Showing 18001 words to 21000 words out of 45929 words
farin cikin NUR ban San meyasa ba in na ganta cikin b'aci rai nike jin zafi ba shiyasa nike boye damuwata dan kar in ta mata da hankali ina matukar kaunar NUR,dana tambayi abbana ta wani hanya zan nimi iyaye na sai yace"da abin wuyar nan zan nimi su domin dashi suka since ni"zaro abin wuyar tayi ta nuna me
ganin abin wuyar yasa shi mikewa tsaye a yace"........"
toh fans ga Fatima ta zo minna ko mai zai faru? nima ban sani ba
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
[10/06, 16:00] Maman noorul huda marubuciya: πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
Home of gorgeous,interllingent and exper writer we are the best among the rest.
Dedicated to imranfad fans group
π
Ώ4β£3β£&4β£4β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
mikewa yayi yace"a ina kika sami wanan abin wuyar?"
Cikin maye tace"kai baka da hankali ne baka ji nace ma dashi aka since ni ba?"
Yace"no wonder kike min kama da yan gidan mu ashe ke yar anty hauwa ce,amma ya za ayi a ce baki da alaka da NUR kai ban yarda ba,ba a irin wanan kamar a banza,sai na binciko gaskiya"
Tace"kawo kunni ka in fad'a ma wani sirri"dariya ta kece dashi kafin tace"ai TASLEEM ba yar!yar!yar!"bata karasa ba wani barci ya sace ta"
Waya ya Ciro yana son ya kira ummi ko tunanin me yayi sai kuma ya maida wayar
Yace"bari in bari tukunna sai na binciko tsakanin su da NUR,toh amma tayaya?"
Tunani yake can kuma kamar Wanda ya tono wani abu yace"yes D N A"
Waya ya Ciro a aljihun shi ya kira wani abokin shi Dr SUDEX (domin jin labarin wanan Dr Ku biyoni a littafi na mai fitowa mai suna NI DA YAYA SUDES) yace"Dr SUDES pls me ake bukata in za a yi D N A"
Dr SUDES yace"lafiya ko dai wata ta laka maka ne tunda kaki aure ?"
Dariya sameer yayi yace"kaifa d'an iska ne in Allah ya yarda bazan gani ba,please be serious "
Dr SUDES Yace"ta jini ne sai kuma gashin kai amma bazan boye maka ba babu equipment nayi na gashi a nan sai kasa shen waje kuma shi yafi nuna komai"
Sameer yace"nagode"
Yana yankewa ya kira abokinshi Dr dake aiki a us bayani yayi me
Dr Philip yace"ya zo da sumar su"godiya yayi me sanan ya yanke wayar
Cire hulan kan zakiya yayi domin zakiya bata sa hijab ko atampa ma bata sawa kullum cikin wando take sanan ya sinke dogon gashin ya samu leda ya saka
Yace"sauran NUR amma tayaya zan samu sumar ta ita da kullum take cikin hijabi?dole in nimi hanya"
Zama yayi kusa da zakiya yana kallon fuskanta,tsaki yayi yace"women are all the same"
Takawa yayi zuwa wajen fridge budewa yayi ya ciro giya ya bude kwalban ya fara sha domin ya tuna abinda safeena tayi me
Iska ne a ka fara yi ga gari yayi duhu yayi baki alamun hadari
Zakiya bata farka ba sai 7:30 na yamma tuni an fara ruwa irin me hade da iska nan
NUR ko jin zakiya shiru-shiru yasa hankalinta mugun tashi gashi nobanta bai Shiga
Rungume TASLEEM tayi wanda tuni barci wahala ya dauketa
Ita ko NUR bata yi barci ba sai addu'a take Allah yasa zakiya lafiya
Zakiya na farkawa ta fara kallon wuri ganinta a office din salim yasa ta firgita
Hango shi tayi kwace a kushin din office din jikinta ne ya fara rawa dan ta dau yayi mata wani abu ne kokari take ta tuna abinda ya faru amma ta kasa sai ma wani mugun ciwon kai da take ji
Tace"shikenan ya cuce ni,ya raba ni da martaba na,ashe gaskiyar NUR ne da ta gargade ni akan na fita harkan su basu da imani amma naki,ya zan fuskanci NUR da wanan mumunan labari"
Ihu ta kurma a firgice sameer ya tashi yace"ke lafiya?"
