Showing 15001 words to 18000 words out of 104042 words

Chapter 6 - MASARAUTAR JORDAN

CHN   

30 Oct 2025

3165

bikin Dr, ya tattara yabar min gidan, Ni kuma na cigaba zama da shaidanin da yaƙe juya rayuwata. Gidan ya koma hunturu house, bakome sai buruntun aljanu
(🤣😂😎🙄😜 Na woh go rakani 🧗)
..... Haka nayita fama Ni ɗaya, watan dr biyu sai gashi nan ranar abin baya Ciyo shi, yazo zai murkushe ni, Ni Kuwa naki, murdeni yayi ya biya bukatarsa ya sakai zai fita, cikin wani irin murya me dauke da gajiya nace.
"Tafiya zakayi kabarni cikin bala'i Hameed me nayi maka da zafi."

Jikinshi ne yayi sanyin shima dai bazai ce ga abinda nayi mishi sai dankaren kazamtar da na keyi,
"Idan kina son zama lafiya dani dole ki daina haukacewar da kike kuma ki daina kazamtar da kike banda ina da da hakuri waye zai zauna dake, ki gyara nima zan dawo miki Hameed dinkin."

Haka yasa kai ya fito, nayi kuka iya karfina, nayi danasanin haka, tun bayan tafiyarshi ban Kuma ganinshi ba sai kwanciya sabon jinya dan cikin shine ya shigeni me mugun wahala, dan tun watanin baya da nayi bari ban kuma samun ciki ba sai yanzun, wani irin wahala nake sha, gashi duk kayan abinci na ya lalace, haka zan debi lalataceccen na dafa ina gamawa, zan zauna naci sai kawai naga jini ko tsutsotsi.

Ruwa wannan idan zan sha, sai nayita kuka dan jini ke zuba a fanfon,
Rayuwa ba dad'i baƙin cikin ya cika min zuciya. Yau ma haka aka min Cikin kuka nace.
"Idan wani abu nayi toh a fito a gaya min, bawai ana mai dani mahaukaciya ba."
Aikuwa aka fara wargaza kayan gidan, tare da makeni na fadi can, bayan wasu lokuta na farka Dr na gani zauna a kan kujeru, tashi nayi zan zauna ya bini da mugun kallo dole na koma na kwanta.
"Ban san laifin da namiki kike shirin jawo min masifa ba, akan me zaki kunna gas ki barshi yayi ta ci, gashi an kinji min gobara a gidan duk wasu abina masu daraja na rasa, hatta cikin jikinki kin min sanadin sa, amma Alhamdulillah tunda kema kinyi asarar wasu abubuwan zaki ji yadda nake ji."
Takowa yayi har gabana ya buɗe tafin hannuna ya ciro takarda daga aljuhun wandonshi yace..
"Kije dama zuciyarki bata tare da Hameed, tana can gurin kwartonki, ace duk abinda ya faru kafin wani naki ya sani shine akai toh na barshi ke dama banda budurwa zuciya me zaki da sa'an Dr Kyari, kije can ku karanta.....
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: *Masoyana na Nijar ga number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*

Oum Muwaddah......

MJ
BOOK-2
19-2-2020

🖐️✌️

   "Hameeed! Karka juya min baya, a lokacin da nake bukatarka, Hameeed!"
              
      Cak ya tsaya hannayen shi duk suna cikin aljuhun wandonshi.
          D'aga kanshi yayi sama cikin jimamin hukunci da ya yanke, karshe yasa kai ya fita, wacce itace fitar da yayi a rayuwata.

      *(Tabbas nayi rubutu akala goma sha tara a rayuwata, Masarautar Jordan yasani jin kaina wata daban ban wannan shafin ya ƙaryata min da zuciya ya sani jin kamar nice jikina yayi sanyi, ban taba duban rayuwar macen da ta rasa mijinta da yardanshi ba amma yau naji ina tausayawa matan da aka shiga tsakaninsu,Labarin Sadaukarwa ce garesu)*

              Yana fita yaga Ashraf jingine da bangon, murmushi yayi sannan ya dafa kafadar shi, yace.
"Yanzun na sauke nauyin da yake damun zuciyata, na bar maka baiwarka, amma kayi ƙoƙarin janye tunaninta. Iya haka ne zai sa ta fahimceka, Don Allah nan gaba ka gaya mata gaskiya aiki kasani ba yin kaina bane."
       Gyada Kai yayi tare da mai da kwallar da yake ciko mishi idanu.
"Nagode sosai Dr Abdulhameed! Tun daga haduwarmu kake taimaka min, sai dai bana jin zan Safinah zata yafe mana, sabida munyi wasa da hankalinta."

