Showing 57001 words to 60000 words out of 99210 words

Chapter 20 - MIJIN TACE Complete Hausa Novel

Reemah   

13 Jul 2025

8208

akan motar noor amma mutumin naku yace abarshi shi zai kai abarsa makaranta,wannan na nufin cewa sun fahimci junansu ba laifi. Dama burinta kenan ako da yaushe.

*******
Su Lubna da iyayenta suna karyawa ana dan taba hira wayarta ta fara kara alamar shigowar kira, wani zufa ne ya keto mata alokaci guda dan ganin wadda ke kiranta, wani abomin harkanta ne mai matuqar naci,sunansa wai Sadiqboii, kallon kiran babanta yayi yana jiran yaga ta dauka amma me har kiran ya katse bata daga ba. Zuru zuru da ido anty aisha tayi tana addu'a kar akara kira,ai bata gama tunani ba sako ya shigo wayar. Hannu lubna tasa zata dau wayan daddynta yai sauri dagawa, zaro ido dukka su sukayi gaba dayansu sunsha jinin jikinsu zufa duk ya rufe su alamar rashin gsky ya bayyana afuskarsu kurukuru, sako sadiqboii ya turo mata kamar haka" babe yaushe zamu hadu ne, i've mussed your sweet and tight p**sy, can't wait to f**k you" azabure babanta ya mike, suma mikewa sukayi kafinma wani yayi magana acikinsu ya dauke Lubna da wani irin gigitattun maruka both right and left. Kamar zaiyu hauka yama rasa me zaiyi, anty aisha ne tafara magana tana rokonsa akan yabawa Lubna dama tayi bayani, itama jin saukar wata mari afuskarta yasata tsuke bakinta tayi tsit. Hannun Lubna yaja zuwa dakinsa anty aisha tabisu amma kafin ta iso har ya shige da ita dakinsa, babu karan dake tashi saina bugu, duka sosai yakewa Lubna na fitan hayyaci. Saida yayi mata duka balck and blue kafin ya kyaleta, anty aisha na tsaye abakin kofa sai kuka takeyi, fitowa yayi yana huci sannan yanunata da yatsa manuni yace"kinci amanata amma kijira sakayya" yana gama fadin haka ya fice daga gudan ma baki daya. Da gudu tashiga dakin inda ta hango Lubna kwance akasa sai rusan kuka takeyi, itama anty Aisha kuka takeyi ganin yadda aka sauyawa yar tata kamanni.( nikuwa nace daidai kenan, abinda kuka shuka shi zaku girba).

******
Kiran sallah ne ya tayar dashi, kyakyyawar fuskarta yafara arba dashi, wani sassanyar murmushi yayi ya manna mata kiss agoshi sannan ya mikar da ita daga jikinsa, sosai suka bata jikinsu wadda hakan yasa sai sunyi wanka kafin suyi sallah. Jin motsinsa ne ya farkar da ita, tunda suka hada ido tayi saurin maida fuskarta cikin kirjinsa kunya duk ya mamaye ta. "Are you shy" ya tambayeta cikin sigar zolaya,rufe fuskarta tayi da tafukan hannunta tana murmushi, shima murmushin yayi sannan ya gyara mata rigarta ya mike ya dauke ta cak zuwa dakinta, abakin toilet ya direta sannan cikin sexy voice dinsa yace" kiyi wanka kafin kiyi sallah kinji"? Gyada kai tayi tashige toilet da sauri. Tsayawa yayi yana kallon kofar toilet din na wasu dakiku kafin ya juya ya fice daga dakin.


Kuyi haquri jiya ban samu nayi posting ba, nayi fana da dan zazzabi ne. Amma naji sauki yanzu alhamdulillah. Daga yanzu namuku alkawarin posting babu fashi sai inda wani kwakwaran dalili. Love y'all.