Tace"Allah ya isa sakani na da kai,ashe dama kai macuci ne ban sani ba,me nayi maka ka b'ata min rayuwa?"
Sai a sanan ya gane me take nufi tashi yayi ya fara takawa zuwa gunta tana masawa baya har ta kai karshen bango,matseta yayi a bango
itako ta runtse ido yayi da bugun zuciyar ta ya karo
kallonta ya tsaya yi sun fi mimti biyu a haka kafin yace"me kika d'auke ni?mazinaci toh a sarin rayuwata babu zina
bude ido tayi suka hada idanu kallon juna suka tsaya kafin sameer ya d'auke nashi
a ranshi yace"babu komai a idanun mace sai yaudara na tsani mace"amma a fili yace"ki je cikin toilet ki duba jikin ki in baki yarda da ni ba,in akwai abin da nayi miki zaki gane sai dai in kin saba bin maza ne baza ki gane ba"
hararar shi tayi ta murguda me baki tace"eh din ka manta ni karuwa ce?"
yace"yariyar nan ni kika yi ma kallon banza da murguda baki?"
tace"eh anyi mutan da"
binta yayi ai da gudu ta shige toilet din office din shi ta rufe
murmushi yayi yace"zan kama ki ne yariya"
lekowa ta kuma yi tace"kalli"kallonta yayi sai ta me gwalo ta koma ciki
shi ko yace"yariyar akwai raini wai ni take kira mutan da"
zakiya ko sanda ta tube kayar jikinta duka ta fara kallon jikin ta tace"ta ya zan gane?"matsa nono ta tayi ta ji ba zafi
kasanta ta duba ta gan babu alaman wani Abu kawai sai ta mayar da kayan ta fito
yace"ya dai? "
tace"kamar ya"
agogo ta duba ta gan 8:pm tace"oh my god zan tafi gida dare yayi"
yace"ke kina hauka ne baki gan ana ruwa ba?"
tace"wallahi tafiya ta zanyi my NUR na nan hankalin ta a tashe kuma nasan yanzu tayi fushi ni bana son fushin ta nasan yanzu tayi kuka sosai"
yace"toh wa zai kaiki gida?"
tace"motan ka zan d'auka"
yace"nifa da wanne zani gida?
tace"kai ka sani mai yasa da nike barci baka tasheni ba?"
yace"muje in kaiki"
tace"toh"
misallin karfe 8:37 ya kaita gida har zata fita yace"
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
[10/06, 16:00] Maman noorul huda marubuciya: πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to MAMAN IHSAN GORGEOUS WRITERS FORUM
π
Ώ4β£5β£&4β£6β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Har zata fita a motar yace"ke ji mana"
Dawowa tayi tace"kai ina ji"
Yace"wata magana nike so muyi please ki ajiye duk wani wasa a gefe tambayar ki zanyi kuma ina son ki fad'a min gaskiya"
Tace"toh"
Yace"abun wuyar dake wuyar ki a ina kika samu?"
Hawaye ta fara yi tace"nima ban sani ba"
Yace "d'azun cikin maye kin fad'a min wata magana shiyasa nike son Karin bayani,kin ce baki San iyayen ki ba kuma sintar ki akayi"
Zaro ido tayi tace"ni din ni ban fad'a maka haka ba"
Jawota yayi ta fad'a kirjin shi sanda suka ji wani yanayi yace"kalli idona zakiya"babu musu ta kalleshi yace"you can trust me I want to help you"
Haka kawai taji zata iya yarda dashi,nan ta kwashe komai ta fad'a me
Yace"miye sunan mahaifiyar NUR?"
Tace"hauwa da abubakar musa"
A ranshi yace"kenan NUR ce yar anty hauwa amma ita zakiya fa?domin babu shakka wanan abin wuya gidan mu ce,ummi na dashi,zainab da ihsan (kanne Afan)na dashi kuma akwai a wuyar Amina kanwata Wanda duk alhaji tsoho ke bawa yara mata,toh in zakiya ba yar anty hauwa ba ina ta samu?
a fili kuma
Yace"ko zaki iya fad'a min dalilin da yasa NUR barin gida?"
