Showing 18001 words to 21000 words out of 104042 words
kin fitar da yayi. Hayaniyarsu ya tasheni. Ni a tunanina barayi suka zo, ashe rigimar Dudu da Ashraf ne.
Da sauri naka mayafi na fito, shi ya ganni amma Dudu bai ganni ba.
"An zo gurin! Don Allah kabari Ni ka gaya mata gaskiya abinda na aikata mata."
Ingijeshi Dudu yayi ya fad'i a ƙasa.
Aikuwa ya sake ƙara.
"Wai Dudu meye haka ne? Dare yayi fa."
Cikin jinjiki Ashraf yace.
"Safinah don Allah ki saurareni ko sau daya ne, zan gaya miki gaskiya."
Kamo wuyar Rufani Dudu yayi, zai fitar da shi daga gidan.
"Don Allah Safinah ki saurareni! Wallahi iya gaskiya zan fada miki."
Kauda kaina nayi tare da jan isa ga sanyin dare da ke ratsa ko ina.
"Baban Affan! Kyaleshi"
Na fada kaina na gefe,
"Bana gaya maka ya, surukinsa nifa nasan abinda nataka yar uwarka ta mutu a kaina."
"Didih karki sauraren shi! Shine ya sa Dr Hameeed ya aureki! Sannan duk abinda yake faruwa yana da masaniyar akai. Wallahi babu kome a ranshi sai cuta. Bakinsu ɗaya da Hameeed."
Tsabar kaduwa kamar zan kira Lokaci guda tsoro ya kamani.
Jikina na rawa na fito zuwa inda suke.
Kallon Abdullahi nake yana bani labarin yadda ya tsinci labarin a bakin Dr Shabhan.
Hawaye suka shiga saukowa da gudu, gabanshi naje na tsinka mishi mari.
"Meye laifina Ashu? Dan nayi taimako shine ya zama matsala ko me? Kasheni kuke son yi kai da Hameeed ko? Wato You creating the game, and kune player ni kuma ball."
Tafa hannuna mai zuciyata na ta fasa.
"The Game is over! Thank you bazaka kuma break heart na wata Y'a mace ba sai ka biya abinda ka aikata. Kaje nan da wata uku Ni da ina zan nimeka."
Wucce shi nayi ina kuka me cin rai.
" Amma ai da kin ji hujjata"
" Wata hujja ce dakai!!!" Na saka mishi tsawa.
" Na ina sonki mana!"
"SO"
Juyawa nayi cikin masifa nace.
" You don love me"
Da sauri yasha gabana yana cewa.
"Wallahi tallafi"
"Ka min shiru! Macuci azzalumi, mugu."
"Safinah!!"
"Stop calling my name fita kan na baka mamaki."
"Don Allah ki saurareni mana! Ko sau daya ki bani damar kare kaina."
"Hhh kabar gidan nan ko kuma na tara maka mutane."
"But!"
"But What!"
Na tsare shi da ido, sunkuyar da kai yayi, a hankali ya tako gabana.
K'olban da ya saka Anim ya dauko ya bani, sannan yace.
"A da ina tunanin, ina raye ne sabida Asma'u Husnah da MariamSajidah, sai da ga baya na fahimci na shiga zanen kaddarta, na zata zaki sami farin ciki idan ki same Hameeed, sai gashi hankalinki yana wani guri daban. Dr Hameeed nuna shigo dashi rayuwarki, tun daga ranar da kika samun guba hukumar bincike 26 Jordan Agent code 29, tun farko na fahimci aikin kika zo, nayi ƙoƙarin kar wani abu ya dame ki, ta sanadin, nayi ƙoƙarin kare kimarki, Sannan da kome ya gyaru na fahimci waye Ni sai yawa kaddaran, bansan so ba. Ban san mutumtaka ba, zuwanki Rayuwata na fahimci daraja irinta dan Adam"
"Na gaji da jin tatsuniyarka kaje bana bukatarka"
Juyawa nayi zan koma ya rikone.
"Ina raye ne sabida ke"
"Karya kake! Sabida yaranka"
"Ashu! Ka tafi min da kome ka rabani da kome, Ashu taimako kawai nayi amma kome sai Ni, Ashu."
"Ban tafi da kome ba, tun daga ranar da kika kalubalence hukuncina na ajiye ki a matakin Farko "
"Wallahi karya ne kaje nace ka gama dani "
Riko hannuna yayi dukkan biyu yana cikin nashi hannun, "na barki ki auri Hameeed ne dan kiyi farin ciki, dudduniya Ni nafi kowa cancanta zama dake."
