Showing 27001 words to 30000 words out of 244256 words

Chapter 10 - GANIN IDO COMPLETE BOOK BY MAHMUGEE

MAHMUGEE   

08 Aug 2026

492

kirjinsa ya kafeta da fararen idanuwansa ya bude bakinsa ahankali ya furta 'Masha Allah' tareda adduoi masu kyau da tsari tukuna ya kalli fuskanta a karo na uku yana ganin kamannin Nasir dinsa akan jaririyar fuskarta.

Nasir da zuciyarsa ta tsaya cak akan tsananin kaunar babyn miqa masa ita Raheem yayi ya karbeta da Bismillahi yana jinta har qasan zuciyarta fiyeda yanda yake kaunar Al'amin yayanta.

Addua yayi mata aka bawa mahaifinta ita yayi mata addua da kiran sallah kafin ya miqawa Nasir ita ya Ambaceta da suna SANAAH KHALIL MUHAMMAD.

a cikin kunnuwanta ya fara kiranta da sunan kafin ya ambata a bayyane take Baba Khalil ya maimaita sunan yana mata adduar girma da gamawa da duniya lafiya cikin aminci da tsaron ubangiji.

Maamah tayi farin cikin haihuwan zainab suna nan dan haka itace tayi jinyarta har akai sati daya aka sallamesu suka dawo gida taci gaba da kulawa da ita kafin tafiyarsu.

Baa bari sati biyu ba akai sunanta sbd idan akai sati biyu kaman yanda wasu keyi idan tiyata ce to su basa nan,

Captain Raheem jeerah ne ya aikowa da baba khalil Manyan shanu guda biyu da raguna biyu na sunan Baby SANAH sbd Nasir daya kwallafa mata rai da wata irin kauna.

Shi kansa Nasir hana baban siyan komai yayi shine ya siya mata duk wani abin buqata da kayan sakawa itada mommyn wadda tace ta cika masa alkawarinsa na cewa itace zata haifa masa mata.

A duk lokacinda suke wannan maganar tasu ta wasa dariyarsu kawai baba khalil keyi sbd yasan wasar ce tinda yaushe Kamar Nasir zai tsaya jiran girman yar Zainab harya aureta tinda a lokacin ai yayi manyancin da bama zai iya aurentaba.

Baby SANAH nada sati biyu cif a duniya Nasir da maamah suka bar Nigeria suka tafi cikeda tsananin kaunarta da kewanta bama kamar Nasir daya tabbatarwa iyayenta shine zai dauki nauyin komai nata komai zaa siyawa baby SANAH a sanar masa bai yadda suyi lalurarta ba ya dauke musu.

*****A ranar da suka isa Morocco a washe garin ranar ne daurin auren CAPTAIN RAHEEM HAKEEM JEERAH da matarsa Meenah wahab wadda tini suka fara hidimar bikim kafin isowan ango da danginsa da suka taho kusan kaf dangin Jeerah sun samu tahowa bikin.

An Daura auren daya samu halarta mutanen da bama ayi tinanin halartarsu ba kuma a cikin kwanciyan hankali da aminci.

Har akai bikin aka gama Dr Mum da Alh admiral Hakeem jeerah basu hadu ba hakama matansa biyu duka sunzo suma babu wanda Allah ya hadata dasu a cikinsu sai da aka gama bikin sukai nacin da saida zuka ganta dan basuda nutsuwa idan ba ganinta a cikin idanuwansu sukai ba.

Babu wata hayaniya kowa ya watse bayan kwanaki biyar da auren kenan kowa ya kama gabansa wanda shi kansa Raheem din babu lokacinda ya bata ya wuce America da matarsa yabar Nasir a nan wanda saiyayi training na dan lokaci kafin ya rafi dashi America din.
#MAMUH
#FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH
#SEAMAN NASIR IBRAHIM
#SANAH KHALIL
#BEST CRAZY COUPLES CHEMISTRY
#AGE GAP
#CRAZY LOVE
#JEERAHS
#MEENAH WAHAB
#FAMMAH JEERAH


GANIN IDO
1K
VIP 5K
0022419171
ACCESSBANK MARYAM SANI GUMMIGANIN IDO 2026
Mamuhgee

18
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Rayuwar Maamah fatima data dawo hannun Dr Mum tazama abinda ita kanta fatiman batai tinani ba sbd dagaske tamkar uwa daya uba daya ta gabatarwa duk wanda take tareda dashi da ahalinsu na kusa dana nesa daman sun san fatiman a baki da kuma lokutan jinyar fammah din a baya tinda ita kowa ke kira idan zaa yiwa fammah ya jiki,

Abbu yayi farin cikin dawowansu fatiman gurinsu sosai duk da ansha yar wuya kafin samar musu da cikakkun takardun zama amma sbd suna fama da kadaici da rashin kowa a tattare dasu ya saka yake sake jin dadin zuwan nasu musamman Nasir da tini yafara kulawa dashi sbd manyanci babu namijin dazai kula dashi da kyau.