Tace"gaskiya bazan iya ba"
Yace"babu matsala amma baki tunanin ke da ita yan biyu ne?"
tace"ban sani ba gaskiya amma NUR ta tabbatar min ita kadai iyayen ta suka haifa kuma a wajen haihuwarta ne ummita ta rasu sai dai akwai ranan da NUR ta fad'a min abin wuyata na mata kamar ta taba ganin shi a wani wuri
toh sai shekarar jiya da wasa nace mata kodai a wuyar mahaifiyarki ce? "
sai tace"eh na tuna a wani hoton ummina na taba gani,toh a lokacin sai nayi zargin duk inda akayi ina da alaka da NUR domin muna mugun kama da juna,amma matsala d'aya ce NUR bata San dangin mahaifiyarta ba,a ranan nasu yi mata tambayoyi sai na lura tana cikin damuwa"
sameer yace"nima ina zargin Ku yan biyu ne,kuma nasan dangin ki amma bazan gaya miki ba sai na tabbatar yanzu abinda zamu fara yi shine asan alakar ki da NUR daga nan sai mu nimi dangin mahaifiyar NUR Wanda na tabbatar suma suna niman ku kuma suna kusa da Ku"
tace"nagode sir sameer Allah ya saka da alkhari"
murmushi yayi yace"sir sameer?yau ba mutan da kenan?yanzu ya zamu samu sumar kan NUR ?"
tace"jira ni yanzu kuwa"
yace "please karki sanar da ita komai sai an tabbatar"
tace"na gane"
takawa tayi har ta isa gida tura kofa tayi tarar da NUR zaune a sakiyar d'aki ta hade kai da guiwa tana kuka
da sallama ta shiga dakin
NUR najin muryar ta d'ago ta kalleta tace"zakiya meyasa kika dade ne?kin San irin damuwar dana shiga da baki dawo ba?"
zakiya ta karasa tace "ki yi hakuri my NUR wallahi aiki ne ya rike ni dana gama barci ya dauke ni"
zuwa zakiya tayi zata rungumeta sai NUR ta tureta,zakiya tace"NUR ki yi hakuri nace please kin ji"still NUR bata yi magana ba ai sai zakiya ta saki kuka
NUR na jin kukanta ta taso ta rungumeta tace"yi shiru na daina fushin"
zakiya na ganin NUR ta rungumeta dama babu hula kanta sai kawai ta fara shafa kanta tana kokarin sinke sumar
tana sinkawa tace "my NUR ina zuwa ban biya mai keke ba"
NUR tace"Allah yasa ba club zaki ba"
tace "ai na daina"
da sauri ta fita ta je ta shige motar sameer yace"kin samu?"
tace"eh gashi nan"
yace"a you show nata ne?"
tace"eh yanzu ma na sinko shi shiyasa ma ban Ciro na cumb ba Dan za a iya samun matsala domin duk cumb d'aya muke amfani dashi"
yace "good gobe zan tafi UK by 10am kwana uku zanyi please kula da kanku kanne na"
zakiya tace"kanen ka?taya muka zama kannen ka?kodai dan ka gan muyi kama da larabawa kake kalen dangi?"ta karashe maganar da d'aga me gira"
hanun yasa a goshi yace"oh god me hali baya dainawa amma ai nima ba baya bane a kyau"
hanci ta d'aga me,tace"nifa baza a d'auki nawa sumar ba?Allah dai yasa ba safi za a dashi ba "
yace"me kika ce?"
