Showing 78001 words to 81000 words out of 104042 words

Chapter 27 - MASARAUTAR JORDAN

CHN   

30 Oct 2025

3174

Mik'ewa yayi cikin sauri ya had'a komai.
Lumshe idanunshi yayi sannan ya cusa wasu abubuwa a kunnen shi, ya musu alama da hannu. Tuni aka konawa Ukshe lantarki, ya shiga ihu. Da ya tashe Ni daga barci, na farka a razane a sannu na safe kaina da yake barazanar fashewa, ga kafaffuna da suke min azabbaben ciwon, dakyar na mik'e zuwa inda nake jin ihun, buɗe kofar nayi, shi na fara gani yana zauna ya rufe idanun shi, tsura min shi ido nayi ina jin wani sabon kewar shi nake ji a raina, bud'e idanunshi yayi a kaina, mukayi ido biyu dashi. Wani irin kallo yayi min tare da mik'ewa ya tawo inda nake. Cikin tsoron shi na koma cikin dakin, jikina na rawa, na shiga tare da rufe kofar. Murmushi yayi sannan ya koma gurin Malika wacce take kuka wi-wi, Tsabar taga ana azbatar da Ukshe, sai ihu yake tsabar azabtarwan da yake sha.

Sabida tasan yana gamawa da Ukshe kanta zai koma, dan haka take kuka wi-wi tana rokonshi, da ya Kyaleta zata mishi abinda yake so. Zata mishi,

"Ku cire shi haka."
Da sauri suka ciro shi sannan Dr Fu'ad yayi mishi allura.

Komawa gurin Ablah Ashraf yayi ya dauke ta sannan ya Kaita baki kofar ya buga, yak'i kuma magana, sai da na buɗe kofar na ganshi da sauri nasa hannuna zan rufe kofar ya tura da gwiwarshi, take muka yi baya da kofar na fad'i, shiga yayi na mike zan gudu.
"Ai ba yau kika fara gudawa ba, Jeki inda yayi miki, amma kisani kina barin gidan nan ko nemi wani bani ba, idan kika zauna kuma azabtar da Uƙubata bazasu tashi a kanki ba, SAFINAH ki shirya ganin abinda zai sanyaki kuka da idanunki Ni kuka wulakanta maganata, da na iya dukar mace wallahi da sai na miki dukan Kawo wuka, amma haka bai b'aci ba, zan miki abinda bazaki manta dani, wato ke gaji (Urooba) zaki ga karshen sunan)

Ja da baya na fara ja ina yarfe hannuna, ajiye Ablah yayi sannan, sannan ya rufe kofar. Tawowa yayi yana ɓalle botirin rigarshi, ganin haka ne yasani ban ji wani tsoro ba, sai da ya rage boxes sa'annan yace.
"Ki haura gadon na baki abinda ya kawo ki."

Kallon shi nayi tare da b'ata rai, cikin jin haushi nace.
"Bana bukatar shi, dan bashi ya kawo Ni ba, da kakirani da Urooba, eh Nagode da haka kuma na tabbatar maka da Ni d'ince, matar da take son mijinta bakayi karya ba son da nake."

Fincikoni yayi tare da jefani can kuryan gadon, sannan ya shiga cire min kayan da karfin tsiya, sai da ya rabani da kayana sannan ya chafko nono na d'aya ya shiga murzawa tsakanin shi da Allah, d'aya na bakin shi yana min sucking d'inshi kamar mahaukaci, hannun shi d'aya yana cikin p+p d'ina. Wani irin zafine kamar ya dangwala min garin yaji a gurin, ga nonuwata da suke min zafin bala'i, cikin fitar kuka na tureshi ina cewa.
"Wallahi zaka kashe Ni ciwon suke min,"
Dariya yasaka sannan tace
"Idan mace ta iya rashin jin maganar mijinta shima Allah ya bashi lafiyar kula da yadda zai ji da ita wallahi sai kin ga rashin mutunci iya ganin idanunki."

Janyo Ni yayi da karfi ya cigaba da tsotsar nonon kamar yasami Alawar lollipop......


