Showing 42001 words to 45000 words out of 45929 words
da yayi yana tsoso kamar sweet jikinta ya fara rawa cikin dabara ya kwantar da ita a gado ya fara mata wasanin mai wuyar fassara itako kuka take yi
Rabata yayi da rigarta sai yayi karo da gajeren wando
A haukace ya fara kokari rabata da duk wani abu da ke jikinta
Har yayi nasarar rabata da kayanta domin shi fa ya gama fita hayyacin shi
Wasa ya fara yi da na shanunta inda yake murzasu cikin salon sa na daban
Hanun ya saka a kasanta ya fara mata wasa da yayi sanadiyar fita hayyacin zakiya ai bata San lokacin da ta rungumeshi ba,shiko shan na shanunta ya fara yi kamar wani jariri yayi da hanun shi d'aya ke wasa da d'ayan
lashe jibi ta ya fara yi har zuwa kasanta nan fa zakiya ta fara kukan dadi
shima nishi yake yi a hankali ya dawo dai-dai fuskarta ya hade bakinsu suna tama juna wani irin kiss
ai zakiya na jin alamun abu a cinyarta,domin a lokacin hanya kawai yake nima ai sai ta saki wani ihu da yayi sanadin da sameer h'ad'e bakin su
yana shigan ta ta saki wani razanan kara"sai niman taimakon Rayuwar NUR fans take
bari mu leka NUR da Afan
bayan sun idar da sallah Afan ya jawota da kanshi ya tube ta inda NUR ke kuka kamar ranta zai fita babu abinda jikinta keyi sai rawa tana bashi hakuri
a hankali ya kwantar da ita ya haye samanta ya fara mata wasu abubuwa masu wuyar fassara shifa ya gama rudewa domin bai taba tunanin haka hallita NUR yake ba,domin tana da boobs ga hips masha Allah
haka ya cigaba da Murzata sanda ya tabbatar da ta yi laushi sanan ya shige ta
wani kara ta saki tana kuka tana rokon shi amma ina baya jinta aiki kawai yake bugawa domin hajiya tayi kokarin gyra su
sai cewa yake NUR ki taimaki RAYUWAta ki soni,wallahi bazan iya RAYUWA babu ke ba,NUR na tuba,ki soni dan Allah ba dan ni ba domin ni mai kaunar ki ne
wayyo NUR ki taimaka min please
surutai yake yi wasu ma basa layi,sai zubawa NUR albarka yake,can kuma ya fashe da kuka ko me ya tuna oho
NUR ko babu sunan Wanda bata kira ba harda TASLEEM amma babu Wanda ya taimaka mata
ganin abin na Afan bana karewa bane yasa ni barin d'aki da zuwa leka zakiya
nan ma fa har yanzu show akeyi zakiya dai ta shiga hanun kuma yau ta gane sameer nada lafiya tama yi mai yawa
sanda ya samu cikeken gamsuwa ya koma gefe yana maida numfashi itako kuka take tana ihu
tace"Allah ya isa sakani na da kai ni na fasa auren ka maidani gida"
yace"har abada angel babu abin da zai raba mu Allah ya miki albarka"
kinkimanta yayi sai toilet
Afan ko sai da yayi wa NUR filla-filla,dalla-dalla da kuma gwari-gwari sanan ya kyaleta ya koma gefe yana jin nishadi domin yau ya San yayi aure
jawota yayi sai yaji alamun bata motsi hakan yasa shi yin
please ga yan mata masu biye-biye maza da anyi magana su ce talauci ne, toh INA so Ku sani wanan ba rayuwa bane domin talauci ba hauka bane,ya kamata Ku rike budurcin ki har gidan mijinki domin shine martaba da darajar ki,wallahi baki da kima ko respect in namiji ya gane ba a budurwa ya aure ki ba ko da kuwa dashi kike iskanci kafin aure,ko Ku biyu ne zaki gan ya fi son d'ayan da ya auro a budurwa fiye dake,kun dai gan da duka garari rayuwa da nur da zakiya suka shiga be sa sun sayar da Martaban su
Allah yasa mudace
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