tace"cewa nayi nagode da taimakon ka"girgiza kai yayi yace"ai na d'au naki dazun lokacin da kika bugu,kiyi hakuri nasa miki Abu a drinks "
tace"ba komai nima ai na maka laifi,bari in tafi kar ma NUR ta tada drama yanzu ma sanda nayi kukan karya ta hakura"
yace"OK gobe zan tafi ki kula da my NUR da TASLEEM in na dawo ina son ki sanar dani komai akan TASLEEM da NUR"
tace"inshaallah" har zata fita a motan yace"ji mana"juyowa tayi ta kalleshi ai sai ya mata kiss a goshi yace"zakiya stay away from trouble"
murgud'a mashi baki tayi ta fita tana shan kwanan gidan ta taba dai-dai inda yayi kissing dinta tayi murmushi tace"safe journey sir meer"
washe gari
πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS CHAMBER
π
Ώ4β£7β£&4β£8β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Washe gari NUR ta tashi ne da zazzabi
Zakiya tace"hanya kuwa zaki iya zuwa aiki my NUR? "
NUR tace"wallahi bana jin dadin jikina amma zan kokarta domin bana son abinda zai had'a ni da sir Afan kin San niman dalili yake"
Zakiya tayi murmushi tace"karki damu na samo mana mafita ki yi barcin ki kawai"
NUR tace"ina jin mafita"
Zakiya tace"OK bari ki gani"
Akwati ta bude ta ciro atampa da hijabi tasa
Sanan tasa hijabi tace"ya kika gani ne"
NUR tayi murmushi tace"kamar ni kin gan inda kika yi kyau kuwa toh meyasa baki sa atampa ne sai ki ta shiri kamar wata ngozi ko Galle babu,yanzu ko ba me gane mu"
TASLEEM ne ta shigo d'ankin taje gaban zakiya tace"mummy na gaji da jiran ki a waje zan yi latti"
NUR dariya tayi tace"yanzu zaku tafi da anty zakiya "
Zakiya ko dariya ta keyi ganin TASLEEM bata gane su ba
Tace"baby ga mummy ki can ni anty zakiya ce"
Nur tace"baki gaya min plan din ba"
Zakiya tace"ni zan je office din sir Afan a madadin ki"
Nur ta zaro ido tace"kina ganin ba zai gane ba?kuma ya zaki yi da naki aikin?"
Zakiya tace"ba zai gane ba kin manta lokacin da muke remedial na taba yi miki test,kuma maganar aiki na kuma sir sameer yayi tafiya"
NUR tace"OK sai kin dawo karki damu da TASLEEM zan d'auko ta in an tashi daga makaranta yau 12:pm zasu tashi suna test,please zakiya karki yi fad'a dashi"
Zakiya tace"OK sai na dawo"
8:30am zakiya ta isa office direct office din sir Afan taje
Tana zuwa ta tarar da AFan zaune da sameer karasawa tayi ta gaishe su,sameer ne kadai ya amsa yana ta kallonta har ta je inda NUR ke zama ta zauna
Afan yace"ina jin ka bro"
Sameer yace"yau zani UK kwana uku zan yi kafin in dawo please ga amanan NUR da zakiya na barma ka kula da su har in dawo,komai ya faru ka jira ni sai na dawo"
Cikin mamaki Afan yace"meya had'a ka dasu kuma?"
Sameer yace"babu lokaci yanzu in nadawo zan ma bayani,amma dan Allah kayi min alkawari zaka kula dasu"
Afan yace"naji"
Sallama suka yi sameer ya fito gaban tebur da zakiya ta zauna yaje yace"ina zakiya ban ganta a office ba"
Zakiya tace"sir yau zakiya ba lafiya shiyasa bata zo ba"
Dariya ta so bashi amma ya dake yace"zo mu je mota ki ansowa zakiya sako"
Tace"toh"
Suna fita Afan ya tabe baki yace"aikin banza zubar da mutunci ba mamaki son su yake"
Suna kaiwa mota ya shiga,itama zakiya shiga tayi tace"bani sakon sauri nike"
Kallonta yayi sai yayi murmushi yace"zakiya meya haka ina NUR? "
Zakiya tace"na fad'a maka zakiya na gida"
Sameer yace"wai kina nufin ban gane ki bane?"
Murguda me baki tayi tace"toh miye dan ka gane ni?in tambaye ka yama akayi ka gane ni?"
