Showing 21001 words to 24000 words out of 45929 words
ne"
yusufa yace"shiyasa nike Sonka baka bari ta kwana"
nur ko d'agowa tayi ta gan babu TASLEEM a inda ta ajiye ta
mikewa tayi ta fara nimanta kamar ance kalli can sai ta hango TASLEEM zaune a tebur din sir afan
karasawa tayi tace"TASLEEM zo muje ki ci abinci"
TASLEEM tace"no mummy banji yunwa ina koyawa daddy karatu ne a suratul Al-ahgaf Haa-meem kenan "
NUR zata yi magana Afan yace"jeki in ta gama zata fito"domin shi yarasa dalilin dayasa yake jin son TASLEEM har cikin ranshi ba,ga ta da ilimin boko da na addini,wani lokaci har mamakin irin tarbiyar da akayiwa TASLEEM yakeyi
NUR babu inda ta iya ta fita fatima ko wani haushi ne ya dibeta tace"baby jeki wajen mummy ki"
Afan yace"no barta kawai ina jin dadin kira'a ta ne"
NUR dawowa tayi ta zauna ta cigaba da aiki,kallon kofar office din Afan tayi ta kalli fatima sai kuma tayi shiru kamar Wanda ya tuna wani Abu
muryar matan da ta kira bullet ta tuna inda take cewa"ka kashe min ita da abinda ke cikinta"sai kuma ta tuna da summaiya ta kira ta da fatima,
NUR tace"ko dai itace ta ba da kwangila kashe summaiya?"
jikin NUR ne ya fara rawa addu'a take Allah ya kare TASLEEM daga sharrin makiya
bangaren zakiya ko waya suke da sameer hankali kwance inda yace"mata yana asibiti ne ana gudanar da bincike"godiya ta mai suka yi sallama
4:pm nayi NUR ta kama hanun TASLEEM suka je office din zakiya daga nan suka yi gida
washe gari da safe suka zo office yau ma da TASLEEM aka zo kasancewar mid-term alhamis ne da juma'a kuma yau ta kasance juma'a sai Monday zasu koma school
yau ma gun Afan TASLEEM taje tana zuba surutu Wanda rabi kira'a ne
suna zaune Afan ya tashi yace"baby tashi muje shan ice cream"
tace"yeah"
yana fitowa ko ta kan NUR babi ba ya wuce ta rike da hanun TASLEEM
NUR taso tayi magana amma tsoro ya hanata
ostrich tunga ya kaita ta sha ice cream me sanyi gaske
sanda ya bari ta gama yace"muje office "
sai dai suna fitowa wani mota ya sha gaban shi kafin yayi wani kokari sun d'auke TASLEEM sun tafi da ita da gudun bala'i
tsayawa yayi yama rude ga mutane sun fara cika wurin
sanda ya kai awa d'aya sanan ya Shiga mota
office yaje direct ya tarar da NUR na aiki wuceta yayi ya je ya zauna
ganin ya dawo shi kadai yasa NUR bin bayan shi
tace"sir ina TASLEEM lokacin shan maganinta yayi"
kalllonta yayi yace"an tafi da ita"
cikin rashin fahimta NUR tace"ina?kuma waye?a ina aka kaita?"
yace"nima ban sani ba amma zan sa a nimo ta"labarin abinda ya faru ya bata ai sai NUR ta fadi summamiya"
tarota yayi ya fara kiran sunan ta
NUR ki tashi amma shiru
toilet yaje ya dibo ruwa ya yayayfq mata amma ba labari
ruwan roban ya juye mata gaba d'aya sai a sanan ta ja wani dogan ajiyar zuciya ta saki wani kuka tare da rike kola rigan Afan tana cewa,wallahi sai ka fitar min da ya'ta
police ya kira yayi filing complain har office suka zo d'aukan rohoton daga bakin Afan
a receptionist suka tsaya NUR da Afan suka fito
jin ihun NUR yasa zakiya fitowa NUR na ganin zakiya ta saki kuka da ya d'agawa zakiya hankali karasawa inda take zakiya tayi tace"my NUR meya faru? "
NUR ko ta kasa magana sai cewa take TASLEEM TASLEEM
zakiya tace"meya sameta eh"
NUR fashewa tayi da kuka cikin kuka zakiya ta yi mata ihu tace"ki fad'a min abinda ya faru please my NUR "
sai a lokacin NUR tace.......