[16/06, 13:34] 80k: πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to MY FAMILY
π
Ώ9β£7β£&9β£8β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yasa shi mikewa yana kiran sunanata amma ina ta sume
Toilet yaje ya had'a mata ruwa ya dawo ya d'auketa ya saka ta cikin ruwan wani ihu tayi a firgice tace"yi hakuri wallahir bazan kara ba dun Allah ka barni haka ban ta ba yi ba"
Da kanshi ya mata wanka ya nad'o ta a towel ya kwantar da ita sanan shima ya je yayi nashi wankan ya fito ya kwanta a bayanta ya fara shafa bayanta jin jikinta na rawa yasa shi cewa"bafa komai zan miki ba matsorociya"
Zakiya ma wanka sameer yayi mata ya dawo da ita suka kwanta sai gaya mata inda yake sonta yake ita ko tuni zazzabi ya rufeta
Washe gari aka aikowa ko wancen su abinci har gado ya kai abinci ya fara feeding NUR tana ci yana gaya mata kalamai soyyaya ita dai shiru tayi
D'aukanta yayi zuwa toilet tare suka yi wanka a toilet dinma sanda ya laguda ta tukkuna ya fito da ita
Kayarta ya fito da wani d'an wando da Riga ya sa mata
Shima 3/qrt da vest yasa
NUR tace"ina TASLEEM?"
Yace"tana gun ummi har sai mun gama honey moon"bata kuma cewa komai ba
Zakiya ko zazzabi ne ya rufeta mai karfin gaske gari na wayewa sameer ya kira Dr ta zo ta mata allura
Bangaren Fatima ko bayan yan sanda sun tafi da ita a bayan kanta aka sata ba tare data wahalar da yan sanda ba ta amshi laifinta domin tayi nadama kuma ta nuna inda za a samu su bullet nan aka gane su ne yan fashi da suka addabi al'uma sai dai washe gari aka tarar da gawan Fatima a cell Wanda babu Wanda yasan dalilin mutuwarta
nidai nace bakin ciki ne domin ta kwana ne tana kuka da nadama abinda ta aikata
(hmmm wa gari ya waya?shifa zuciya in babu Allah a cikinta toh mutum yayi hasara,ya Allah ka sarkake zuciyar mu)
Su kuma bullet kotu aka kaisu aka yanke musu hukunci kisa ta hanyar rataya
Soyyaya sosai Afan ke nunawa NUR ko ruwa zata sha shi zai bata ko aiki baya zuwa
zakiya ko sosai take jin jiki domin zazzabi ne ke damunta bana wasa ba,ga kuma fiti nan sameer domin baya d'aga mata kafa tun tana kuka harta hakura da jaraban shi domin yanzu itama ta fara zama jarrarbabiya domin in ba a jikin shi ba bata iya barci haka za a wuni ana abu d'aya sai angama zazzabi ya dawo
Afan ko yana iya kokarin shi wajen bama NUR kulawa sai dai shima jarababen ne domin baya gajiya da harka sai dai abin dake damun shi nur ko so d'aya bata taba fad'a me kalman so ba
NUR ne a kicin tana aiki sai ga Afan ya shigo yace"meyasa baki tashe ni munyi tare ba?"
murmushi tayi tace"ai na gan kana barci ne shiyasa kuma ban son in tashe ka dan nasan ka gaji"ta kashe me ido
yace"ni bana gajiya dake madam ban ki mu dawwama ana abu d'aya ba nidai burina ki soni"
tace"yauwa ina son mu leka zakiya rabona da ita tun a reception sati uku kenan"
yace"meyasa duk lokacin da nace ki soni sai ki kawo wani magana?ko dai dan baki sona ne?"yanayin da yayi maganar zaka san yana cikin b'acin rai
yace"kije ki saka hijabi muje"
a falo suka tarar da zakiya sameer na ja mata kafa
da gudu NUR ta karasa inda take tace"nayi kewar ki"
sai dai kafin zakiya tayi magana wani amai ne ya zo mata
ta mike da gudu ta shiga toilet ta fara yi kamar zata amaryar da hanji cikinta
cikin damuwa da tashin hankali sameer yace"bari in d'auko hijabi muje asibiti"
NUR cikin hawaye tace"meya same ki?"