COMMENT AND SHARE


REEMAH✍️
10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼

REEMAH

PG 43_ 44

Har wani Allah Allah yake ya dawo gida saboda wani irin fafincikin dayake ciki. Yau ta jiyar dashi dadin dabai taba jiba arayuwarsa. Kenan ya the main the main zai kasance in har foreplay nada wannan irin dadin.
Sallama yayi ya shige falo, har ta gyara ko ina sai kamshi ke tashi ga sanyin ac, motsinta yaji a kitchen hakan yasa ya nufa hanyar kitchen din, har wani bouncing yakeyi yana jin kansa on top,sanye take cikin bumshot da half singlet, gashin kanta kuma ta packing rasa hair band, tana staring abinci awuta duk juyin datakeyi mazaunanta suma juyi sukeyi, ahankali ya tako har bayanta,jin hannun mutum akugubta yasata juyowa da sauri, ganin shine yasata sunkuyar da kai tacigaba da abinda tajeyi, kiss ya manna mata a cheeks dinta yana Shakar kamshin dake fita ajikinta. Ahankali yake yawo da hannunsa a hips dinta yana sucking din fatar wuyanta. Nan da nan Noor tafara jin wani irin yanayi atattare da ita. Kashe gas din yayi ya dauke ta ya daura kan island din dake tsakiyar kitchen din,kallon kallo suka shiga yi har wani kashe mata ido yakeyi, sunkuyar da kai tayi tana wasa da yatsanta. "Noorhh" ya kira sunanta in a sexy way har wani yarrr yaji tundaga kanta har yatsun kafarta," your're beautiful,everything about you is perfect, you're precious,you are and will always be Aryan's soul mate" tunda ya fara magana kanta ke kasa ko dagowa ba tayi ba amma tabbas maganarsa tayi tasiri matuqa a zuciyarta, kalamai masu kwantar da hankali da kuma sa mutum jin sanyi azuciyarta yake ta ambatowa. Bayan ya gama maganan yayi shuru yana kallon ta,itako jin shurun ne yasata dan dagowa tare da satar kallonsa aiko karaf idanunta suka fada cikin sexy eyes dinsa,da sauri ta sauke idanunta,killer smile dinsa yayi azuciyarsa yace" zaki shigo hannune yarinya", habarta ya dago yana karewa kyakyyawar fuskarta kallo musamman small cute lips dinta, suna bala'in masa kyau. Unexpectedly taji saukar lips dinta akan nasa, saida gadan tsotsa kadan sannan ya saketa yafice a kitchen din,kumatunta har wani pink yayi saboda blushing lols. Sharp sharp ta karasa girkin ta shirya shi kan dinning sannan ta fice.

******
Zuwa yanzu jikin Na'ima da sauki har Ya Shareef ya koma aikinsa saidai bawani jimawa yakeyi ba awurin aikin. Sosai suke soyewarsu kuma suke renon dan matashin cikinsu gwanin burgewa. Tunda yau weekend ne agidan Anty Jamila ta wuni, sosai take samun kulawa, motsi kadan zasu tambayeta menene, nishi kadan menene, su Hanan har rige rige sukeyi akan wazai kawo mata wani abu. Anty Jamila ma bata barta abaya ba. Sai wani fresh Na'ima takara, dama can kuma akwai haske sai yanzu ta kara wani sheki tayi mulmul. Shiko Ya Shareef ba kunya sai wani shigewa matarsa yakeyi,agaban kannensa ma saiya kissing dinta batare dayaji wani abu ba, saidai ma kannen nasa su tashi awurin. Da yamma bayan sallan isha suka koma gidansu.

******
Daddyn Lubna ya dau mataki akanta, inda ya confuscating atm cards dinta,motocinta, harta makarantar ya hanata zuwa ma tu da ya samu labarin cewa ba zuwa ma tajeyi ba,sannan kuma ya hanata futa daga gidan hatta masu gadi saida ya ja musu kunni akan karsu barta ta fito koda bakin gate ne. Anty Aisha kuma, ya daina cin abincinta, baya amsa gaisuwarta, ya hanata shigowa dakinsa, kuma itama ya confiscating duk wani property dinta wadda shi ya mallaka mata, sannan ya kara jan kunninta akan koda by mistake tabawa Lubna wayarta to abakin aurenta. Wannan ba karamin cin musu tuwo akwarya yayi ba. Lubna fuk ta fice a hayyacinta gata da karfin sha'awa shiyasa ma bata kwana biyu ba tare da taji namiji acikinta ba. Yanzu kuma da wannan hukuncin na mahaifinta saidai ta masturbating( istimna'i) kanta. Ba karamin damunta rashin amsar gaisuwarta daga wurin mahaifinta yakeyi ba, domin bema bata chance din magana dashi ba balle ta roke shi kozai bata chance din fita daga gidan, ba karamin buqatar namiji takeyi ba ayanzu duk da dukan datasha hakan bashi yasa ta daddara ba. Basu kara shiga tashin hankali ba saida mahaifinnata ya sanar dasu kan cewa zai relocating zuwa abuja,kuma zasu tashi a wannan gidan da suke ayanzu zasu koma sabon gidansa tare da amaryarsa da yaranta. Duk da tskronsa da Anty Aisha takeyi hakan bashi ya hanata zazzaga ruwan bala'i ba akan meyasa zai hadata guda daya da kishiya. Tunda shima ya bude mata wuta haka tai shuru amma ba dan ta haqura ba.