"Toh! Wallahi kai da ita nikam aiki kasani, kuma nayi maka, bani da niyyar aurenta kasani. Dan haka ya zama maka wajibi ka."
Cikin tsare gida Ashraf ya kalli Dr.
"Kayi hakuri! Yallabai."
Fita yayi daga ware din zuwa inda motarshi yake, ya zauna tare da kallon Sa'imah wacce ta cika ta batse.
"Ayya na zata kwana zaka a gurin ta!"

"Bazai yi na kwana ba, sabida iya abinda aka dauke Ni nayi da akwai wani abu bayan haka da zanyi."

Cikin jin ba dad'i tace.
"Ban gane ba!?"

"Eh zaki gane"
Nan yaja motarshi ya bar asibitin,
***
Kuka nake me mugun cin rai ji nake kaman na had'iye zuciyata na huta, ina jin aka bud'e kofar ban daina kukan ba, jan kujerar yayi ya zo dab dani ya zauna, yana kallon yadda na fita hayacina, amma dan jaraba shi kukan da nake dad'i yake mishi sai wani lumshe idanunshi yake, tare da gyada kanshi,

Shigowar Dudu bai sashi d'ago kanshi ga kallona da yake ba. Sai ma kura min ido da yayi, da sauri Dudu ya iso gurina yace.
"Didi! Kiyi hakuri don Allah. Wallahi banda Ashraf da yaje gida dazun ba Allah."

Zuwa yayi ya tsaya duba ruwan da aka saka min. Kallon takardan da yake hannuna yayi, a hankali ya zare a hannuna, tare da warwarewa.
*Ni Dr Hameeed nasaki SAFINAH saki d'aya."

Rintsa idanunshi yayi cikin zafin zuciya, yafi minti biyar a haka, Sannan ya buɗe idanu ya,
"Safinah me kulawa Hameeed ya sakeki"

"Sabida yagama yayinshi da ita, kamar Gwanki"

Cikin mugun fusata yayi kan Ashraf wanda yayi fuska kamar bashi yayi magana ba, dan dama tsakanin dudu da Ashraf bawani jituwa bane, kawai suna dan zumunci ne sabida, yaran dashi suke tsakani.

Kwalar rigar Ashraf ya cukumo ya kawo shi bakin kofa ya watsar cikin gargadi yace.
"Kar na kuma ganinka a rayuwata, ka kyalemin yar uwa ta huta."

"Idan zaka wulakanta Ni sau dubu bazan daina ba, sabida ita ta koya Min kome, zaka iya sawa ayi min kome Ni dai don Allah ko sau ɗaya ne kabarni na dinga ganinta"
Banka mishi kofa yayi tare da komawa gurina. Zama yayi yana son sanin abinda ya faru.
Amma na kasa cewa kome sai kuka, Banda kuka.
Har dare Dudu yana tare dani, duk wani kulawa shi yake bani.

***
A hankali sauki yake samuwa, gefe kuwa Dudu. Na kaftawa Ashraf wulakanci, kuma yaki ya barshi ko sau daya ya ganin, har ofishin Dr Dudu yake, sukayi fada sosai karewa ya ajiye musu aikin su, babu abinda ya ƙarya musu zuciya akan Dudu sai kukan da yake tare da cewa.
"Nan ka bada lokacinka akan SAFINAH, ashe shigo ba zurfi kamata, tare da cutar da zuciyarta. Meye laifin yarinya da ta mutu akan ka, ban taba jin tsanar kowa a duniya sama da kai ba, yarinyar da ta hadu da jarabawar Rayuwa zaka wulakanta. Ba kome mun gode sosai ai kayi namijin kokarin, ga takardanku. Na ajiye muku aikinku."

Yana gama gaya musu haka ya juya yabar Office ɗin, yana zuwa d'akin da nake, yaja kujera ya zauna yana kallona, na cusa kaina a cikin cinyata.

"SAFINAH! Haka zamu cigaba da zama baƙi ce min kome ba, aiko sau daya ne zaki ce min wani abu."