Kauda kaina nayi cikin wani irin ciwon da kirjina yake," baka san yadda nake ji ba! Uban yarana ya ci amanata yasa an yaudareni"
"Safinah nifa ba kome nake so a tare dake ba ke kawai nake bukata."
"Har abada bazaka kuma samuna ba, Please go away🙏🏽 kaje Nagode iya haka ma Nagode, mu a cikin ƙabilarmu na arewacin kasar nan, duk macen da rasa Budurcinta."
"A'ah Didih"
Inji Dudu,
"Barni na faɗa Dudu."
Cizon lebbena nayi kwallar na zuba sosai, sannan na cigaba da cewa.
"Idan mace ta rasa shi kuma kowa yasan da haka zai zame mata abin gori agurin mijinta da danginsa ne."
Takawa nayi har gabanshi, Ashraf na da tsawon sosai, dan sai da na daga kaina, ina juyo sautin numfashinsa tare da bugun zuciyarshi, sannan na cigaba da cewa.
"Ba iya kanta ba, hatta jikokinta sai an goranta musu, kasan girman da darajar da mace take ci akanshi, ba iya shi ba cikin ka da yafito a jikina, korata Abba yayi wurgani yayi waje, amma haka Nannah ta tsallaka tayi tafiyarta."
Kauda kaina nayi gefe wasu Irin hawaye ke sauka masu mugun zafi da ciwon,
Sunkuyar da kai nayi ina kuka, nace.
"Na manta kome, a lokacin da ya dace na gina kaina ka shigo min da Hameeed, amma total confuse bansan Taya kuka gama kome ba Amma Allah ya sani."
Juyawa nayi zan bar gurin, ya riko hannuna.
"Tafiya zaki yi? Zagi, duka, kome ki min zan dauka karki juya min baya."
"Har yanzun baka san kima na d'an Adam ba, kaje zan duba Al'amarin basaraken nan me cike da izza."
"SAFINAH!"
Lumshe idanuna nayi domin naji kiranshi tun daga kaina gangan jikina, zuciyata sai da suka amsa, sake hannuna yayi sannan yazo gaba ya tsaya.
"Ki bani dama na gyaran kuskure na."
"Sai nayi tinani akan haƙa."
"Toh wani hukunci zaki yanke min?"
"Sai nayi tinani akan haƙa"
"Safinah"
"Don Allah ka kyaleta, ka barta zuciyarta ta huta, idan kuma kana son ka ga gawarta ne bismillah."
Haɗa hannunshi yayi tare da kallon Dudu yace.
"Ok Nagode yallabai."
Matsa min yayi na wucce, juyawa yayi yana dan dukar kirjinshi, tare da lumshe idanunshi, har muka shige Cikin gidan tare da rufewa.
Sannan yaje Me gadin ya buɗe mishi cike da tausayawa,
Ganin su Ghaniyu yayi da Fahad yaje ya shiga gaban motar tare da kwantar da sit din.
Sannan suka bar unguwar.
***
Ina shiga daki na rufe Kofar na jingina bayana jikin kofar , sannan na fashe da wani irin kuka, yayinda na cusa kaina a cinyata. Ina kuka me cin zuciya hatta su Dudu suna jin muryata, Sophia taso zuwa ya riƙe hannunta tare da girgiza kanshi.
"Barta tayi kuka! Cin amanar ta yayi, amma shima ba yayi bane dan ya cutar da ita yayi ne dan niman soyayyar gaskiya, kuma ya samu kawai tana jin ciwon haka da yayi ne,amma nasan zata hakura,"
Sai da nayi kukan ya ishe Ni, sannan na kwanta a gurin, ina sauke a jiyar zuciya, har barci yayi gaba dani.
***
Koda suka dawo gidan, shiga part dinsa yayi yana shiga idanunshi ya sauka akan agogon bango karfe huɗu da arba'in.
Na tasha ya hango tana barci cikin takura, yau kwants goma da zuwanta amma sam baya kallonta a mace, tsaki yayi tare da ɗaukan pillown ya koma falon ya kwanta, tare da lumshe idanunshi.
*Karya kake!!!*
Itace kalmar da take yawo a cikin kwakwalwar shi, lumshe idanun yayi, amma sautin kukarta bai bar shi ya sarara ba har sai da aka yi kiran sallar farko ya tashi, ya shiga ban d'akin falon yayi alola. D'akin da bakowa yaje ya gabatar da nafilla
Yana idarwa ana shiga sallar asuba, da sauri ya fito. Inda ya haɗu dasu Ghaniyu a hanya, har suka fito basu gane mishi ba, dan yaki cewa kome.