fans please kuyi hakuri da halin da nur zata shiga nan gaba domin shine darasin littafin domin a zamanin nan da amana yayi karanci ba kowa zai iya fuskanta kalubale saboda d'an wani ba amma NUR ta daban ce kuma zata kare TASLEEM a kowani hali
Allah yasa mu dace
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to MATAN GIDA fans group 1&2
π
Ώ5β£1β£&5β£2β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
NUR tace"zakiya an sace TASLEEM "
Zakiya tace"what?a ina"itama kukan take
Afan na cikin magana da police wayar shi tayi kara dubawa yayi ya gan bakuwar noba
Police yace"wanene?"
Yace"sabon Noba ne"
Police yace"d'aga mana kila kidnappers ne"
D'agawa yayi sai yaji wani murya kato na cewa"hello mune muka d'auke maka ya'in kana son ka ganta ka bamu kudi miliya ashirin"
Yace"what?miliyan ashirin"
Zakiya da NUR sanda suka mike police yayi me alama da hannu yasa a speaker
A speaker yasa NUR taje kusa dashi
Yusufa yace"in kana son ganin yar ka a raye ka bamu abinda muke so,kuma karka kuskura Ku sanan da yan sandw in ba haka ba,ka sinci gawan yar ka a bayan gari
Mun baka nan da awa ashirin da hudu ko mu kasheta"kwace wayar NUR tayi tace"dun Allah Ku rufa min asiri Ku bani ya'ta wallahi ba yar shi bane na roke Ku"kuka take kamar ranta zai fita
Ji tayi ance zamu kira Ku mu sanar daku inda za a ajiye kudin"diff an kashe wayar
NUR ta saki kuka tana surutai kamar zautaciya
Zakiya ma kukan take
Police yace"zasu sake kira,in suka kira ka ce sai ka ji muryarta kafin ka bada kudin dan mu tabbatar tana raye"
Yace"OK "nur ko rike kafar d'aya daga cikin polisawan tayi tace" dun Allah Ku rufa min asiri Ku ceton min ya'ta wallahi banda alaka dashi"
Suka ce"karki damu yar ki na lafiya"
Wayar afan ne yayi karan shigowar test dubawa yayi ya gan video ne
Ai sai ya gan TASLEEM a daure numfashinta na sama-sama
Kallon.police din yayi yace"video suka turo"da sauri NUR da zakiya suka kwace wayar suka fara kallon video
ganin Inda TASLEEM ke numfashi yasa NUR durgusawa ta saki kuka tace"TASLEEM karki min haka ke amana ce a guna " kallon d'an sanda NUR tayi tace"oga in baka yi wani abu ba zamu iya rasa ta domin tana da chronic asthma kuma da alamun ana shan taba ko wiwi agun"
kafin police yayi magana sai suka ji dariya a wayar yusufa yace"watoh baku ji gargadi na bako?nace karku sako yan sanda shine zaku sako su domin yanzu haka ku na tare da yan sanda"
NUR na jin haka ta mike ta fara koran yan sanda,amma sunki wucewa
gajiya tayi ta barsu,a haka Fatima ta zo ta same su d'aya daga cikin staff din ta tambaya ya bata labarin komai"
Afan yace"ina zuwa in kira manager banki na ya had'o kudin"
juyawa yayi ya shige office Fatima ta bishi tace"afan me kake shirin yi ne kana nufin zaka biya kudin ne?"
yace"eh Fatima in wani abu ya same yariyar nan bazan yafewa kaina ba Inda take numfashi nan za a iya rasa ta a cikin awa d'aya kacal in ba yi wani abu ba kin manta summaiya ma tayi fama da wanan ciwon?"