tace"wallahi zazzabi ne amma karki damu zai bari"
asibiti suka je inda aka tabbatar wa sameer ciki ne da zakiya sati biyu ba karamin murna yayi ba nan ya fara kiran dangi yana sanan dasu
NUR ma tayi farin ciki sai dai tun Barin su gidan zakiya Afan yace"mata zashi gidan alhaji bai dawo ba in ta kira shi baya d'agawa,ganewa tayi fushi yayi nan ta haura sama tayi wanka tayi kwaliya cikin wata rubber gown sanan ta dawo falo ta zauna tace"yau nima zan nuna ma ina sonka"
bayan minti 20 sai ga shi ya shigo fuskar nan ba annuri tana ganin shi ta ruga a guje
ta
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to ANTY SHAMSIYA wanan page din naki ne kiyi inda kika so dashi domin nidai rayuwar ki na birgeni,Allah ya barmu tare nagode da alhairin ki a kaina
LAST PAGE
ππππππ
9β£9β£
&
1β£0β£0β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Karasawa NUR tayi ta rungumeshi ai baisan sanda ya saki murmushi ba
Yace"lightness ki yi kyau sosai"
Tace"nagode"Jan hanun shi tayi zuwa dining tayi serving me abinci
Yace"zauna in baki"
Tace"no HABIBI ni zan baka"mamaki ta bashi domin tunda suke bata taba kiran shi da kowani suna ba
Tace "yau ni zan yi komai domin tunda ka auroni kai kake yi min hidima"
Yace"Allah ko?harda d'aki?"
Tace"eh yau nine zanyi riding din mu"ta kashe me ido
(oh ni Aisha NUR ta gama bani kunya)
Bayan ta gama bashi abinci ta jashi sai toilet tare suka yi wanka gaban mirrow ta tsaya ta fashe jikinta da turaruka ba tare da tayi kwaliya ba ko saka kaya ba ta juya in da yake zaune rike da news paper shima towel ne d'aure a kugun shi
Cire towel din jikinta tayi ya rageta sirara kwace news paper tayi ta ajiye shi gefe
Ganin ta a haka ba karamin ta mai da hankali yayi ba har sigan jikinshi na tashi
Jawota yayi jikinshi,inda jikin shi na rawa idonshi su koma ja ya fara yi wasanin
Hana shi ta yi tace"ni zanyi komai yau ba kai ba"
Hade bakin su tayi dama itace a saman shi nan ta shige shi ta fara aiki ,ai ihu Afan keyi kamar wani dolo,sai d'agota yake zuwa sama da kasa
Kasa hakuri yayi ya juyata ya fara mata na mazaje tuni idon NUR ya raina fata domin be raga mata ba
Karshe ma kuka ta fashe dashi tana bashi hakuri amma ko saurarenta baiyi ba
Sanda ya gaji dun kanshi ya barta yana saka mata albarka
Yace"my lightness meyasa baza ki soni ba,ai yanzu ya ci a ce kin tabbatar ina son ki"
Cikin kuka tace"ina son ka mijina ina son ka,wallahi ina sonka nima"
Yace "toh miye na kuka ne?"