Ya ja bakinshi yayi shiru, ganin haka yasa suka fahimci Akwai matsala dan haka basu takura kansu don bin diddiginshi ba.
Muhammad Ashraf bini Abdullahi Alhashmiyya, ya karanci law, a jami'ar Germany, a degree na farko. Lokacin da ya haɗa karatunsa ya dawo Jordan, Mahaifin Ghaniyu shi yake kula da lafiyar shi. Kasancewar shi shugaban dakarun falon na uku,
Duk lokacin da yaga Ashraf cikin damuwa ya kanyi ƙoƙari bashi shawara da zai fita, dan a lokacin Ashraf bai da wata buri da yafi sanin waye shi, kwantar baban Ghaniyu ya daina zuwa. wato Hakeem, sai Ashraf ya shirya yaje.
Anan ya samu ai Kakar Ghaniyu ce ba lafiya, yana shiga gidan tsohuwar da kwance makauniya tacewa Baban Ghaniyu ya d'agata ta zauna, bata gani ta kalle Hakeem tace.
" Barka da zuwa matashin basaraken, zauna ka bani hannunka."
Juya hannunshi tayi har sau uku sannan ta cire zoben hannunta.
"Dukda musulunci yayi yaki da canfi da kuma duba, amma tun zamanin sarki Yasir nake da jiranka, sai gashi kazo a dai dai zan tafi, amma ga wannan zoben zata zo kamar zuwan ruwan sama a sahara, daga nan zata bud'e maka ganinka, idan ka yarda da ita ka bata wannan zoben. Zaka fahimci abinda yasa.......
Don ALLAH ku tayani warware wannan matsalar😢🤪😜
1.8words kuyi hkr
[22/02 11:09 AM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah......
MJ
BOOK-2
21-2-2020
_Kafin na fara zan so na tuna muku kadan daga cikin dabi'ar larabawa wanda dayawanmu mun sani sai dai mun mantane kafin zuwan Muslunci, larabawa sun kasance masu imani da canfe, har takai duk indai zasu kasuwanci su, suka yi gamo da Kaji ko kare sun kasance babu Sa'a, kuduba cikin litattafan fikihu zaku tabbatar da haka, har zuwa ake a tazama tsuntsaye idan suka tashi suka nufi gabasa toh magana yayi akwai al'amun sa'a (Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama,Yasha fama da Jahilai), sai ilimi taurari shima tun wancan lokaci sukayi imani da shi, amma zuwan Musulunci ya haramta wa kowa, shi kam zaku iya duba cikin kitabu Tauhidi, sabida babu mugun ilimin irin masu ilimi taurari, bansan yadda zan muku bayanin ba but yadda malama tayi mana bayani ta tabbatar masu ilimi suna da mugun sani akan gobe shi yasa Allah subhanahu wata'ala yayi hani da zuwa gun masu duba tsafi, duk aka sasu a Shashi shirka_
*Idan nayi kuskure ku gyara min barnan da nayi Nagode 🙏🏽*
9.....
"Kaje kanemi ilimin kare kan da al'ummar kasar ka, tabbas zata zo. Zata rusa wani aikin zata."
Shiru tayi tana kallon wani gefe sannan ta cigaba da cewa.
"Ban san ta yadda zan maka bayanin ba, amma ka bata wannan zoben. Ya take taya zata zo ban sani ba amma zata zo abisa wani kyakkyawan fata kuma zata yi nasara"
'''' Tunda ta bashi zoben ya saka a cikin aljuhun rigarshi, bai kuma bin takan zance ta ba.
Mata da yawa an kawo su cikin masarautar musamman bangaren shi aiki, bai taɓa ganin wacce ta iya kallonshi ta gaya mishi magana sai Safinah, ita ce ta an karar dashi dukda yana sane, dan Bayan abinda Kakan Ghaniyu ta gaya mishi, Baban Ghaniyu ya bashi shawaran ya tafi niman ilimi Addinin, shine dalilin da ya sashi tafiya Saudiyya karantan Islamic law, a shemaranshi na biyu ne, ya dawo samu labarin mutuwar Hakeem, lokacin Ghaniyu yana shekarar shi ta karshe a makarantar horan Yan sanda, amma haka aka yanke mishi karatunsa, ya dawo yana kula da lafiyar Ashraf,
Abinda Ya fahimta shine ba mutuwa Hakeem yayi ba, kashe shi akayi, dan haka ya shiga bincike amma bai samu kome ba, da zai koma ne yake Ghaniyu suka tafi,
Bayan ya kuma nimawa Ghaniyu damar karasa karatunsa. Na dan sanda a nan Saudiyya, sai da suka kwashe shekaru uku, sannan suka dawo, rana da suka iso suka haɗu da Fahad.