Kuyi hakuri Wallahi uzuri......
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*

Oum Muwaddah


3️⃣6️⃣
  Sosai ya shiga tsotse inda yayi mishi, ba tare da ya damu da kukan da nake ba, tsabar mugunta yana sucking nonon yana cizon su, duk yadda na motsa sai ya kara ƙarfin abinda yake, jin muryanta tana fita da ƙarfi ya shi d'agowa ya min rumfa tare da kama lips d'ina ya cigaba da sumbatar yana cizon su.
             Zandariya shi kuwa kara habbaka take, sai anbaliyar  ruwan dad'i take,  janyewa yayi daga jikina yayi yana kallon yadda nake haki kamar nayi mugun gudu.  Bud'e gurin yayi yaga yadda yake fidda, ruwa murmushi yayi tare da kai hannunshi ya karkad'a a saman pin d'ina, mik'ewa nayi da sauri dan bazan iya jure irin abinda yake min ba,

           Cinyata ya riko sannan ya mai dani na kwanta da karfin tsiya, zare boxes d'in shi ya shiga tura min zandariya shi, da karfi ganin ina ihu tare da ture shi, ya sashi tsaya cak.
"Ko ki tsaya ko kuma na miki abinda bazaki manta dani ba"

   "Don Allah kayi hakuri bazan kuma ba, wallahi."

"Karya kike wallahi gobe ma zaki kuma."

        D'ago Ni yayi tare da ajiye ni saman cinyar shi, sannan ya shiga zura min sandar girma, yana cacakata tare da make d'uwais, bakin shi na ciki nawa, zare bakin shi yayi cikin nawa sannan ya kai Dai-dai kunne na yace.
"Ba dai wutsiyar kika biyo ba!? Gata ina baki son ranki, amshi jijjiyar son ranki! Karki damu gashi nan ina baki bindina."

Yana fad'ar haka yana dukan ɗuwais d'ina, tare da matsasu sosai.

Iya wuya naji shi a hannun Ashraf, dan sai da ta kai ko motsi nayi ina jin shi a jikina, zan iya cewa muguntar shi a iya kaina ya tsaya, domin kuwa babu inda baya min ciwo. Musamman p+p d'ina, slowly ya zare jikina. Ban daki ya shiga, sake ruwan wanka yayi akansa tare da maida gashin sa baya.

"Kinfi da had'uwa! Zuma cike a marar ki, ko ina ya ciki yadda nake so amma dole na hukuntaki, dole na koya miki jin maganata."


Fitowa yayi daga ban d'akin, daure da towel, ruwa na sauka daga gashin kanshi, yana sauka a dokin wuyarsa zuwa jikinshi baki d'aya, kallona yayi tare da jin sabon desire, janye zanin gadon yayi yaga yadda na dunkule, sai ajiyar zuciya nake saukewa.
"Zaki wucce kiyi wanka ko sai na kai ki da kaina, kuma na daura daga inda na tsaya."

Dakyar na mike na sauka a gadon, cizon lips d'ina nayi tare da damke zanin gadon, hawaye na zuba daga idanuna.

Ina tashi dan bakar mugunta ya samen kafa na fad'i,

"Ki tashi kafin nazo na kuma turmushe ki."

Kuka na saka na mike ina bin bango, amma dan rashin Imani haka ya dinga bina, ina shiga ban daki. Ya biyo ni ruwa na tara me yawa sannan na shiga, yana tsaye a kaina.
Yana ganin na gama wankan tsarki, ya ɗauki showe gel, ya zuba a hannushi sannan ya shiga shafa min a jikina, a hankali yake goga min, kamar wanda nasaka shi, abin arziki.

Yana gamawa ya tsiyaye ruwan dake cikin abin wanka, ya shiga. Tun da ya shiga na fara kuka ina rokon Allah da Annabi ya kyalani amma fir yaki.

Sai da ya biya buƙatar shi a karo na biyu sannan ya kyalani Ni, yayi wankan ya fita.

Wato duk wanda yaki ji bazai ki gani ba, dan kuwa ina gani. Zai ciyar dani da ƙarfin tsiya kuma zai bi ya cinye ne son ranshi.

Kuma bani da ikon korafi zai ce min.
" Ni na kawo ki? Na kiraki ne!? Ki gane cewa ni duk abinda na miki saya kika yi dan haka sai ki zauna, tunda kika biyo wutsiyata ai kinsameta kuma zan cigaba da baki har sai kin koshi dan kanki."

Ina cikin tashin hankali, na rasa me yasa Ashraf ya zab'i bani wahala ta wannan hanyar, gashi p+p d'ina har kumbura yake, idan zai shiga da kamar nayi hauka sabida azaba da ciwo, shi kuwa babu abinda ya dame shi, ya shiga yayi zuba sukuwa, kamar wanda ya sami dokin shi da ya b'ata.

Ablah ta samu sauki,sai dai ya daina barina ina bata nono da kaina shi zai zo ya bata tana koshi zai daura da muguntar shi, son ranshi yake abinda ya gadama dani, nayi kuka har na godewa Allah. Nayi zurfi cikin tunani ya shigo, tare da mika min waya, amsa nayi cikin sanyi murya nace.
"Assalamu alaikum!"

