Showing 36001 words to 39000 words out of 143803 words

Chapter 13 - SAKACINA KO HALIN MAZA COMPLETE

14 Jul 2025

4735

tsigar tambayar kansa saboda ganin da ya yi kan maganar auren ta kawai ya bata da aminin na sa wanda suka zama kamar ?an'uwa.


Mi?ewa ya yi ya tsaya a windon dake ofishinsa ya na kallon waje ganin Daddy ne da ?aninsa yake tu?a shi,ya yi maza ya fice daga ofishin tare da shigewa cikin wani ofis wanda ya san ba za su neme shi acan ba ya kulle kansa.


" Wayyo Allah na! Ya zan yi na san Daddy ya biyo ni ne ganin na ?i Waukar wayarsa ga shi kwana biyu A.k bai zo ba abubuwa duk sun caSe.


Sai ya yi shahadar kiran wayarsa duk da ya san ba dole ba ne ya Wauka saboda ya yi fushi tunna mai tsanani da shi.


ilai kuwa wayar ba ta shiga wanda ya tabbatar mishi da ya yi blocking Win layin ne,Waga wayar ya yi zai yi jifa da ita sai ya fasa ganin kira ya shigo a ransa ya na addu'ar Allah ya saka shi ne,duk da ya san abu ne mai wuya ya kira shi

Ganin kiran Daddy sai hankalinsa ya tashi ya kai hannu zai kashe bai san sadda hannunsa saboda ruWewa ya danna masa amsa kira ba har kuma ya saka a amsa kuwa.

"Son lafiyar ka kuwa wai me ke faruwa ne?Rejecting Win wayana kake yi are you alright kuwa? Ina A.k wayarsa ba ta shiga lafiya yake mai ya faru tsakanin ku mutane suna ta kirana suna complaining tun shekaranjiya na Wauka ko bai jin daWi.Gashi gobe ne tafiyar ku chaina.


Daddy ya fara magana ya na jero mishi tambayoyi cikin tsananin damuwa wanda ya ?ara ta da hankalinsa to mai zai cewa Daddy shi kam ya yi nadama sosai ya san ya na da saurin fushi amma nan da nan yake sauka.


"A.k ya yi fushi sosai dama haka yake da Waukar abu gaskiya na shiga ruWani kawai na ha?ura da auren bani da rabon haihuwa ne don ba zan iya karya al?awarin da na yi ma Zainab ba,ba zan iya rabuwa da ita ba don ina son ta na tabbata duk ranar da na kawo wata mace Zainab za ta yi kisa in kuma ba ta yi ba za ta kashe kanta ko ta rabu da ni,ni kuma ina sonki bazan iya rabuwa dake ba."


Sai kawai ya rintse idanunsa ya na jin wani gululun ba?in ciki ya tokare shi a ma?ogaron sa ya duka ?asa don jin shi yake zai faWi."Hello ka na ji na a kwai abin da kake Soyewa son ban yarda yadda yake girmamani,zai daina zuwa aiki ba maza ka shirya muje gidan sa duk in da kake ka dawo ina jiranka ga shi nazo ofis Win ka baka nan."


Muryar Daddy ya katse mishi tunanin sa ya firgita lokacin da ya faWi haka dama ya san babu wanda zai yi gigin gaya masa sun samu saSani ne in ba so suke su rasa aikin suba.


" Um um Daddy ba ni kusa na fita a mashin zan karSo tsako bari na dawo sai muje."

" Ok duk ma in da kake yanzu ka yi maza ka dawo."

Daddy ya ba shi umurni tare da katse wayar sa ya bi wayar da kallo ya san dai a kwai abin da ya haWa su,amma haka kawai A.k ba zai ?i zuwa gurin aiki ba sanin sa mai ?wazo da kiyaye halalin sa.

