Showing 21001 words to 24000 words out of 104042 words
mishi, dan haka da ta kawo shayin bai sha ba, sai ya zubda a kasar table, sannan bakin shi dama ya kuntso kumfan brush ɗin da yayi (🤪😜😂🤣 mugu) da taga yasha dan har kekenshi take, shi kuwa bayan wasu lokuta ya fara fidda kumfan, ganin haka ai kuwa ta fara ihu, kuma dama sunganta. A Cctv shi da Ghaniyu da Fahad, ganin yadda ta rude ga Ashraf a kwance, su Ghaniyu suka fita da ita zuwa gidan kaso.
Shima ya tashi yana wani murmushi miskilancin, sannan yace.
"Zan kwanta dan nasan yanzun motar asibiti zasu zo, Kuma Hikimarku tayi dan bansan iya mutane da aka kashe sabida Ni ba."
Yana kwanciya sai ga Ukshe da Abu Zarri
A hanzarince suka nufi dashi.
Daga nan har abinda ya faru na barishin Masarautar da ita,
Lokacin da yaji labari bata da lafiyarta, yasa aka dubata nan suka tabbatar da tana da ciki na kusan sati Uku shi kuma yana don maida Ita gaban iyayenta, gashi ya son zuwa amsar takardun shi a Saudiyya. Kafin su bar kasar sai da yayiwa Dr Fu'ad magana, shi Kuma ya haɗa shi da Hameeed.
Da farko Hameeed yaso bayyana mata gaskiya amma ganin tana cikin damuwa yasa shi yasa bai fada mata aiki aka sashi ba.
Koda Ashraf ya dawo ya samu tayi nisa a soyayyar Dr, abin ya bashi haushi, duk yadda Dr yaso mishi bayani yaki sai da ita ta nuna bata yinshine, yasa shi hakura.
Amma maganar gaskiya Ashraf bai so ta auri Dr ba. Amma ganin haka zai iya haifar mata da farin ciki ya sashi, hakura sai zamanta da Dr shima dai ya kai zuciya nesa ne, amma kullum sai yaje Asibiti jin yaushe zai sake ta. Abinda basu saka shi cikin tsarin ba Anim wanda fatalwansa ya sabbin rayuwarta..
.....
Ajiyar zuciya ya sauke tare da gyara kwanciyar shi.
Yana tsananin kewar tsiwar rigimarta yanzun yasan tunda tace sai ta nime shi.
***
Ina kwance inda nayi sallah ban kara motsawa ba, barci yayi gaba dani. Saboda jiya ban samu barci ba.
Shafa min kan da ake ne ya taddani a barci, a sannu na buɗe idanuna, Ummi na gani tana zubda hawaye.
Tashi zaune nima ina kallon ta, yadda take kuka taba bani hakuri, murmushi nayita na ciwo, sannan na shiga labari abinda Hameeed suka min, ita ma kuka take ta bani labarin haukacewar da Mamie tai sakamakon Kama aljani ta.
Hakuri tayi ta bani tare da gaya min sharrin Mamie ce.
***
Lokacin ya tafi dan har na koma gida, na cigaba da zaman idda, sam bana jin daɗin kome.
Kwanciyar tashi asarar me rai, yau nice saura wata ɗaya na gama idda.
***
"Don Allah idan laifi na maka ka gaya min. Kusan wata uku da zuwa na amma kamar wa."
Mika mata hannu yayi, ta tsaya tare dayi ƙaramin tunani kafin ta taka zuwa gabanshi, sanya hannunta tayi cikin shi sannan ya ajiye ta bisa cinyar shi..
"Natasha ba lallai bane ki gane halin da nake ciki ba, saboda ke Ni kike so? Ni kuma zuciyata yana gareta, taya zaman mu zai haifar da da mai ido.
Gashi ta kusan gama iddarta ina so samu ne, zan sawwak."
Rufe mishi baki tayi da hannunta.
"Wallahi zan iya zama da kai Indai zaka rike aurena, ka rufa min asiri, kasan ba karamin abu bane zai sa miji ya saki mace, a cikin tarihin masarautar mu ba a taba samun ba, don Allah karka sa a min kallon wacce bata san darajar kanta ba, don Allah kayi hakuri Ni na yafe ma bazan kuma maka magana ba tunda ba kaso, Allah ya baka Safinah."
Yadda tayi maganar sai da tsigar jikinshi ya miqe, sabida muryanta rawa.