Duk maganar da Abdullahi yake naki d'ago kaina, banda zubda kwalla da nake bana kome, sam bana iya cewa kome.
"Toh tashi mutafi gidana."
A sannu na d'ago kaina. Na sauko daga gadon, na dauki hijabi na nasaka sannan na jira shi ya gama hada kayanmu, haka muka fito jikin Dudu na koma tare da rike rigar shi, ina b'oye fuskana a jikinshi.
Muna zuwa gun motarshi ya buɗe min na shiga tare da kira kaina.
"SAFINAH!!!"
Muryar Ashraf naji, sake rintsa idanuna nayi, yazo da gudu zai buɗe Kofar, tureshi Dudu yayi ciki masifar da dama abokin mutuwa yake nima.
"Wai kai wani irin masifa ne haka? Ka rabu da ita dole."
"Don Allah ka barni na ganta ko sau ɗaya n"
Wanka mishi mari Dudu, bai damu ba ya kuma zuwa zai buɗe motar, Dudu ya sake tureshi. D'ago kai nayi naga yadda dudu yake dukan Shi.
Wani irin tashin hankali naji ban san lokacin da na buɗe kofar motar Ba.
Zuwa nayi na riƙe hannunsa, ina girgiza mishi kai hawaye na zuba daga idanuna bakina na rawa nace.
"Toh meye amfanin haka, kamanta waye shine? Ko dan baka san irin Daular da ya fito bane, masu tsaro dari biyar suke tsaron lafiyar shi, kartine majiya karfi, yafito ta gidan da ko karar sautin faduwar abu akaji mataki ake dauka, shugaba ne na al'umma guda. Kabilu uku ne a karkashin mulkinsa, kimanin yan majalisu dari da goma ke, bashi goyan baya, hatta manyan attajiri da yan kasuwa suna bayan shi, shine zaka dake shi, yaushe ka zama mara tausayi da, da zaka dake shi, badan Kowa ba kodan su Mariamah da Husnah Zaka daga mishi kafa, kazo mujee yanzu ba lokacin rigima bane."

Jikinshi yayi sanyin yabi bayana, muka shigo motar, kauda kaina nayi dan bana son na cigaba da ganin jinin da ke zuba a fuskar shi. Tunda muka fara tafiya, babu wanda ya iya cewa kome. Banda kwalla da ya ɓalle min a idanuna babu abinda nake, tissue ya mika min na amsa a hankali.
"Kiyi hakuri! Amma wallahi matukar zai zo inda yake zan wulakanta shi, gwara ya nisanceki shine zaman lafiyar shi"
"Toh meye yayi maka?"
Na tambaye shi muryata na rawa.
"Didi na tsaneshi! Sabida shine mafarin matsalolinki"
Murmushi nayi dan ya bani dariya da tausayi.
Ban kuma ce mishi kome ba, sai dai fuskar Ashraf yaƙi fita a cikin idanuna, ina masifar jin zafin digar jininshi, kurawa hanyar ido nayi.
Wasu abubuwan na tuna kuka ya kwace min, yama rasa tacewa.
A haka muka isa gidanshi, dan yasan koda ya kaini gidan mu akwai matsala.

***
"Amma me yasa ka bar shi ya dake ka haka?"
Goge fuskar shi yayi. Sannan yace,
"Bazan rama ba, sai dai nafison duk lokacin da zai min haƙa yayi akan idanun ta, so nake na suna girma matsayina a zuciyarta, kamar yadda ta same matsuguni a zuciyata so nake naga haka a cikin idanunta, duk abinda ya faru itace ta kirkiro shi, amadadin ta tsaya kome yazo karshe sai taki, Nima kuma ban fahimci ma'aukin abun ba, sai yanzu dan haka ku barni da su."

"Amma naga dai, kana da Matarka toh ka rabu da Safinah mana."

"Hmm! Dr Fu'ad bai gaya maka waye Ni bane? Ni ba a bani umarni, umarni na iya haɗawa."

Kura mishi ido yayi sannan ya janye daga gareshi. Dan shegen kwarjinin Ashraf yake dashi kana ganinshi kaga jinin sarauta, amma ba daga nan abin yake ba, sai ya kalleka kukayi ido biyu dashi anan zaka fahimci karfin mulkin a idanun sa, domin. Tsakarka yake babu tsoro a cikin ta sai tarin izza. Kome girmaka da zaran kunyi ido biyu toh gabaki d'aya dole kayi ladab, mafi akasari da idanunshi kawai yake horasu Ghaniyu.