tace"karka fad'a min ka yarda da wanan yariyar ni fa ina zaton baki ta had'a da su dan su ansa kudi a gun ka,ka manta inda safeena ta taba yiwa sameer ne? su fa talakawan nan haka suke toh in ba ita ba ya akayi suka San ka fita da ita, nifa tun farko ba yarda da ita ba"
yace"kuma kina da point"fitowa yayi ya samu police din yace"shifa yana zargin da sa hanun NUR a sace TASLEEM dan haka shi ba zai ba da ko sisi ba"
wani irin kallo zakiya tayi me zata yi magana NUR ta hanata tace"Allah ya isa sakanina da kai amma ina guje maka ranan da zaka gane gaskiya domin a lokacin babu TASLEEM a kusa da kai,domin zaka rayu ne da nadamar ka kashe yar'ka da kanka akan abinda kafi karfin shi"tana kaiwa nan ta bar building din
a ranshi yace"me take nufi da zan kashe ya'ta da kai na?"
itama Fatima maganar ya tsaya mata a rai
zakiya ko office din su ta Shiga ta dauki Jakarta ta fita
haka NUR tayi ta yawo a titi tana kuka da niman taimako sai dai daga mai bata dari biyu sai ashirin har naira biyar ma
zakiya ko gida ta dawo ta d'au nan NUR ta dawo amma bata same ta ba
noban sameer take trying amma bai shiga
har sha biyu dare NUR bata dawo ba hakan ba karamin tashin hankali zakiya ta shiga fitowa tayi cikin Daren itama ta fara niman NUR tana surutai akan rashin dawowan sameer domin kwana shi hudu kuma a kwana uku yace zai dawo
tana cikin tafiya dai-dai wajen primary skol ta fara jin sheshekar kuka,dawowa tayi ta shiga ajin da kukan ke fita ta kunna wutan wayarta
NUR ta gani zaune a kujera tana kuka rike da dari shida da hamsi
da gudu zakiya taje ta rungumeta suka saki kuka mai cin rai
janta zakiya tayi zuwa gida sai dai babu Wanda ya runtsa sai kuka
NUR ko inhailer TASLEEM ta rike tana kuka
U S
[11/06, 16:50] Maman noorul huda marubuciya: πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
dedicated to my LOVELY MOM
π
Ώ5β£3β£&5β£4β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
U S
A cikin kwana biyu aka tabbatarwa sameer zakiya da NUR yan biyu ne tun a asibiti ya kira ummi ya sanar da ita inda sukayi da zakiya da kuma sakamanko test din
Ba karamin dadi ummi taji ba
Tace"kenan sun tabbata yaran Hauwa ne? tace"amma sai sun gan abban su ya fad'a musu inda akayi zakiya ta b'ace"
Sameer yace "toh a ina za a samu abban nasu?"
Tace"jiya aka samo min number abokin kasuwanci shi wanda suke kasuwanci a Cameroon kafin ya auri hauwa, kuma ya bani number shi da adireshi asibiti da yake a Saudi"
Sameer yace"ki turo min gobe zani in ji ta ba kin shi"
Ummi tace"son baza ka huta ba?"
Yace"karki damu alkawari ne na d'aukawa zakiya zan taimaketa kuma dole in cika"
Tace"OK bari in turo Allah ya maka albarka"
Sameer yace"ameen ya jikin alhaji tsoho?"
Tace"da sauki"
Bayan ummi ta tura me address din da sunan asibiti"
Da safe sameer ya tafi saudi, bai sha wani wahala ba ya samu asibitin
Kiran wayar Abba yayi cikin ikon Allah bugu biyu ya d'auka
Bayan sun hadu sameer yayi me bayanin kanshi
Domin alhamdulillahi jikin da sauki
Sameer yace"Abba wai anty hauwa yan biyu ta Haifa ne?"