"Kin kyauta! Kin nuna mishi bamu isa dake ba! Kin nuna mishi mu ba komai bane a gurin ki, kin nuna mishi babu wanda ya isa ya hanaki abinda kika niyya, hmm SAFINAH kenan. Allah ya bamu lafiya da nisan kwana zaki nime mu da. Kafar ki da kika tafi da shi zaki dawo inda muke, ba dai namiji bane."

Tana gama fad'ar haka ta kashe wayar baki d'aya. Kuka na saka ina kiranta fauce wayar yayi tare da cewa.
"Wallahi kin ji kunya, kin zamewa kowa damuwa, kin d'aga hankalin bayin Allah, Anya SAFINAH kina da tausayi a ranki, gaki kaman kin girma amma bai hakan bai hanaki cin kasa, ki zauna kifi abinda ya kawo ki, kuma wallahi ki daina cikin min kunne da kukan rashin kunya, ko nazo nayi miki abinda zai hanaki motsawa."

Had'iye kukan nayi, cike da tsoron shi.
Fita yayi daga d'akin, ban kuma jin d'uriya shi ba, sai dai ta ihun da ake. Wanda na tabbatar yana cin kaniyar wasu ne.

Shigowa yayi ina zaune akan abin sallah, ya ajiye min kayan sawa, sannan ya koma gurin yar shi wacce take barcinta.

★★★
"Taya zakuce babu wannan number, a cikin k'asar taya aka barshi ya shigo kasar kasan aikinka kuwa? Mutum d'aya ace ya gaggareku waye shi da kuke tsoron shi, toh wallahi ku san abinyi ko kuwa ni! Na dauki nawa da kaina."

Yana gama fad'ar haka ya fita daga cikin Office din ministan tsaron kasar.
Karar da wayar shi tayi yasa shi tsayawa, tare da d'aga kiran.
"Ya kake!? Na baka nan da awa biyu ka ajiye mukaminka, idan kuma bai maka ba zaka iya duba wayar ka sannan ka duba Youtube kaga wani sabin videon da aka sake."

"Wallahi Ashraf! Sai na maka kisar wulakancin!"

"Kai yi min shiru, ka ajiye wannan mukamin kafin mutane su Koreka da kansu."

"Wallahi bazan ajiye ba! Sai dai ku kashe Ni akan shi! Kuma dani kake maganar."

"Toh ai shikenan! Bari mu ga yadda zaka isa cikin masarautar daga Office d'in ministan tsaron,"

.......
Kallon Malika yayi cikin girmamawa, sannan yace.
"Ke uwa ce! Kuma me burin sadaukar da abubuwa sabida D'anta, nasan da baki daura shi akan burin zama Sarki ba da bazai damu ya rasa ransa akan aikin da bazai iya ba. Sannan gashi akan idanunki ya zab'i mulki dake da kuma rayuwar shi. Ban kawo ki dan na miki komai ba sabida nima ina da mahaifiyar, kuma bazan yafewa kaina cutar dake da nayi. Zan sake ki, a matsayinki na Uwa kiwa Al'ummar Jordan adalci. Kafin nan ga wannan video, idan har ni na kusanci baiwata, Bilal ya iya watsa abinda bai da masani ina kuma ga Ni da nasaka aka dauko min hoton shi da video yana shan giya. Koni mulkin jordan bata dace dani ba, kiran wasu daga cikin al'umma ya dawo dani,amma kiyi hakuri idan kinga abinda ya dame ki."


Juyawa yayi gurin Ghaniyu sannan yace.
"Fahad ka kai Ukshe gidan tsofi ya kare rayuwarshi a gurin, ita Kuma Umma ka kaita, kofar masarautar ka dawo."

Takowa yayi gaban ta, sannan ya mika mata takarda yace.
"Aminina zai kaiki gida wannan takardan ajiye mulki ne! Idan har kina son ki rayu dashi, yanzun karfe d'aya ne na dare, nan da awa goma sha biyu, ya ajiye mukamin, idan kuma yaki amincewa shima zai bi sauran sarakunan, amma Ni bana son haka ya faru dan mu biyu muka rage, ko ba komai Zanyi farin ciki d'an uwana yana nan bani d'aya aka haifa ba, Umma ga kawai muje. Fahad ga SAFINAH nan da A'isha, Maryam da Asma'u, suna can hannunku, ku rike min Iyalina da amana, idan na dawo toh shikenan."

"A'ah Sultan! Mu yafi dacewa muje, ba kai ba, al'umma suna bukatarka"

Riko hannun Malika yayi suka fita daga gidan, yaje yaɗata a mota. Har zai ya tadda motar sai kuma ya fito zuwa cikin gidan, dakin da nake ya shigo ya dauki Y'arshi ya sumbatar, sannan ya saka zai fita. D'ago kai nayi muryanta na rawa, nace Allah ya tsare."