Kamar an ce Waga labule sai ya hangi A.m ya zura da gudu ya na sanWa ya fice daga kampanin kamar wani Sarawo,kamar yadda mutane suka tsaya suna mamakin haka tare da tunanin lafiyarsa kuwa Daddy sai abin ya ba shi dariya ya kira Mudassir ya nuna mishi shi,dai-dai lokacin da ya fice da gudu har ya na buge kai da get.


Dariya suka ?ara kwashewa da shi." Wai me ke damun son ne ya canza kwana biyu."Daddy yace ya na kallon Mudassir shiru ya yi kawai don ba za'a ji mutuwar Sarki bakin shi ba.

Yafi kusan rabin awa in yakai hannu zai ?wa?wasa gidan sai ya janye ya kai ma iska naushi ya na jin tsananin nadamar abin da ya yi masa.

" A'a yallaSai kai ne a tsaye."



Megadin gidan da ya fito da ninyar ya siyo abu a shago ya gansa tsaye.Jikinsa ya hau rawa don shi bai ji ya ?wan?wasa kofar ba ya san zai sha faWa." Don Allah ka yi ha?uri wallahi ban ji ja ba kuma ba bacci nake ba."


Ganin ya gigice sai ya buWe baki a wahalce yace." Karka damu yanzu na zo."A ta?aice ya haWa kalmomin don baya son magana.

" To shigo zan Wan siyo a bu a shago ne."
Yace ya na waigen in da yabar motarsa amma ganin bai gan ta ba ya wuce abin sa.


A hankali yake taku zuwa cikin gidan ya na isa kofar shiga falo ya ga an buWe ?oda tun kafin ya ?wan?wasa,matar A.k ne ta na dariya." Hangoka na yi na Zey."Tace masa da masa.

" Uhumh kawai yace ya ?ara sa ciki ya zauna."Ina mijin ki na yi mishi laifi don Allah ki ba shi ha?uri tun kafin ya fito duk da na san ba dole ba ne ya fito."Yace mata cikin damuwa.

" Oh wannan tsakanin ku ne ya dai kama ta ku din ga ha?uri kun girma fa shi ma tun da lamarin ya faru yake ta huci na ba shi ha?uri amma ya?i."


Tace sannan ta mi?e ta nufi Wakinsa ba ta jima ba ta dawo fuskarta babu walwala na ?in zuwa da ya yi duk irin haWa shi da Allah da ta yi kan ya gane kuran sa.Bayan fitar ta ne A.k ya rintse idanun sa ya na jin Wacin abin da ya faru tsakaninsu shi da Allah yake son shi ba wai don kuWin sa ba,amma haka A.m ya rufe idanunsa ya na gaya masa ba?a?en maganganu kuma sab ba zai goya mishi baya akan abin da yake so ba.


A.m ya canza fuska tun da ta gaya mishi bai ce da ita komai ba idanunsa a rintse ya mi?e tamkar wanda ?wai ya fashe mawa a ciki ya fice ba tare da yace komai ba,abin da ya sa ya zo tsoro yake kar A.k ya gaya ma Daddy abin da ke faruwa kawai ya ha?ura,amma tun da ya?i fitowa bari ya Wauko Daddy koma me zai faru ya faru.

Da ya koma hankalin Daddy ya tashi ganin yadda ya Wan faWa tsakanin kwana biyu,dafa kafaWarsa ya yi." Ka na cikin damuwa lafiya wai me faruwa ne?Ina A.k Win?"


Ya jera masa tarin tambayoyi a tare ya sha?i numfashi ya fesar sai kawai ya kwanta akan kafaWar Daddy cikin muryar kuka ya na hawaye yace." Daddy A.k ya yi fushi da ni mun Wan sami saSani ne saboda wata ?ar matsala kuma na je gidan sa na ba shi ha?uri,ni na janye wannan maganar amma ya?i saurarata har ya ije aiki.Daddy shi ne ya Sata min rai na kasa ri?e kaina na faWa mishi ba?a?en maganganu, amma na yi nadama sai dai ya datse layina layika na ba ya son magana da ni."


Sai ya sa kuka kawai hankalin Daddy ya ?ara tashi yau shagwabar ta tashi kenan.