*******
Wuraren karfe tara ya dawo daga masallaci, direct dakinsa ya wuce yayi wanka ya shirya sai tashin kamshi yake. Fitowa yayi daga dakinsa ya nufi nata, batare da tunanin komai ba ya bude kofar dakin ya shige, suman tsaye yayi yana kallon abun al'ajabi. Tsaye take abakin wardrobe dinta ta zame towel dinta tayi zuwa kasa tana shirin sa kayan baccinta, bata ji lokacin daya shigo ba dan kira'an wayarta nayi. Wandon tasa tana shirin Sanya rigan taji anyi sama da ita, har zatayi ihu taji yace" heyyy shushhh, it's me" hannayenta tasa ta kare kirjinta dan ta lura shi yake kallo. Bai sauketa ako ina ba saikan makeken gadonsa. Tsiro ne ya ziyarceta dan yadda taga launin idanunsa ya canza lokaci guda. Ahankali ya hauro kan gadon ya shammaceta da faffadan chest dinsa,kallon ta yakeyi cikin matsiyaciyar sha'awarta dake fuzgarsa. Har yanzu hannayenta na kan boobs dinta, hannunsa yasa ya zare hannunta,ahankali yake goga mata lallausar sajensa agefen fukarta, iska yake hura mata akunninta,sannan ya fara mata tafiyar tsutsa a fatar cikinta. Wani irin abu takeji yana mata yawo tundaga tsakiyar kanta har kasan kafafunta. Pecks ya shiga manna mata tako ina afuskarta har ya iso kan labbanta, lower lips dinta ya kama ya kissing ahankali ya sake tare da fidda numfashi wadda yayi kama da groaning,sannan ya kara kamo labban ya fara kissing dinta slowly harda lumshe idanunsa,wani iska ke kadowa daga waje da alama hadari ya hadu, hannu yasa ya kashe wutan dakin ya kunna dim light. Hawaye har ya fara taruwa a idanunta dan batasan me zai mata ba amma tabbas na yau dabanne ko daga ganin yadda ya fara zaucewa har yamafi na jiya. Mikewa yayi ya cire kayan baccinsa saiya rage dagashi sai gajeren wando. Dagowa yayi da ita ya zaunar kan cinyarsa ya zagayo da kafafunta ta bayansa. Chest dinsa yana hogan kirjinta,kissing dinta yakeyi harda na fitan hayyaci har wani cizon lips dinta yakeyi. Hannunsa yasa yafara yawo dashi kan kirjinta, atare suke sauke ajiyar zuciya, yagama kashewa Noor duk wani gabobi najikinta da salonsa mai rikitarwa. Zare bakinsa yayi daga nata yafara kissing wuyanta har zuwa kirjinta har ya sauko kan boobs dinta, hannunsa daya na murzawa dayan kuma ya tsoma abakinsa, wani irin nishin dadi tayi harda kara bankaro masa kirjin gaba, sosai yake bata wani irin professional sucking,hannayenta ta tura cikin gashin kansa tana wasa dashi had I da danno Kannasa akirjinta. Shiko sai aika mata da sakwanni yakeyi ba kakkautawa,kwantar da ita yayi flat akan gadon ya bita ya danne da faffadan kirjinsa wadda inda a hayyacinta take da ihu zatayi masa dan nauyi ne dashi ba kadan ba. Yawo ya fara yi da hannunsa kan cikinta har kasan mararta,wani irin dadi yakeji har tsakiyar kansa, ga mararsa dayayi tauri kamar ansa dutse,ga aliyarsa hmm ba'a cewa komai, all he wants ryt now is to do it, ahankali yafara zame wandon dake jikinta haryayi nasarar cireshi duka,hannunta yakama yasa cikin wandonsa, da sauri ta bude ido ai alokacin ta dawo hayyacinta dan ba karamin razana tayi ba, taji abu kamar wani dutse har wani huci yakeyi, hawaye tafara yi tana girgiza masa kai, shi kam ko ajikinsa dan bema San metakeyi ba,at this point he's deaf and blind,yanzu zafi zafi yake mata komai ba kamar dazu ba, cikin fitar hayyaci ya core wandon jikinsa aiko saiga aliyarsa tana harbin iska kamar taci babu,santala santalan cinyoyinta ya ware sannan ya fara karanta addu'ar saduwa da iyali, a daidai lokacin aka kece da wani ruwa mai karfi kamar da bakin kwarya. Noor jin abun daya ambata yasata yin zillo zata sauka daga kan gadon,cikin azama ya kamota ya danne sannan ya sakar mata nauyinsa baki daya. Kuka mai sauri tafarayi tana rokonsa. Babu imani babu tausayi yayi mata shigar karfi, cak taji kamar numfashinta ya tsaya na wasu yan dakika kafin ta bare bakinta da duk karfin da Allah yabata ta saki ihu da karaji, duka tashiga kaimasa tana yakushinsa da dukkan hannayenta" ummmiiii, amminnna, habibtyyyy, wayyo Allah kuzo Ku ceceni Muhammadu zai kasheni, nashiga uku,wayyo Dada inna lillahi wa inna ilaihí raaji unn, namutu na lalace, zan mutu zan mutu,ya yageni ya barkeni yamin fyade ya gama dani, yiiiiiiiiiiiiiiiiiii" haka tacigaba da kiran sunayen mutane harda mama saida ta kira. Shima aryan harda kukansa, sambatu kawai yakeyi bemasan me yake fada ba, da yaren hausa saina turanci sai larabci daga karshe harda farsanci saida yayi, babu irin abinda bai malllaka mata ba na duniyarnan, hatta duniyar ma ya mallaka mata( malam aryan ina mukuma zamu tunda kabata duniyar baki daya😂😂). Ya zuwa yanzu koda daga yatsarta bata iyawa, amma aryan babu ko alamar ragawa a tattare dashi, inda halal ne mutum ya kalla da sai ace ma harda mugunta ya hada.