Juyawa yayi sannan ya fita da sauri,
Koda yake gurin motar ya shiga, murmushi yayi mata sannan yace.
"Kiyi hakuri na barki zaune"

"Ba komai" tace a sanyayye,

Tafiya suka fara, suna tafiya yace.
"Tun ina da shekara uku na fahimci rayuwata bata da wata fa'ida sosai, sabida bani da aboki d'an uwa, babu uwa babu Uba sai tarin mulki da dukiya masu mugun yawa, abinda na sani shine Ni dai nadama masarafar ikon wasu, na Zauna a iya cikin gida daga Ni sai Masu kula da lafiyata, tunda na cika shekara bakwai sai na soma gane Ni daban ne da wasu yaran musamman idan aka banbantani dasu ta hanyar karatu, ba a barina nayi mu'amala da kowa, ba a barina naci abincin kowa, bana shiga cikin wasu abubuwa na nishad'i.

Bana gane komai sai karatun da nake, a haka har na cika shekaru ashirin da tara, a lokacin, Safinah tashigo rayuwata. Tazo a baiwa ban tab'a kallon SAFINAH dan ina sha'awarta ba, sai da Allah ya nufa ta sanadin lalurar zamu haifi Maryam da Asma'u. A haka kuma na share shekara d'aya a gidan Yarin Saudiya, dan wata na goma a can Safinah itace komai na itace rayuwata, Umma koda Bilal ya kashe Ni ki rike shi ya rike min Yarana da amincin Allah."
Kuka take kamar ranta zai fita tsabar tausayinta da yacika mata zuciya,
A hankali yake bata labarin abinda ya faru dashi, kuka take sosai har suka iso masarautar.
★★★
Tunda suka fita nake kuka sabida jikina da ya shiga rawa, ga zazzaɓin da ya sauko min lokacin guda. Dakyar na mike zuwa waje daga d'akin, babu kowa a gidan sai Ni d'aya, kuka na saka, a hankali na koma d'akin da ya barni, tare da alkawarin ko kofar fita bazan ratsa ba, balle naki jin fad'ar shi. Ban tab'a da nasanin zuwa na Jordan ba sai yau, nayi tir da halina, nayi bakin cikin zuwa na ashe abinda yake gudun na gani kenan ya hanani zuwa, "Wayyo Allah na, na shiga uku na lalace. Ubangiji karka basu ikon cutar da shi, Ya Allah ka tsare min shi, Ya Allah kai kayi alkawarin Nasara tana rinjaye da gaskiya Ubangiji karka basu ikon cutar da bawan ka."

Nayi kuka har idanuna suka fara zafi. Sulalewa nayi a gurin barci yayi gaba dani.

Bayan wani lokaci hayaniya mutane ya d'aga Ni daga barcin da nake. A sannu na Bud'e idanuna. Tashi nayi na zauna ko ina na min ciwon ga faduwar gaba da nake ji, jikina Kamar an rufe da d'anye nama, kasa tafiya nayi na shiga rarrafa har falon, daga nesa na hango mutum kwance an rufe shi da farin kyale ga jinin da yake zuba daga inda aka kwantar dashi, A hankali nake rarrafe har na isa gurin, zan kai hannu na bud'e Ghaniyu ya hanani, bakina na rawa nace.
"Ashuuuuuu" d'if na dauke wuta tare da dungurawa kan gawar.........😭😭😭😭😭


Hey Kuyi hakuri Yau ina da uzuri
[16/03 10:44 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*

Oum Muwaddah

3️⃣7️⃣

        A firgice na tasa wata irin kara, na farka daga mugun mafarkin da nayi, cike da mamaki nake kallon d'akin da nake, ganin shi tsaye yana busar da gashi.
   Zubur na mik'e ina kallon d'akin da nake.
"Yaushe muka zo nan!?"
Banza dani yayi ya gama sha man shi, saka wani farin kaya yayi riga da wando, masu laushi ya duba wani drowe ya ciro turare ya fasa, yana gamawa ya tafi inda yarinyar take kwance yi mata addu'a sannan ya gyara mata kwanciya, shima ya dawo bakin gadon ya zauna sannan ya shiga latsa wayar shi, mik'ewa nayi na wucce hanyar da naga ya  fito, Ina shiga ban d'akina, fitowa nayi jikina na kara sanyi na isa gabanshi, kaina a sunkuye nace.
"Abban Ablah!"
D'aga min gira d'aya yayi cikin gajiya yace.
"Wucce ki bani guri, ba son magana. Ajiye tambayoyin bakin wata rana zasu same me amsa miki."

   Duk yadda naso ya saurare Ni yaki karshe, kwanciya yayi abin shi Ni kuma na shige

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login