Sameer yace"saboda NUR ta fiki natsuwa da hakuri,da a ce NUR ne da bazata shigo mota ba sai nace ta shigo,kuma bazata ce bani sakon sauri nike ba,kuma NUR bata d'aga hijabi ata baya"
Tace"toh sannu mutan da"
Yace"OK bani number ki airport zani"number ta bashi
Yace"zakiya please stay out of trouble "
Tace"I will try safe journey"
Yace"tanks"
Fita tayi,driver ya ja motar
Tana komawa office Afan yace"ta yi plan din wani building "ai zakiya na jin plan ta dauki jaka tayi gida tace"ba dani ba ni ba abinda na karanta ba kenan"
Labari ta baiwa NUR tace"gobe ma da TASLEEM zani office domin suna midterm break"
zakiya tace"sai kuje tare"
washe gari NUR ta shirya TASLEEM suka tafi office
suna kaiwa zakiya ta tafi department dinsu NUR ma ta tafi tasu
a receptionist ta tarar da sir Afan da file a hanun yace"ke zo nan"
tafiya NUR ta fara yi sai dai kafin ta karasa gaban shi Afan yasa mata kafa ta fadi kasa
dariya ya fara yi inda staff din suka taya shi TASLEEM ne kadai tace"sannu mummy tashi"hawaye ne ke zuba a idon NUR
Afan yace"kad'an kika gani tunda har kika mari ni gaban staff dina,wallahi na tsane ki,I hate you with passion kin yi min wasa da zuciyata"(me Afan ke nufi da NUR ta me wasa da zuciya?)yana gama magana ya shige office din shi
mikewa NUR ta yi ta kama hanun TASLEEM suka bi bayan shi
tana shiga office ta zauna ta fara aiki kamar babu abinda ya faru
bayan minti ashirin sai ga matan nan na rana nan Fatima ta shigo office din
Afan na ganin ta ya mike ya rungumeta yace" my only best friend in our family" murmushi tayi tace"bayan ka guje ni tunda kawata bata raye"
yace"ba haka bane dear aiki ne ya rike ni"
tace"alright ba komai na sami labarin kana minna shiyasa na nimi transfer zuwa news line tunga"
NUR dai kallon su take tana jin murya Fatima kamar ta taba jinshi a wani wuri
har TASLEEM ta sulale taje gun Afan ba tare da ta sani ba domin aiki take yi kuma tana lura da Fatima haka kawai ta ji bata yarda da Fatima ba
d'aukan TASLEEM Afan yayi ya azata a tebur sai surutu take zuba me
wani haushi ne ya kama Fatima ganin Afan ya manta da ita
tace"wai yar waye?"
kafin Afan yayi magana wani saurayi ya shigo
yace.....
gaskiya bana jin dadin wanan complain din nan da kukeyi na page yayi kadan ina so Ku sani takura kaina nike yi dan in faranta muku ga aikin gida ga hidimomi amma haka nike kokarin dan in faranta muku wasu har pc suke bina toh a daina in ba haka ba zan rage yawan page din kuma in maidashi page daya a rana
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOURS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
LITTAFAI NA
1 EESHA
2IKLAS
3IMRANFAD
4MATAN GIDA
5RAYUWAR NUR
Dedicated to MAMAN NOORUL
HUDAH FANS CLUB
π
Ώ4β£9β£&5β£0β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Saurayi da baze wuce shekara 27 yace"oga an dawo da motar"
Afan yace"OK"
Kallon Fatima yayi yace"ya'ta ce"
Ba fatima ba har saurayi sanda ya juyo ya sake kallon TASLEEM
Wani murmushi saurayin yayi Wanda bansan na miye ba
Har ya kai kofa zai fita Afan yace"umar a kai d'ayan motan wanki"
Umar yace"OK sir"sanan ya fita"
Fatima tace"me kake nufi da yar ka ce?"
Dariya yayi yace"ban isa bane in haifeta?"
Tace"Afan please be serious "
Yace"yar wancan yariyar ne"
Ajiyar zuciya Fatima ta sauke a ranta tace"ashe ma matar aure ce bani da matsala da ita"
Afan yace"amma meyasa kika firgita dana ce miki ya'ta ce?"
Tace"babu na daiyi mamaki ne dan nasan tun rasuwar summaiya baka sake aure ba"ta karasa maganar cikin kuka
Yace"fatima ba kuka zamu yi ba addu'a zamu ta mata,nasan summaiya kawar ki ce amma dole zamu hakura tunda ta Riga mu gidan gaskiya,nidai addu'a ta shine Allah ya tona asirin duk Wanda yake da hanun a kisan ta Allah kar ya bashi abinda yake so,Allah ya......"toshe me baki tayi tace"ka barsu da Allah kawai"
bangaren umar ko yana barin office din kiran abokan shi yayi yace"na samo hanyar kudi"
abokin shi da suke harkan kidnapping yace"ina ka samo nama"
yace"a inda nike zuwa d'aukar mota in kai wanki ne nike so a sace yariyar oga domin suna da kudi sosai"
dariya abokin nashi yusufa yayi yace"yaushe zamu zarta?"
umar yace"ko gobe