Sai karfe daya da kwata yq samu gamsuwarsa bayan yayi kusan round uku, rungumetq yayi tsam akirjinsa yana maida numfashi, kissing dinta yayi yana saka mata albarka. Sqi daya huta sosai kafin yamike still jikinsa ba kwari ya nufi toilet. Ruwan zafi yahada cikin jacuzzi sannan yayi wanka hadi dana tsarki, bayan ya gama ya fito da towel daure a kugunsa, hasken dakin ya kunna ya kai dubarsa gareta. Ido yazaro wahe cikeda faduwar gaban abunda ya aikata, dumu dumu taje kwance cikin jini, babu wadda zai kalleta yace tana raye, da sauri ya karaso kan gadon ya tallafota uzuwa jikinsa yana jijjigata tareda kiran sunanta,tun yanayi ahankali har ya koma kiranta da karfi amma ko mitsi batayi ba. Hankalinsa atashe ya mine tereda daukarta zuwa toilet, yama rasa me zaiyi sai kawai udea din hada ruwan zafi ya zo masa. Ruwa mai zafi amma ba sosai ba danshi ba mutum ne mai son zafi ba ya hada mata sannan ya ciccibota yasa acikin ruwan. Yana tunanin zata farka in tajita aruwan zafi amma to gis gewtes surprise ko motsi batayi ba. Tashin hankali!!! Kuka ne kawai baiyi ba amma ya gwammace da ma kukan zaiyi, karfa ya kashe yar mutane, inna lillahi. Gaba daya ruwan ya canza kala zuwa ja, haka ya zubqr ya canza mata wani har sau uku sannan ya mata wankan tsarki, nannade ta yayi cikin wani katon towel fari kamar jaririya ya daukota ya fitar. Shimfidata yayi kan sofa sannan ya koma gefen gadonsa, har runtse udanunsa yayi saboda ba karamin jini yagani ba. Yaye bedsheet din yayi sannan ya shimfida wani, wancan kuma yakai cikin washing machine. Harbyanzu ruwa sosai akeyi bae ma yace zai kaita asibiti, acan ma suna ita cewa fyade yayi mata. Dogin wando ya zurq ajikinsa sannan ya dauko boxers dinsa da wani katon T-shirt dinsa ya Sanya mata dan ba kayanta a dakinsa. Kwantar da ita yayi kan gadon ya lullubeta da bargo sannan ya zauna a gefen gadon ya dafe kansa, yanzu menene mafita, meyasa duk da yasata cikin ruwan zafi amma baisata ta farka ba. Mezaicewa su ummi wayyyo shi Aryan. Haka ya hauro kan gadon yana kallonta, her face looks pale, her lips dried,her eyes swollen, wani irin tausayinta ne da soyayyarta ya kara darsuwa azuciyarsa. Ba akaramin kokari tayi ba wurin saukar nauyinsa amma still gashinan ya aikata barna mai girma. Kwanciya yayi amma babu ko alamar bacci a idanunsa tunani kawai yakeyi daban daban, har aka fara kiran sallah sannan ya mike ya sauna yadan jima yana kallon ta kafin ya mike ya shige bayi yayo alwala sannan ya wuce masjid. Ba kamar kullum ba yau ana idar da sallan yadawo, har addu'a yakeyi Allah yasa ta farka kafin yadawo amma unfortunately yadda ya barta haka ya dawo ya sameta. Yanzu kam abun yafara damunsa, da kyar ya isa jira karfe bakwai yayi, wayarsa ya dauko ya kira doctor Amina, bawani bayani ya mata ba amma yadda taji sautin muryarsa tasan babban abune ya fara. Dama night tayi shiyasa cikin mintuna kadan ta iso. Har cikin dakin ya kaita, halin data tsinci Noor aciki ita kanta bataji dadi ba, karamar yarinya kamarta kamata yayi ace ya biya da ita ahankali, dinki sosai tayimata sannan ta mata allura ta prescribing wasu drugs. Fada tayiwa Aryan sannan yabasa shawarwari kan yadda zai kula da ita sannan ta sallamesa ta tafi. Kansa ne ke Sara masa,lallai bai mata adalci ba, shima yasan da wannan. Kwanciya yayi kusa da ita ya kawo hannunta yana murzawa ahankali har bacci ya daukeshi.