Mi?ewa ya yi." Oya tashi muje gidan na sa amma ba ka kyauta ba duk da tsa?anin harshe da ha?ori ana saSawa,nan gaba ka kiyayye ba'a Sata ma wanda yake kusanci da kai sosai in ma hakan ta faru ?o?ari ake a ri?e fushi don dole zaku ne mi juna."

Daddy yace ya na shafa bayan sa." Gaskiya ne Daddy na ba shi ha?uri fa kuma na yi nadama.


A lokacin da suka isa gidan da matar shi ta shiga da nufin ta gaya masa,har ya ji muryar Daddy a falo da sauri ya zo ya durkusa ya na faWin." Da kan ka Daddy ai da ka sanar min ni zan zo."

" Ta ina zan sanar maka bayan ka kashe wayarka.Son ya yi laifi a yafe mishi don kawai kun samu saSani za ka dai na zuwa aiki, in ka ?ara hakan zan hukuntaka ta hanyar turaka ?asar waje ka yi wata biyu ba tare da ka dawo gurin iyalin ka ba,saboda ka Sata min rai kuma na yi fushi da kai."

Jin abin da ya faWa da sauri maman Najwa ta mi?e tare da ficewa ko gaisuwar da ta tsaya ta yi ma Daddy ba ta yi ba,don ya ba ta kunya duk da ta san in ya yi hakan ya cutar da rayuwar masoya.

" Ka yi ha?uri Daddy na yi nadama hakan ba zai ?ara faruwa ba! Da ma A.m Win ne ya...."


" Daddy ya yi ha?uri kawai ya koma aikin sa ni nama ha?ura akan maganar da muka yi na fasa na janye."



Yace da sauri ya na kallon A.k don ya tsorata ya Wauka gaya ma Daddy zai yi.Daddy ya kalle su duka kamar a kwai abin da suke Soye mishi wanda shi ne ya kawo musabbabin faWan.

" To wai me ya kawo rikicin?"


Ai kafin ya rufe bakinsa A.m yace."Daddy ba komai ai mun shirya ya wuce."


A.k dai bai ce komai ba Daddy ya kama hannunsa ya haWa." Kar na ?ara jin kun yi faWa ku yi min al?awari."


"Hakan ba zai ?ara faruwa ba Daddy komai ya wuce."Kamar sun haWa baki don a tare suka faWa. " Ok ka shirya ka taho aiki dama ina son na ?ara maka girma."


A ranar dai ba wata magana na amininai da ya shiga tsakanin su,amma tare suka fita zuwa aikin sai dai A.k ko zuwa su tafi cin abinci kamar yadda suka saba bai yi ba,don har yanzu ya na jin haushin abin da ya yi mishi hakan ya sa yake yin azumi don ya rage mishi fushinsa tunna ko Allah muna mishi laifi kuma ya yafe,amma shi mutum ne wanda ya san mahimmancin kansa.

?in zuwa su je suci abinci hakan ya tabbatar ma A.m bai huce ba sai da ya daidaici ya gama tarin aiyukansa da ya jibga ma kansa,ya shiga ya na zaune a kan kujerar ofishin ya rintse idanun shi wata?ila bacci yake.


Shigar shi ya farkar da shi ya tashi ya zauna." Don Allah ka yi ha?uri haba na san ina da fushi,amma ba ni da ri?o na lura kafi son Juwairiya da ni na ha?ura da haihuwar don ni ba zan aure ta ba don na rayu da ita har abada,amma tunna ba ka so mu manta da zancen.


Ga mamakinsa sai A.k ya bugi bayan sa ya na dariya yace." Haba na manta da wannan kuma akan maganar Juwariya na yadda ka aure ta Allah zan ba ka gudummuwa in har Daddy zai amince ya nema maka auren ta a sirri."


Ya Wan kalle shi ko ya yi tunanin wasa yake masa amma bai ga alamun haka ba sai ya rungume shi ya na faWin." Na ji daWin amincewar ka yamzu mu tafi gurin ?anin mahaifin ta."