Abba yace"eh amma ban sani ba sai wata uku da suka wuce ta hanyar wani hira da naji maimuna tana yi da mahaifiyarta (anty amarya)watoh kishiyar ummana,basu San ina kusa ba sai maimuna tace "inda na sace yar da hauwa ta Haifa na wurgar a bula haka nasa alhajin korar NUR da ta girma domin nasan NUR baza ta yi zina ba har ta Haifa d'an shege,amma da yike na shanye alhaji sai ya Kore ta da hanun shi ni kuma na samu wuri ina wasa da dukiyar shi,sai dai abin takaici bani da haihuwa"
mahaifiyarta tace"yanzu ko yar na raye ko mace babu Wanda ya sani, kuma babu Wanda ya taba zargin NUR yan biyu ce"
tace"ai bayan na saci yar na koma nayiwa nurse barazana da Dr akan cewa in suka kuskura suka fad'a sai na hallaka su"tafawa suka yi inda mahaifiyarta ta dinga fad'i asiri da suka yiwa abbana dani
jin su suka kashe hauwa yasa nan take paralysed ya kama ni na daina magana dama ina fama da hawan jini,ba karamin wulakanci na gani gun maimuna ba dan bani da lafiya hakan yasa mahaifiyata zuwa kiran alhaji bashir Wanda ya baku addreshi na domin da taimakon shi aka kawo ni nan Saudi ko sau d'aya maimuna bata zo ta duba ni ba amma da na ji sauki zan nimo ya'ya na ko da kuwa NUR cikin shage tayi Wanda nasan baza ta aikata zina ba"
sameer yace"karka damu NUR da yar uwarta zakiya suna cikin koshin lafiya domin Allah ya dade da had'a su"
Abba yace"zan so in gansu in nimi yafiyar su ba da San raina nayi ta wulakanta NUR ba"
hajiya tace"ai sun ce zasu sallame mu nan da kwana uku nima ina so naga jikoki na"
Abba yace"sameer ka tsaya mu tafi tare mana"
babu inda ya iya yace"toh"domin yana so ya bawa zakiya mamaki hakan ma yasa be kirata ba
ummi kawai ya kira ya fad'a mata inda suka yi da Abba tuni ta Fara kiran dangi akan an gan ya'yan hauwa
zainab da ihsan suka ce suma zasu Nigeria Amina ma haka kanwar sameer itama zata
alhaji tsoho ma haka kowa zaije nan da kwana uku
Nigeria
washe gari da asuba NUR ta tashi ta fita domin bayan sunyi sallah asuba bacci ya d'auke zakiya bata masan NUR ta fita ba
sai karfe 7:am ta farka,amma bata gan NUR ba
tace"yau za a yi ta kare domin yau sir Afan zai San wacece TASLEEM a gun shi"
bayan tayi wanka hijabi tasa ta fita sai AFSAMAN builders
direct office din Afan taje inda ta tarar dashi da Fatima
a fusace zakiya ta karasa gaban shi tace"ka iya barci jiya?"
yace"wanan wani irin iskanci ne haka?"
zakiya tace" babu d'an isaka a duniya kamar ka wanda ya kasa ceto yar'sa agun kidnappers,tur da me hali irin naka"
mikewa yayi ya d'aga hannu zai mareta ai sai zakiya ta rike hanun tace"karka kuskura domin ni ba NUR bane da zata raini yar ka kuma ta dauki nonsense a gun ka,wallahi in ka taba ni zaka sha mamaki,toh ina son KA SANI YAR KA CE A GUN KIDNAPPERS.HAUWA UTHMAN ADAMS YAR DA KA HAIFI DA MARIGAYIYA SUMMAIYA wallahi in ka bari wani abu ya same ta zaka yi nadama har karshen rayuwar ka"
babu abinda ke amsa kuwa a kunne shi kamar kalmar YAR KA CE A GUN KIDNAPPERS HAUWA UTHMAN ADAMS
Fatima ne tace"ke ba musan karyar banza ai summaiya shekararta bakwai kenan da rasuwa"shiko ya kasa magana idonshi ya canja kala
zakiya tace"ai summaiya ce ta mutu ba yar ba ko kun gan gawan yar a gun da aka gan gawar summaiya?"
kalonshi Fatima tayi jikinta rawa yake domin ta d'au asirinta ne zai Tonu a ranta tace"bari in juya zancen inda babu Wanda zai zarge ni"
a fili tace"kenan kina nufin NUR ne ta kashe summaiya ta sace yar?"