A hankali yake kewaye hannunshi a tsakanin k'uib'inta zuwa shafafeffen cikinta tare da manna mata, kasancewarta me karancin shekaru, dan haƙa ya dauke ta zuwa other room (🙄😜 Yau ma nasan haushi zai kama wasu naki leka d'akin Don Allah ku rabu dani bazan leka ba wato kai ena Kubar turani 😏)
(A fito lafiya AshTash)
***
Muna zaune a falo yau na tashi da kewar Yarana da suke gurin Nannah, kamar wanda aka wurgoshi na ganshi a kaina!
Waye kenan
Assalamu alaikum
_kuyi hakuri ina ta zirga zirga ne Insha Allah zaku samu zuwa dare Nagode 🤝_
[23/02 12:19 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*
Oum Muwaddah......
10.A firgice na tashi ina kallon shi.
"Don Allah ki yafe min! Safinah nayi da nasanin biyewa Ashraf."
Ban kalle inda yake ba na yi zama na ina gyara farcena, ganin baki kulashi ne yasa shi matsowa kuwa dani zai tab'a Ni na saka mishi tsawa tare dace.
"Wallahi ka kuskura ka taba sai na baka mamaki. Kuma ka fita mana a gida Hameed ko nasa a fitar min da kai, kaje Ashraf ya cigaba da juyaka."
Ya kasa bani hakuri haka yaja tsunami rayuwar shi ya fita daga gidan mu.
Kwallar da suka tawo min na maida dan nayi alkawarin bazan kuma wani kuka ba, kuma dole nima na rama duk iskancinsa da suka min.
***
Rub da ciki yayi bayan ya gama turmusa Natasha wacce take matsar kwalla, idanunshi jajjur ajiyar zuciya yaƙe saukewa,. tsabar damuwa da bakin ciki bawai dan bai same yadda.yake so bane kawai kishin Dr yake
Musamman yadda ya fahimci mata daban daban ne,.wasu duk gyara da zasu yi bazasu kai wasu bata tabbas SAFINAH mace sama da kasa, mace da duk namiji da ya rabu da ita sai ya fahimci haka, sau d'aya ya makale mata ya fahimci ita tana cikin mata na musamman.
_Yanzun haka Hameed yaji lokacin da ya aureta?_
Haka yayi ta sakawa da kuncewa.
Tashi yayi tare da saka kayan shi ya fita daga d'akin.
Binshi tayi da ido kwalla na kuma sauka a idanun ta.
***
"Hameed! Baka kyauta min ba, karasa wacce zaka yaudara sai Safinah yarinyar da ta yarda da kai sama da kome shine ka zauna ka cutar wai kana gaya min maganar banza."
Haka Ammah tayi mashi wankin babbar bargo.
Ya Kuma tashi ya bar gidan likita ba sauki ba, shi kanshi ya san yayi kurakurai amma dole ya nemi ya yafer Safinah.
***
Wani abin takaici shine jinin karshe da zai tsarkake ni daga rayuwar Hameeed yaƙi zuwa dan har kowa ya shiga tambayata ko na gama idda, shiru nayi ban kuma cewa musu cikanku ba.
Duk yadda bawa yaso da rayuwarsa ya kasance sai kasamu matsala, rayuwar da babu tsarin Allah a cikin sa shirme ne, kuma duk rayuwar da babu jarabtar banzan rayuwa ce, kai kanka kaji cewa Allah ya halicci kane dan ya gwada ƙarfin ikonsa da buwayarka, shi yasa a cikin Alkur'ani (Allah subhanahu wata'ala
Yace ku zaga duniya kutafi kuga abinda baki taba gani ba, tayi hakan ya zame muku Aya da izinin.)
Ai basan munje da nisa ba ko a iya inda muke munji kuma mun bika, don koda a Film ban taɓa kawowa Ashraf zai buga wasa dani ba, shine coach din, shine reapre, sannan ya haɗa team. Ba kome ya janyo haka ba, sai dan ya fitowa cikin mugayen mutane.
Sam babu tausayi ko imani sai tsantsan son kai, da mulki, indai har na sanya shi ya bar wasu dabi'a tabbas dole na gama idda domin na saita shi yadda zan zan ji daɗin. Ya ajiye izza da mulki,
*Ta ya?*
Na tambayi kai na! Lumshe idanuna nayi kafin na kuma buɗe su, akan window d'akina.
Hanyar sanya shi fita niman kuɗin aurena, matukar Ashraf ya iya kawo Sadakina a cikin wata uku, zan iya auranshi, amma dole yayi wasa da hankali shi nima, yadda zai fahimci nima ba saukine dani ba.
