaji sai da ya tunasar dani akan course Win da yake so na karanta da kuma amfaninsa. 



Afujajan na fice gidansu Amina Aminu, dan a cikin ™wayenmu ta Wan fi sirri, Fauziyya ma bata da matsala sai da yawan surutu marar amfani. Tana zaune a tsakar gida tana daka na shigo. Kallo Waya ta yi min ta gane ba lafiya ba. 



 Nana me ya faru?  



 Muje soro dan Allah.  



Na faWa ina fitowa, ta tashi ta biyo bayana. 



 Amin wai Fahad ne zai zo kuma wai gidanmu.  



Na faWa kamar zanyi kuka. 



 To ke mene a ciki, ba son shi kike ba kuma duk wanda ya ce zai zo gidanku ai aure ne zai kawo shi, ji dai Abdul Win Fauziyya yanzu har magana ta tsaya.



 Ba haka ba Amina, kinsan ko ranan Alhaji ya ce da ni so yake na karanci ko Mass communication ko Law.  



 Kai Nana, Fahad ai me ilimi ne kuma da wayewa, kina tunanin zai iya hanaki karatun boko? Gaskiyya ba alama.  



 Nufinki zai ce zai jira nagama karatu? Mussamam Law wajen shekara goma.  



 Alhaji ba zai iya bari ki yi karatun a gidan mijinki ba, yanzu fa ke damuwarki kawai Alhaji ne, kuma idan kika matsa tsaf zai barki ki yi a gidan mijinki.  



Daga haka tai ta bani shawarwari kala kala, daga nan na koma gida na fara shiri. Ina zaune cikin Waki Hajiya ta shigo. 



 Hajiya ina zaki?  



Na faWa ganin irin shirin da ta yi. 



 Ki shirya ki taso muje, Hajjace zata tsallaka titi mashin ya bugeta ta yi tsagewar ™ashi.  



 Allah Ya bata lafiya, amma ba inda zani.  



Na faWa ina kwanciya. 



 Bazaki tashi ba?  



 Uhm  



Na faWa tare da rufe idona, haka ta ™araci faWan ta ta fita, tana fita na mi™e tsaye tare da daka uban tsalle ina faWin. 



 Alhamdu Lillah.  



Ban Sata lokaci ba na hau shiryawa, ™arfe 05:30 daidai na ji yaro ya shigo wai ana kiran Nana a waje. A raina na ce.  Yanzu da Hajiya tana nan haka zaiyi mini chaS?.  



Ina shirin fita na ga Yaya Ridwan ya fito, kallo Waya ya yi min ya Wauke kai ya fice. Nasan dai bazai taSa yi masa magana ba dan ba halinsa ba ne, amma kallon da ya yi min tabbas ya bani tsoro. 



Da yake gidan namu yana da girman compound kafin ka kai ga shiga cikin gidan ya sa na sauke anan, wajen yana da faWi dan har mota biyu zasu iya tsayawa. 



Tun da mike tsaye yake ™are min kallo sai can ya ce. 



 Na ga ma fa ke yarinya ce, anya za a aurar dake yanzu?.  



Na yo dariya sannan na ce. 



 To ka jira na girma kawai, kafin nan na ™arasa karatu na.  



 Ina bazai yu ba, ki girma kuma? Ai ba amfani.  



 Mene ba amfani?  



 Girman mana, bakisan mace tana ™arama tafi daWin zama ba, shi kanshi miji yafi son ya aureki kina ™arama.  



Na yi dariya sannan na ce. 



 Alhaji dai ya ce Karatu zanyi.  



 Dagaske ko wasa?  



Ya faWa da alamar damuwa, ni kuma kai tsaye na faWa masa gaskiyya. 



 Kuma ba zai taSa bari ki yi aure ba, sai kinyi karatun?  



 A a zai iya bari na na yi mana idan mijin zai barni.  



 Nana!  



Ya kira sunana cikin wani irin yanayi. 



 Na am!  



 Nana, ina sonki dagaske, kuma aurenki nake son yi, bazan iya rayuwa ina kallonki a haka ba a matsayin matata ba, Nana ina da mugun kishi akanki sosai wallahi.  



Gaba Waya na ji tsigar jikina ta tashi, daidai lokacin kuma Yaya Ridwan ya shigo, kallo Waya ya yi mana ya Wauke kai ya shige ciki. 



 Nana wannam yayanki ne?  



 Eyh shi nake bi.  



 Okay, amma baya ganin mutane ne?  



Sai da na yi dariya sannan na ce. 



 Ai haka yake, shi ko Abban mu ya gani a hanya ko Hajiya zai iya Wauke kai.  