zakiya zata yi magana fatima ta katseta da cewa"Afan shikenan NUR nada hanun a kashe summaiya"sai ta fashe da kuka
zakiya tace"baka da lokaci domin TASLEEM na da chronic asthma Wanda ta gada ne a gun uwata"
kallon zakiya yayi tace"kwarai kuwa"
NUR ne ta shigo ko takalmin babu ta gama yawo niman taimako amma babu Wanda ya taimaka mata ko dan kwalli babu ta kama kafar Afan tana cewa"ka dubi girman allah ka taimaka min ka ceto TASLEEM"
d'agata zakiya tayi tace"enough in ya gama dama ya barta ta mutu ai shine ubanta"
tureta yayi ya fita police ya kira cikin kankanin lokaci suka zo
manager banki cikin minti 30 ya kawo kudi a buhu,jikin Afan rawa yake"
kiran kidnappers din ne ya shigo wayar Afan ai kafin suyi magana yace"a ina zan same ku?"
suka ce ba kai zaka zo ba,ka ba wani
yace"OK"
suka ce kuma mace yace"angama"
NUR tace"ni zani"zakiya tace"ki bari ni in je"
NUR tace"ki yi hakuri ni ya dace inje
police yace"amma dole za a je da ambulance saboda yariyar ba lafiya muma zamu biko a baya"
Afan yace"no officer bana son nayi taking risk in suka San ka bita zasu kashe hauwa"
officer zaiyi maganan Afan ya katseshi
ambulance aka d'auko NUR ta Shiga sai inda suka kwatata musu sai dai kidnappers din na ganin Motan
ambulance suka
maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share
πππππ
RAYUWAR NUR
πππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to IMRANFAD FANS GROUP
π
Ώ5β£5β£&5β£6β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Suna ganin motan ambulance Wanda suka tabbatar police na ciki domin ko NUR bata San akwai yan sanda ba a ciki ba
Ashe har da driver police ne kuma umar duk ya sanar dasu amma suka ce gwamma ayi ta takare domin baza su iya barin miliyan ashirin ya wuce su ba a banza
Parking driver yayi ya fito ya jigina da Motan
Fitowa NUR tayi da jakan kudi ta fara tafiya wajen drum din sharan da aka ce ta saka kudin
Binta driver yayi a baya sai kawai suka ji halbin bindiga daga baya
Jiki na rawa NUR ta fara waige-waige amma bata gan kowa ba amma driver ya fadi kasa da alamun shi aka halba
Karasawa tayi ta saka kudin cikin drum
Sai ga wani ya zo d'auka,amma kafin ya d'auka police sun halbe shi a baya
Sauran fitowa suka yi aka fara halbe-halbe,ran NUR b'ace wa yayi ganin yan sanda sun biyo su tsoronta kar a kashe TASLEEM dan haka ta fara gudu tana kiran sunanta amma shuru
ga yan sanda sai halbi suke kidnapers na mayar da martani
wani gidan kara NUR ta gani a dajin da gudu ta fara zuwa wurin
har ta fadi kanta ya bugi dutse,ba karamin ciwo ta ji ba amma ta cigaba da gudu ganin jinin yaki tsayawa yasa ta cire hijabin ta ta d'aura a gun ta cigaba da gudu har ta shiga dakin kara
a kwance ta tarar da TASLEEM babu alamun numfashi tartare da ita ai ihu tayi tana kiran sunanta
ganin kuka ba zai fishe ta ba yasa ta dauke TASLEEM ta aza a wuya ta fito
gudu take da TASLEEM a baya har suka iso wajen ambulance cikin motan ta saka ta
ta shiga mazaunin driver ta ja motan da gudu Wanda bata Masan tana yi ba
nan ta bar yan sanda suna shirmen su
AFSAMAN building company
Afan sai zurga-zurga yana up and down ya kasa tsaye ya kasa zaune zakiya ko zama tayi ta had'a kai da guiwa tana risgan kuka addu'ata Allah ya dawo da my NUR dinta lafiya
tuni yan jarida suka fara yad'a labari da gaskiya fa karya akan an sace yar UTHMAN C E O Afsaman builder Wanda wanan aikin Fatima ne ta sanar dasu
Fatima tace"gaskiya be kamata a bar NUR ba tare da an hukunta ta ba yaya Afan,domin tana da hanun a kisan summaiya sanan ta sace yar saboda wanan ranan da zata bukaci kudi a gunka"
zakiya tace"karya kike yi,wai meyasa kike kokarin shafawa NUR kashin kaza ne me ta tare miki a rayuwa ne?"
Fatima zata yi magana Afan ya d'aga musu hanun yace"ko ma