Tofa masu karatu kun dai jin yadda ta kaya game da waWannan aminan juna,Baba Sani zai yadda ya basu auren ta.Ku ci gaba da bibiyata na gode da yaba lintafina da kuke.

?UBBIN GAISUWA GARE KU SABODA COMMENT ?IN KU YA NA SAKA NI NISHA?I.

MAMAN SUDAIS
AISHATU MINNA
FATIMA ZARA JOS
SAHURA NURA RABIN RAINA
NABILA MAMAN SAFWAN
HAMDIYA UMMU ABDULHAKIM








Kar dai ku manta sunan labarin "SAKACINA KO HALIN MAZA" Mu haWu a shafi noma sha huWu.Ga masu bu?atar shiga cikin group Wina na whatsapp ga numba 08144072423_.


Kuma ?ofa a buWe take na ?orafi gyara ko ?arin bayani ga zakakuran marubuta,har yanzu ni mai koyo ce.
Kar dai ku manta da wannan lintafin sadaukar wa ne ga za?auran marubuciya,kuma ?awata (SUMAYYA NA'IGE) Allah ya ?ara fasaha ya sa ki fi haka,ina alfahari dake a cikin marubuta da irin taimakon da kike bani.






COMMENT,READ FOLLOW AND SHARE.




*SAKACINA KO HALIN MAZA?*



*RUBUTAWA:-*
*JAMILA LAWAL ZANGO*

*SADAUKARWA GA:-*

*SUMMY M NA'IGE*
_(Aminiya)_


*FIRST CLASS WRITER'S ASSO....*

*Page 14*






BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHEEM


Sakamakon aiki da ya yi musu yawa sai hakan ya hana su zuwa kamar yadda suka shirya a ranar,saboda ba su tashi daga gurin aiki ba sai bayan sun yi sallar magariba daga nan kowa ya nufi gidan sa.


A.m ya ji daWi sosai ranar kasa bacci ya yi gani yake kamar ya auri Juwairah ya gama musamman da aminin sa ya amince,duk da a cikin zuciyar sa har yanzu ya na tunanin mai ya saka A.k ya sauko har ya amince duk da dokin na?i da ya hau daga farko.


A haka dai ya yi ta sa?e-sa?en shi amma ya rasa gano komai daga ?arshe ya janyo bargon da Zainab ta rufe jikinta da shi ta na bacci,ya rufa da shi tare da juyawa dai-dai fuskarta ya rungumeta ya na sha?ar daddaWar ?amshi daga gareta,yayin da hankalin sa yake kwance kamar ya yi ba?o ya mutu a ransa duk ya ?osa gari ya waye su ji yadda za su kaya da ?anin mahaifin Juwairah.


A.k kuwa ko da ya koma gida hankalinsa a tashe gani yake kamar ya aikata zunubi me girma akan amince masa da ya yi,amma da ya auna a mizanin hankali sai ya ga da ta auri wannan tsohon rayuwar ta ta shiga garari gara A.m da ko ba komai za su samu ci gaba a rayuwa,duk kuma abin da zai faru wannan kuma ya bar ma Allah lamuran sa shi yake da iko akan komai,kawai abin da zai yi shi ne ya gaya ma Juwairiya kar ta yadda zuciyarta ta fara son A.m.


Ya daWe sosai ya na shawara kafin ya furta ya amince da auren musamman da ya ji mahaifiyarta ba da lafiya,a ta?aice dai tsotsan tsamiya suke yi a rayuwar su tare da alhini.


Washegari da safe A.m ya yi mishi dirar mikiya ko karyawa a gidan sa ya yi,wanda Maman Najwa ta yi ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?mamakin sammakon sa amma sai ta yi tunanin ko ya na son A.k ya manta komai.


Bayan sun gama karyawa suka nufi gidan su Juwairiya.