 Uhm.  



Ya faWa yana zaro wayarsa, sannan ya ce. 



 To yanzu mene mafita?  



 Game da me?  



 Kin manta?  



 A a ban manta ba, amma maganganun da muka yi da yawa bansan akan wacce kake magana ba.  



 Zancen aure, Nana kina sona?  



Wani irin abu na ji a zuciyata,  wai ina sonsa?  



 Eyh Nana?  



Sai da na Wago na kalleshi sannan na ce. 



 Mugun so ma?  



Ya yi dariya sannan ya ce. 



 Wane iri ne mugun son?  



˜asa na yi da kaina na fara wasa da yatsuna. 



 Nana akwai wata matsala a gida, bansan ta yadda zan samu iyayena da maganar ina sonki ba, sabida mu family Win mu gaba Waya Rich Family suke aure.  



Gabana ne ya faWi, maganarsu Malaika ta fito da suke cewa yafi ™arfina, a Royal family suke aure ko  ya yan manya. 



 Nana wannan ba matsala ba ne, ni zanyi ™o™ari da gida kema ina so ki yi ko™ari anaku gidan ki tabbatar Abbanku ya ce zai miki aure.  



Shiru na yi gaba Waya jikina ya yi sanyi, ta ina zan fara tunkarar Abba da zancen ya yi min aure? 



 Kinyi shiru, wannam fa aiki ne babba muka Wauka Nana, kina sona ina sonki, kuma kowa akwai matsala a Sangarensa, naki Sangaren ba yanzu za su yi miki aure ba, nawa Sangaren  ya yan masu kuWi suke su.  



 Yanzu ni ta ina zan fara, wannan aikin babbane.



Na faWa kamar zanyi kuka. 



 Ta ina da zan fara, look Nana idan bakya sona ne ki fito ki faWan.  



 Ina sonka mana.  



 Banga alama ba.  



Ya faWa tare da kaWa kai zai fice. 



 Ka yi ha™uri dan Allah, zan yi musu magana Allah.



Banza ya yi ya sa kai ya fice. 



 Shikenan na sake Sata masa rai.  



Na faWa tare da juyowa idanuna suka faWa cikin na Yaya Ridwan, yana tsaye yana kallona. 



Legendspen

08129553971

129*SARTSE*

-Amanar-Janafty-

*Sayyid Legendspen*

MAH/2026/001



Sadaukarwa.



RAMLAT ABDULRAHMAN MANGA

(Mai Dambu) 



Shafi na bakwai

    (07)



A hankali na shiga takawa zuwa cikin gidan, yana tsaye yana kallona har na shige, kamar daga sama na ji muryarsa. 



 Wane wannan?  



Shiru na yi bance ko ™ala ba, a fusace ya sake magana. 



 Ba dake nake ba?  



Bakina na rawa na ce. 



 Saurayina ne?  



Ya yi dariya sannan ya ce. 



 Ba shine Sardauna ba? Fahad Ta ambo.  



 Fahad Ta ambo.  



Na faWa kaina a ™asa. 



 Nana.  



Ya kira sunana amma yanzu muryarshi a hankali, na Wago kai na kalleshi. 



 Zo nan?  



Ya faWa yana nuna kusa dashi, kamar mai ciwon jiki haka na taka na je. 



 Kinsan waye shi? Su Win masu kuWi ne sosai kuma kinsan duk irin waWan nan masu kuWin ba wani kirki ba ne dasu, kaWan ne masu mutunci.  



 Nasani.  



Na faWa a hankali, ya kalleni sannan ya ce. 



 Nana ki sani kefa macece, rayuwarki tana da daraja ga iyayenki da  yan uwanki, ba wai dan baku da kuWi yana nufin ku Win baku da daraja ba, nasani muna cikin wani zamani wanda duk mai wani abu shine mutum, amma duk da haka kada ka ta Sa bari darajarka ta ragu ko ki nuna baki da ita, karki ta Sa sa wa ranki alfarma zai yi miki ko yake yi miki, ke macece kuma mai daraja. Dan haka ka da nasake ganin abinda ya faru yanzu ya faru.



Yana faWin haka ya shige Waki, ya barni ina faman tunani, me ya gani? Me yake magana akai?. 



Abu kamar wasa Fahad shiru, sati Waya sati biyu, idan na kirashi a wayar Hajiya ba ya Wagawa, ta Malaika kam daman ya ja min kunne ya ce a wayar Hajiya kawai ya lamunce na kirashi. 



Sai da aka yi sati uku baya Waga wayata kuma ba ya kirana, duk

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login