Tace"ba kai bane Baka tausayina ba"
Rungumota yayi yace"yi hakuri ba laifi na bane domin kin fiya ni'ima"
Tace "toh mijin zanta daurewa"
Zakiya ko wani sabon shagwab'a ta bude harda cewa ita bazata iya tafiya ba sai dai a d'auketa,haka sameer ke fa da ita.ita dai ciki na jinkinta ne amma shine mai raino shi bai damu ba tunda tana bashi kulawa fiye da da
cikin zakiya na da wata uku NUR ta samu ciki murna wajen dangi ba adadi
ummi ko kamar ta goyata
haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu cikin zakiya na watan haihuwa ita kuma NUR wata shida
sosai Afan ke nuna mata kulawa da soyyaya,domin bayan auren su, zuwan Afan Nigeria sau biyu da sameer dan duba kamfanin su
TASLEEM ko ta girma dan yanzu tana da shekara takwas da rabi sosai NUR ke nuna mata kulawa da abbansu
yau cikin dare zakiya ta tashi da nakuda a rude sameer ya kira Afan a waya suka tafi asibiti ba tare da sanin NUR ba domin tayi barci
sai dai fa ba inda ba ayi da zakiya tayi push ba taki wai sai an kira NUR
babu inda suka iya dole da safe Afan ya koma gida ya d'auko NUR Wanda tuni hankalinta ya tashi dama abin da suke gudu kenan shiyasa ba a sanar da ita ba
sameer ko kamar yayi kuka saboda tausayin zakiya
NUR na zuwa da dogon cikinta aka shigar da ita inda zakiya take
shigar NUR ba dadewa ba zakiya ta haiho yaranta biyu mace da namiji
nan fa maganar haihuwa ya yadu a dangi
wajen ummi aka kaita dan yin jego sameer kamar yayi hauka dan haushi domin yaso a barme matar shi a gidan shi
a ranan suna yara suka ci sunan ummi da abban bauchi watoh balkisu da idris kuma duk sun zo inda suka yiwa yaran kyauta
bayan haihuwan zakiya da wata uku NUR ta haifi yar ta mace
yariya taci sunan umma sameer watoh khadija suna ce mata Nana
Afan na mutuwar son Nana
haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda abubuwa da dama sun faru masu dadi da marasa dadi ciki harda rasuwar abban bauchi ta hanyar hasarin mota zakiya tayi kuka kamar ranta zai fita
bayan shekara d'aya da rasuwar Abba zakiya ta nacewa abbansu ya aure hajiya da k'yar ta amince yanzu suna kano da Abba inda suke rayuwar farin ciki
bayan shekara wasu shekaru NUR ne kwance jikin Afan ta zama wata hajiya sai shagwab'a take me yace"my lightness kin fa girma da yin shagwab'a yaran ki hudu mata uku namiji d'aya da TASLEEM biyar "
tace"habibi ko na sufa a gunka ai ni yariya ce"
yace"hakane.kun gama shirya kayan dan jibi zamu koma Nigeria"
tace"eh na shirya kayan d'azu ma ummi yara(zakiya)ta zo ta tayani"
yace"good amma zamu bar TASLEEM a nan tare da ummi ko?"
ai tashi NUR tayi ta zauna tace"bangane a nan zamu bar TASLEEM ba?"
yace"eh ai nan ma gidane sai ta zauna da zainab"
NUR tace"bazan bar ya'ta a nan ba saboda me yariya da ubanta a tafi a barta wallahi sai dai mu fasa zuwa ko kuma ka tafi da ya'ya ka ni na zauna da TASLEEM a Cameroon"
yace"TASLEEM fa ba yariya bane yanzu ta girma shekaranta 17 ai zata iya kula da kanta k..."