Wuraren karfe goma ta farka, idanunta sunmata nauyi sosai haka zalika jikinta. Abubuwan dasuka faru jiya ne ya fara dawo mata, kuka tasaki harda sheshsheka, cikin baccinsa yaji kukan nata,azabure ya mike aiko yaganta zaune can nesa dashi ta aza kanta saman cinyoyinta yana rera kuka hani'an. Matsowa yayi da niyyar tabata da sauri ta bige masa hannu" wlh ka kuma tabani duk abinda na maka kai kajawo,mugu azzalumi, wlh nidai nayi kuskuren yarda da kai, dama nasan mugunta kawai make shirya min kuma Allah yabaka daman aiwatarwa, yanzu kuma wlh bazan kuma gigin yarda da kai ba mugu" tunda tafara magana yake jin zuciyarsa namasa zafi, words dinta na hurting dinshi sosai, "Noorhh I'm sorry pls, wlh ban da gangar na cutar dake ba, I'm sorry my love" duk wannan abinda yake fada ki a jikinta. Suna wannan cece kucen wayarsa tafara ringing,da kyar ya kai hannunsa ya dau wayar, ummi ce. "Aryan lfi, tunda safe nake kiran Noor, I hope she's alright" jero masa tambayoyin tadinga yi, " lfy ummi.." Noor najin ya ambaci ummi aiko ta bare baki tafara kuka" ummi kizo kasheni zaiyi wlh mugu ne, ummi zai kashe miki Noor dinki" zaro ido yayi da sauri ya kashe wayar. Me ya barowa kansa ne, yarinya zata gama tona masa asiri, wai dama haka abun yake. Birgima takeyi akan gadon, kasanta radadi yakemata Nana wasa ba. Da kyar ta mime tafara daga bango zata fita, ko da yazo zai taimaka mata ta hanashi, haka ta fice daga dakin tana kuka. Kamar an dasashi haka ya tsaya yana kallon kofar dakin harta fice.

Yana shiga dakinta ta sa key akofa tazauna awurin tafara rusan kukarta, horn taji a gate. Da sauri ta canza kayan jikinta zuwa doguwar riga ta zauna abakin gado yana kuka harda majina. Muryar ummi taji a falon kasa. Kamar dance Noor yi kuka haka ta bare baki tafara ihu yana kiran ummi, adaddafe ta nufi kofar tabude, shima daidai nan ya bude kofa ya fito, salati kawai yakeyi tasa ta sameshi. Akasa ta sami ummi yana zirga zirga, " ummi" tafada cikin muryan kuka, ummi ta kara so ta rungumeta tana rarrashinta. Jikinta har bari yakeyi, zaunar da ita ummi tayi tana rarrashinta. Saukowa yayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login