Baba Sani ya na ?o?arin fita gurin aiki da ?ar ?a?uran motarsa da yake ri?e da makullin ta a hannun sa ya na karkaWawa.

Ganin su a kofar gidan sai ya yi turus ya na tunanin mai ya kawo waWannan larabawan kofar gidan ko sun yi makuwa ne,saboda ya na da Wagawa sai ya Wauke kansa zai shige cikin motar sa ba tare da ya kalli in da suke ba,duk da tunani ya cika ran shi ganin sun tunkaro sa.


"Assalamu alaika Malam barka gurin ka muka zo,don Allah ko zaka ba mu lokacin ka duk da ba ka san da zuwanmu ba,amma in ka bamu ?an mintuna zamu tafi musammam in ka yi ma abin da ke tafe damu kyakykyawar fahimta."



Yace da shi da murya mai sanyi duk ?o?arin sa ya tabbatar masa da ba?in sa ne saboda fuskar sa ta nuna kokwanton ko sun yi makuwa ne,duk da ya san ya na da ?an mata amma ko kaWan bai yi tunanin za su zo neman Waya da ga cikin su.


Ya kalli A.m da ya Waure fuskar sa kuma bai ce komai ba ya lura wamda ya yi mishi magana ya fi shi sakin fuska,sai ya mai da hankalinsa ga A.m yace a cike da shakku don shi har yanzu bai yadda gurin sa suka zo ba.


" An ya gurina kuka zo ko kuma kun yi makuwa ne wata?ila tambaya ce da ku."


" Ka na shakkun mun zo gurin ka ne mu ba mutane ba ne? Ko aljanu ka gani." A.m ya ce mishi ba tare da ya kalle shi ba hankalin sa na gurin wayar sa dake hannun sa ya na daddannawa.


Baba Sani nan take ya ji ran shi ya Sace ya kalle sa a ran sa ya na faWin." Ba ka sanni ba kenan amma bari na ji da wanne kuka zo."


" Gashi kuma sauri nake zan tafi aiki sai fai ku dawo wani lokacin." Ya ce fuskar sa a Waure ganin A.m ya zo da rainin wayo.Am ya buWe baki zai yi magana sai A.k ya watsa mishi kallo kuma aka ci sa'a ya yi shiru ya ci gaba da kallon wayar sa.

" Don Allah ka yi ha?uri ka bamu ?an mintina kamar yadda na bu?ata da farko ka saurari abin da yake tafe da mu."


A.k ya ce cikin marairaicewar fuska ya kuma haWa hannun sa biyu ya na ro?on sa.A.m kuwa kofar gidan ya din ga bi da kallo ya na jin wani tsigar jikin shi na tashi,wai shi zai haWa jini da ?ar wannan wula?antaccen gidan mai kama da bola,duk da Baba Sani ya na ?o?arin gyarawa amma abincin wani gubar wani.



" Ok to muje in har zaku ta?aita maganar da ta kawo ku a cikin lokacin da kuka iba."

" In sha Allahu."

A.k ya bashi amsa a lokacin da suka shiga cikin gidan zuwa Wakin Baba Sani A.m ya na ta wul?ita ido ko zai ga Juwairah don shi yanzu ma ya manta da kamannin ta.

"Maza ku gaya min mai yake tafe daku da farko ina fatan ba laifi na yi ba kuka zo kama ni."Ya faWa kamar kuma ya ji tsoro a fuskar sa.

Hakan ya sa A.k ya murmusa shi ko A.m ko kallon sa bai yi ba.A.k ya gyara zama ya kalli Baba Sani ya ma rasa yadda zai fara ya na son ya ce A.m ya faWi bu?atar da ta kawo su,amma ya san dun?ula maganar zai yi ta yadda ma ba zai fahimce shi ba ya lalata abin,bayan dai in ina da ya yi,ya kuma shiga ?umbiya-?umbiya daga ?arshe ya faWi abin da ya kawo su don barin kashi a ciki baya maganin yunwa.


Alokacin da Baba Sani ya ji maganar da A.k ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login