***
Tunda na dawo gidan zancen da sauki kenan, amma batun aljanu nan fa,
Ga Ashraf da ya binciko inda nake. Baya tashi zuwa sai dare, hmm mutum ya zama kaman aljani shima.
Wani abu da yaƙe dabi'ar larabawa, su a can gurbinsu dare lokacin shakatawa ce, rana kuma ana juyawa ce, dan haka ba wani abu bane a gurin su yawo da dare.


Da mota yashigo unguwar, a can gefe da unguwar, shida Ghaniyu da kuma Fahad,.suka ajiye motar a can.

"Sultan! Me muka zo yi a cikin unguwar mutane da dare!?"
Cikin rashin damuwa da abinda zai fito harshen shi yace.
"Na kawo kune a kashe min ku"
Dariya Ghaniyu ya gimtse dan yasan halin ubangidanshi , da iya bakar magana.
Ciki dariya Ghaniyu yace.
"Akwai wani shaidani da ya sami Gimbiya SAFINAH, shine Sultan yazo su san nayi."

"Shaidanin Mutun ko na Aljanu."
"Ehtoh, nan ne ban sani ba, amma tabbas yazo ganinshi ko yana nan ne ko kuma ya barta dan tsaf Sultan dinmu ya shirya sun kunce Sultana SAFINAH."

Shiru duk sukayi har suka isa gidan, ta baya suka kewaye, kamar marasa gaskiya, wani abu suka saka a hannunsu da kafarsu sannan, suka shiga bin bangon har dai suka samu nasaran hayewa katangar, a dai dai window dakin suka hangoshi zauna bak'ikirin dashi.

"Ghani! Ka daiji abinda nace maka, kafin zuwan mu, sai kai kuma Fahad ka koma inda muka ajiye motar, koda an rutsani zai kaini gun Yan sanda, kai da Gani zaku zo, zai maka bayanin kome.
"Umarni ka kawai muke jira"
Murmushi yayi sannan ya dira!

Nasani Wannan page akwai Question sosai a bakinku......
Fatan alheri.... Allah ya biya mana bukatar mu na alkhairi.
[22/02 11:08 AM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*

Oum Muwaddah......

MJ
BOOK-2
20-2-2020

Page 4×2

              Komawa suka yi yayinda shi kuma ya dirka a gidan juyawa. Juyawa baƙin karen yayo kan Ashraf da mugun gudu, kafin karen ya iso ya fidda wani k'olba a gefen cikinsa tare da ɓalle bakin k'olban, sai ga karen yabi iska ya shiga cikin k'olban shi kuma ya rufe.
Sau da dama wannan ita ce hanya mafi saukin da wasu Malam ruki'a sukewa aljanu ko ifiritai masu shegen taurin kai.

                 Dake aikin yazo mishi da sauki, sai dai wani irin kara tare da tsawa ya tadamu, Dudu da yake d'akin shi yaga inuwar mutum na zaga gidan.
   
To banda jaraba ya gama aikinsa shine ya shiga niman inda nake, sai akayi rashin dace, yaga dakin sai dai Babu ta inda zai shiga shine yake ta daman zaga gidan (🙄 madalla Allah yasa a kama mutum)
        Shi kuwa Dudu ganin ana zaga gidanshi yasashi dauko yar goranshi wanda ake kira da ko kwana,
      Ya cigaba da kallon yadda Ashraf yake tsaye, kare mishi kallo yayi, ranshi ne ya ɓaci a zuciye ya fito daga gidan, yayi hanyar backyard, yana zuwa  cikin ɓacin rai ya daga sandar zai buga mishi aikuwa ya gocce, tare da juyawa suna kallon juna.
     
             "Wai kai wani irin masiface kake bin yar Uwata dashine? Ko ance maka bansan abinda kuka aikata bane."

        Sosai giranshi yayi tare da sunkuyar da kai yace.
"Na fahimci kaine kawai zaka bani matsala. Ni bawani abu nake nima ba! Yar uwarka nake bukata, ita kawai Idan kuma haka bai samu ba zan hakura amma kafin nan ka bari ta nuna bata tayi na sai ka samu damar magana"
      Tureshi yayi gaba, tare da gaya mishi kalamu masu zafi, amadadin yaji haushi sai ma

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login