katseshi NUR tayi da cewa"nifa na lura kana nuna banbaci a gun yaran nan haka ranan ka siyowa yara abu baka siyowa TASLEEM ba da nayi magana sai ka ce ai ta girma"
rai b'ace yace"ya ishe ki ke a rayuwar ki komai a TASLEEM ya kare ko sauran yaran baki nuna musu kulawa kamar TASLEEM ni dai ko Allah yasan ina kokari"
tace"ni dai bazan yarda ana nunawa ya'ta banbaci ba"
a fusace yace"iam trying my best"
tace"your best is not good enough,habibi i want you to know that I will not tolerate injustice against my dota kuma da kake maganar sauran yaran ai suna dani da kai amma TASLEEM fa?" tana gama magana ta fita ta barme daki
zama yayi yana tunanin hali irin na NUR domin akan TASLEEM babu dama
(mata nawa ne zasu iya fada da mazajen su akan yaran da ba nasu ba a wanan zamanin ya kamata mu gane d'an na kowa ne in ka duba nawani Allah zai duba naka)
tana fitowa a falo ta tarar da TASLEEM tayi tagumi tana hawaye da alamun ta ji maganar su
karasawa NUR tayi tace"subhanalah baby me ya faru"batare da TASLEEM tayi magana ta rungume NUR ta fashe da kuka
NUR tace"yi shiru bana son kukan ki please"
TASLEEM tace"nagode mummy kuma please ki daina fada da daddy a kai na wallahi yana sona"d'ago fuskarta NUR tayi tace"bazan bari ki wulakanta ba dan bani na haife ki b...."rufe mata baki TASLEEM tayi tace"har abada ke ce uwata bansan kowa ba sai ke please mummy ki bar fadin haka"
NUR tace"toh na bari zauna muyi kallo"zama NUR tayi tasleem ta aza kanta saman cinyar NUR"
Afan dake tsaye yana kallon su ya girgiza kai domin lamarin su ya fara bashi takaici NUR bata son jin laifin TASLEEM ko kadan gashi babu dama yayi wasa da kana nan NUR tace sai ya hada da TASLEEM wani lokaci har kebewa sukeyi da TASLEEM su ta fushi wanda TASLEEM tana dai yi ne dan karta gwale mummy nata domin tasan daddynta nasanta
a ranshi yace" ko yaushe zata gane TASLEEM ta girma oho"
bangaren zakiya ko yara shida ne a falonta maza hudu mata biyu suna wasa sameer na kallo itako tana kicin tana girki
jin shiru bata fito ba yasa shi zuwa kicin din ya rungumeta ta baya yace "yi hakuri yau ban taya ki ba"
tace"ba komai ai ka gaji ne"
taya ta yayi ta kwaso kulan abinci suka jera dining kira yaran sukayi da gudu suka zo suka zauna
amma karaman cikin ta zauna cinyar zakiya tana shagwab'a
zakiya tace"my HUDAH meya kuma na kuka ko abinci ne baza ki ci ba?"
tace "ni gun mummy (NUR)zan tafi in ci"
sameer yace"in wanan ne tashi Abba ya kaiki"babban d'ansu
ai sai sauran yaran suka fara salle kowa yace"gun mummy zashi"
sameer yace"Ku sauka lafiya"suna barin wajen zakiya ta kalli sameer tace"meyasa ka barsu suka tafi bayan kasan dasu na girka abincin"
yace"ai so nike su tafi in samu daman soyewa da matata,because my wife is the best wife ever "
tace"you too"
bayan kwana biyu suka koma Nigeria
NIGERIA
a wani katon gida da NUR tayi planing suka sauka gidan ya saru iya saruwa shima twins duplex ne kowa da nashi sai dai baka taba banbancewa sakanin yaran waye maman ko baban wane saboda hadin kansu
bayan dawowar su Nigeria da sati d'aya
sameer da Afan suka koma aiki bayan sun nima ma yaran makaranta TASLEEM ko jamb zata rubuta
a yau zakiya ta tashi da gyran gida da alamun bakuwa zata yi harda girki tayi
NUR ko Afan na barin gida ta tafi part din zakiya inda ta tarar da ita tana aiki
tace"baki zaki yi ne?"
Zakiya tace"eh NEESA ce zata zo"
NUR tace"waye NEESA?"
zakiya tace"kanwar abokin meeer ne Dr SUDAIS"
NUR tace"da alamun kina ji da ita"
zakiya tace"sosai ma ai birgeni take"
NUR tace"uhrrrm Allah ya kawota"
bayan minti goma da suka ji karan shigowar mashin cikin rawar jiki zakiya tace"ta iso muje
wata yariya ne zaune a power bike da helmet a kanta a hankali ta sauko ta cire halmet din kanta ta rataye a inda ake ajiyewa a mashin,sanye take cikin wani Jan 3/qtr da farin riga armlesd sai jan agogo dake hanunta da farin high hill mai shagen sini jan head ban ne a kanta ko dan kwali babu a kanta kuma bata yi parking sumarta ba
ai hadiye miyau NUR tayi ganin kyau