Lumshe idanuna nayi tare da gyara kwanciyata, ina jin na kama Ashu dam a hannuna zan amince masa ne bawai dan ina sonshi bane, sam bana sonshi sai dai ya zame min dole na gyara halayyar shine.
Sai da nakusan cinye watan baki daya sai ga bakona tsabar murna sai da nayi kuka.
A hankali na fara har na gama cikin kwanaki biyar, ina gamawa. Kuwa sai da kowa na gidan ya fahimci haka domin dai da a takura nake, yanzu kuwa na fara walwala kamar bani ba, dukda kulawar da nake samu. Daga Ummina da Abba.
Ina tsinci wake dan Yau fara da mai muke don ci, tunda nace ina so kowa ma yace zai ci dan sun san cewa in dai nice zan yi abinci toh zamu ci dad'i, idan Ummi ce zata ce so fito suyi kome da kansu. Ni kuma ban cika don nayi aiki da kowa ba.
Dake na maida hankalina tuni na gama, sannan Batul da Khalilah suka yanke ganye da kwai, Ni kuma na fita na bar musu kitchen ɗin, naje nayi wanka.
A falo na same shi da Ummi suna gaisawa, sam Ashu babu yarinta a tare da shi ko nace kuruciya dan duk lokacin da zaka gashin kwarjinin da kima ne ke kwance a fuskar shi, mulki ya b'oye ya kuruciyar shi.
Kanshi a sunkuye yaƙe magana, Ummi kan banda murmushi babu abinda take, juyawa tayi cikin harshen shuwa tace min.
"Baki ganshi bane,?"
Shiru nayi tare da bata rai nace.
"Sannu"
D'ago kai yayi ya kalle inda nake, tabbas nice nayi magana, take abinda yayi min lokacin da muka je gurinshi a gidan yarin ya dawo mishi.
Juyawa tayi zata balbaleni koda fada taga wayam kwafa tayi. Irin zata gamu dani sannan suka cigaba da hirar su.
Wanka nayi nasaka riga da zani, zangon anyi shi kamar skirt. Dan har da tsagu a baya, sai daurin dan kwalin Maryam Babangida da nayi wanda aka mai dashi Zahra Buhari. Fara hoda da kuma, da man baki da nashafa, sai dan kwalin da na zizara a idanuna, na Humra na shafa na fito a sannu nazo na wucce su, kitchen na shiga na samu har sun gyara kome, Sannan na zuba abincin nake table na fara ci, na samu Ummi bata falon. Hango yayi ina cin abincin a nutse.
Miqewa yayi ya tawo dinner area yaja kujera ya zauna, kallon yadda nake ci hankali kwance, zaman shi a gurin ba karamin takurani yayi ba, duk sai jikina ya fara rawa. Murmushi yayi cikin jin kai da wani isa, yaja abincin da bai taba ci ba, ya dauki spoon ya diba, ya kai bakinshi, kallona yayi tare da lumshe idanunshi, dan inda ya diba akwai kifi da kwai ga kuma wake da ganye salat haɗin tumatir gurji, har da ganye albasa. Uwa uba ita kanta waken da maggi muka dafa, shi yasa yaji d'and'anon ya fita daban, gashi inda Yacin babu yaji, murmushi nayi cikin mugunta na saka hannuna na dibo yaji na zuba sosai, sannan na tura mishi gabanshi fuskanta dauke da murmushin mugunta, lumshe idanun yayi ya kalle Ni, bata rai nayi tare da kauda kaina.
"Kaci Indai kana son kasancewa dani"
Nasan cimarmu ya bambanta, al'adar mu ba daya ce ba, dabi'u mu ba d'aya ce ba, amma dan ya nuna min a shirye yaƙe da hukuncina ya fara cin me yajin, tunda ya kai lomar farko ya dauke wuta, Tsabar zafin yajin kauda kai nayi tare da ture goran ruwan dake table ɗin, kallona yayi idanunshi sunyi jajjur, ban damu ba. Sai ma sake tamke fuskana da nayi, haka yayi ta cin abinci.
Ga yajin da ya dame shi, sai jan iska yaƙe. Tsabar zafi ya addabi shi.
Duk ya rikice sai kifkifta idanu take, dan ruwan da ya rage a kasar goran na mike mishi.
Da hannuna ya haɗa ya matse Sannan ya kai goran bakin shi.
Fincike hannuna nayi tare da barin gurin.
Safe goshinsa yayi. Ajiye mishi goran ruwa nayi sannan na bar gurin.
Naki naki bashi dama ya kare kansa kuma na ki kula shi, haka na cigaba da bashi ciwon kai.