Shima Fahad Baban shi yayi aiki da Sarkin Abdullahi mahaifin Ashraf, wani ziyara da ya taɓa kawowa Ashraf, har yaso gaya mishi wani magana, bai samu damar haka, toh a hanyar komawarshi gida aka sami gawarshi.
Dan haka Fahad ya basu shawara su shiga aikin tsaro kasar, amma dole sai Ashraf yayi amfani da ƙarfin ikon shi dan a basu aikin sirri,
Fahad ya karanci ilimin kimiyya computer, dan haka Ashraf da kanshi yaje har ofishin ministan tsaron da shugaban kasa, aka basu iznin shiga aikin.
Kuma dake suna da goyon bayan shi basu wani gardama ba, inda a ranar aka kirkiro, Jordan 26 Agent, inda suka sami wasu tsofin sojojin da yan sanda, da kuma masu aiki a lokacin, aka shiga basu hoto na musamman,
Sun same shekara biyu suna samun horo, kafin suka gama, Ashraf ya dawo ya cigaba da zama a matsayin Sarki, a idanun jama'a. A gefe guda kuwa yana aikin bincike sosai.
Babbar matsalarshi yana niman inda mahaifiyar shi take, tunda yana zuwa Oman kuma suma suna zuwa masa, kwatsam sai ga Alie ya kai Safinah zai sayar da ita, daga cikin mutanen da suka ja motar, har da Fahad shine Yaron kazab, shi yasa biya kuɗin ta.
Hotonta ya ɗauka ya turawa Ashraf, yana ganinta. Ya fara binciken akanta anan ya fahimci yar jarida ce, kuma ta b'oye bayyanta. Sake turawa Fahad sako yayi akan daga wani yanki tafito.
Shi kuma ya turo masa da cewa.
Daga Senegal, murmushi yayi bai kuma bin takanshi ba,dan shi yasan koma a binciken da yayi dukda rufe information ɗinta, sai da yasan yadda yayi hanking ɗinta ya fidda kome akanta, printing din hotonta.
Tunda ta shigo gidan yake jiran ta inda zata fito mishi, bata fito ta ko ina ba sai ta masa katsalanda a cikin al'amuran shi, haka yayi mishi dad'i, ita ce mace ta farko da ta sanya shi farin ciki ta hanyar gaya mishi gaskiya, taurin kai, kafiyarta haka ya matuƙar burgeshi.
Gabaki d'aya rayuwarshi babu mace dan shi abinda ke gabanshi ya hana shi fahimtar wata mace.
Sannan shi bai fara sonta bayan ya sameta ba a'a sonta ya fara ne daga lokacin da Fahad ya turo mishi hotonta, Dan Koda ta fara aikinta da gaya yasa aka ki bata d'aki, kuma ya shiga bata aikinta wahala, kuma sai yaga bata damu ba.
Da kuma tasowa tsoma kanta Cikin sha'anin shine ya sa ake ta bata wahala, dan Ghaniyu yasha mishi magana da a sassauta mata, akan haka sai da ya bawa Ghaniyu hutun sati biyu, dan haƙa ya cigaba da zuba mishi Ido,
Abubuwa da suka faru daga farkon labari har zuwa, rape ɗinta da yayi. Lokacin da Ghaniyu yazo ya samesu fita yayi yaje ya tawo da Fahad da kuma, Azrah ita tazo ta sanya mata kaya, Ghaniyu ya dauke ta zuwa can shashin bayi, Fahad kuma da wasu kartin maza suka riƙe Ashraf wanda suna tashinsa ciwon ya kuma tashi,
Danne shi sukayi aka fara aikin, basu fadi wanda ya turo su ba, a haƙa suka fita.
Bayan ya farka ne yake gaya musu mafarki da yayi, sunkuyar da kai yayi tare da rike kanshi.
"Na cuci kaina na zalunci yarinyar da bata zo dan cutar dani ba."
"A'a Sultan ka bar fadan haka, kaddara ce kuma babu wanda yafi karfin haka "
Sun ɗauki lokaci suna nuna mishi yarda da suka yi da shi.
Sai abubuwan suka faru daga lokacin har zuwa yanzu.
Tunda da abin ya faru ya shiga damuwa, a hankali ya fara fahimtar sauyi daga gare ta musamman yawan amai ko tayita amai, dukda yaso ta bashi haɗin kai a dubata taki, karshe har ta zuba mishi guba, a cikin abinci.
Bayan an rufe ta yasa aka dauko mishi kayanta nan yaga passport ɗinta, wani abinda Safinah bata sani ba, ai Ashraf yasan cewa guba zata sa