Bayan kwana biyun ban ganshi ba, ban kuma ji labarin shi ba. Sai na share na cigaba da hidimar gabana.
Shi kuwa yana can yana fama da matarsa me shigar cikin, sai fama take da uban laulayi ba wani can ba, dan tana cin kome ita kar ya matsa daga gareta ne, shi kuma dake Allah yayi mishi masifar don yara, shine yake ta biye mata.
Babban damuwarta kar ya fadawa iyayenta domin zuwa zasu yi su saukewa, ita a yanzu da ta fahimci mijinta yana da yawan bukata baya jin zata iya barishin a nan, shi yasa take ƙoƙarin b'oye laulayinta dan ma bata amai.
........ Cikin na shiga wata biyu Nannah tana isowa, dan shi ya gaya mata maganar cikin, ranar da Nannah tazo Natashah tayi kuka kamar idanunta zasu fita. Dan tunda taga kanwarka mahaifinta kuma uwar mijinta, yasan tafiya za ayi da ita.
Tana kwance a jikinshi sai kuka take sosai mugun yana sane yayi fuska, kamar bai damu ba, d'ago kai tayi cikin kuka tace.
"Dake baka sona! Shine zaka kira Amminka ko ta tafi dani, sabida na tsare maka samun farin cikin ka."
Shiru yayi bai kulata ba, cigaba tayi da masifar ta, a ranshi yace.
"Duk masifarki dole ki tafi"
Bata fasa ba, ta cigaba da masa dibanshi albarka sai da ya tashi ya zuba mata ido, dake halin ya motsa maganar ce baya jin yayi mata, sai ya juya mata baya.
Duk yadda taso ya biye mata suyi rigima yaƙi fir.
Abu daya ya kasa hakuri da ji shine kuka, dan haƙa ya janyo ta jikinshi, ya rungume ta tsam. Sabon kuka tasaka mishi tana tambayar shi meye laifinta dan tana Son shi.
Rungumeta yayi yana shafa bayanta, dan shifa magana ce yau bayajin yayi, kuma koda zata saka mishi wuka a wuya bazai ba, sai dai a mishi kome.
Washi gari haka ta tashi da jiri tare da ciwon kai, dole suka dangana asibiti, gado suka bata, sabida rashin hutu tare da damuwa yasa jininta yake barazanar dallewa sama.
Sosai suka mai da hankali gurin kulawa da ita, Nannah tazo gidanmu da zata koma nace.
"Nah ki zauna zanyi mata dan abin tab'awa."
Cikin farin ciki ta zauna na shiga kitchen na mata abinci su na larabawa, musamman na jordan, na saka a cikin basket na rakata da shi, a hanya take min jajjen mutuwar aurena a raina nace.
*Dan baki san wanda yayi wasa da hankalina bane.*
Mun isa asibitin mun samu Natasha tana mishi bori, shi kuma ya daura kafa ɗaya akan ɗaya yana kallonta,
Da sallama muka shiga, miqewa yayi tare da amsar basket ɗin hannuna, yana kallon Cikin idanuna. Murmushi yayi lokacin da ya shafi hannuna. Watsa mishi harara nayi tare da sake mishi basket din Ina murguda bakina.
Ajiye abincin yayi na kalleta yadda take cika da batsewa, abin ba ya motsa Yes kishin mijinta take Ni abin dariya ya bani ta maki cin abinci sai shi malam kalamu, ya kalame abincin.
B'ata fuska yayi cikin jijji da kai yace.
"Ummu Husnah!!!"
Wani Ni irin abu naji ya tsargan mun.
Banza nayi dashi, sake kiran sunan yayi a shagwaɓe, kasa amsa wa nayi na kalle shi, mara kunya wani irin kallon kasa kasa yayi min tare da cizon lebbanshi na kasa yana tsotsa, yana wani rau-rau da idanun shi.
Kallon Matar shin nai naga ta kafeni da ido, sunkuyar da kai nayi.
"Ina son irin abincin Rana da naci."
Iska na bawa ajiyar shi dan nan fahimci so yake ya tada zaune tsaye,
Kallon matarshi yayi yaga ta bata rai, murmushi yayi cikin ranshi wani dad'i yake ji.
Miqewa nayi nacewa Nannah.
"Nannah zan tafi"
"Toh ki gaida gida, dukda tunda muka zo baku gaisa da Natasha ba."
"Hmm! Ina zata iya gaida Ni tunda ta ganshi hankalinta ya kwanta taje taso aurenta dan mijina. Bazata nemi dai dai ita ba sai mijina, Ni dai ta fita min kona bata mamaki."
Tashi nayi zan fita, yayi maza