Nasir da baida plans a yanxu dorasa akan huldodin business din gidan aka fara yi yana dan kulawa dasu tinda bame wuya ne sukeyi ba business din gold sukeyi me girman gaske da suka mallaki manyan shaguna a babbar birnin qasar kuma tinfa babanta ya fara business din tin yana likitansa abin ya karbesa dan haka a yanzu suka gama bunqasuwa.

Ba iya fita aikin Nasir keyi ba sosai yake kulawa da Abbu wanda harya fara samun sauki sosai dan har fitowa dashi Nasir keyi su zagayo yana turasa akan kujera wani lokacin kuma riqesa yakeyi su dan zagayo da kafafunsa da basa wani iya tafiyar arziki.

Fatima kuwa duk da manyanci yaxo hakanan itace komai na gidan ya dawo hannunta itace ke juya masu aiki sai kuma lokutan da dama itace da kanta takewa Abbu abinci musamman data dage tana sake koyar wasu abincinsu bayan wainda ta dade da iyawa daga fammah,

Dr Mum bata zama sosai sbd aikinta ga yawan tafiye tafiye dan haka rayuwa a yanzu tayiwa kowannensu daidai musamman idan dr Mum ta tina da Raheem yana qasar da baya tareda ubansa da dangin jeerahs yana rayuwa da matarsa.

**Nasir bai fara training ba sai da suka share kusan shekara a qasar yana cikin business dinsu ya gama sanin qasa da huldodin komai da rayuwar qasar harma da zama kaman cikakken dan qasa dan haka yafara kokarin shiga training duk da ayanzu sbd Raheem kawai zai shiga aikin,

Bai taba dena waya kowace rana da baba khalil da mommy Zainab ba yana basu kulawansa tareda yi musu aike duk wata zai tura musu kudi masu kaurin kulawa da BABY SANAH da karatun Al'amin wanda karatunsa yake nisa shima dan yana junior class yanzu.

Raheem aurensa wata tara Meenah wahab ta haifi Lafiyayyar babynta wadda bata bar komai na mahaifinta ba wanda zuwa yanzune wani sabon kwarjininsa mai zafi ke qara fidda kyansa da sabon jininsa dake kan lokacinsa,

Fammah shine sunan da aka sakawa babyn kuma haka ake iranta dashi,

Zuwan Fammah duniya ya saka Meenah wahab samun matsayin datake ganin tana buqata a zuciya da rayuwar RAHEEM JEERAH wanda duk da ta zama matarsa uwar yayansa batajin ta samu wannan full satisfaction din a zuciyarta,

Sonsa yayi mata yawan datakejin kaman bata gamsu ba dan hakane shi da kansa ya dade da fahimtar she is obsessed with him dan haka yake bata dukkanin sonsa da kulawansa dan ta samu nutsuwa da jin yana son nata shima.

Dr Mum jin tayi rayuwa da zuciyarta sun sake mata dadi dan kuwa yanzu tasan meenah ta gama samun guri da gurbi a zuciyar Raheem da Ubansa tinda ta haifa musu 'ya,

Sir hakeem jeerah ma tabbas yayi farin ciki sosai da haihuwan tareda tsananin kaunar Fammah din musamman daya taho da ita Nigeria suka dan zauna kusan wata biyu kafin ya tattara su suka koma.

Nasir shine uban 'ya dan kuwa shine ma ya saka mata sunan Dr Mum din.

Dawowa da Meenah akai gida sai datai kusan shekara guda tukuna ta koma sbd RAHEEM da baya zama kwata kwata a dan lokacin rayuwarsa yanzu kusan ta koma ruwa gabaki daya dan yafara taka manyan matsayin da babu sauran hutu a tattare dashi ko kadan bayan rayuwa a cikin inda suke din yanxu.

Meenah ma dole aiki tafara dan debewa kai kewa tareda kulawa da baby fammah wadda tafara wayo da girma.


******Baby SANAAH tafara girma da wayo sosai dan kuwa shekarun sun fara tafiya,
A rayuwarta bayan iyayenta da yaya Al'amin datake tareda su Yaya Nasir dinta shine mutum na hudu dataiwa sanin da zallan kauna ta jinin gaske sbd tin tana qanqanuwa sosai babu ranar da baya kira a ajiye mata wayar yayita mata wasa da magana harta fara wayon ganesa harma a yanzu datai masa sanin sosai dan kuwa a hankali ahankali dashi da Mommy suka tabbatarda ta tashi da wata irin kaunarsa da sonsa a jininta,

Sonsa takeyi kaunarsa takeyi harta kai babu lokacinda bata masa rigimar saiya taho,
A duk lokacinda Zaiji muryanta ko tayi masa yarinta zuciyarsa sake wata irin mutuwa takeyi akanta batareda damuwa da qanqantarta ba garesa,

Anyi anyi yayi aure amma sam ya kasa hakan sbd qwallafa rai da yayi akan Baby SANAAH wadda haryanzu ya kada dena kiranta da baby a cikin sunanta.

A lokacinda Fammah 'yarsa datake girma tareda Baby SANAH bai damu ba dan kuwa bayama iya tinanin aure a lokacin duk da fadan da babansa khalil ke masa na qin aure,SANAH kawai yakeso ita kadai yayi niyar aure koda hakan na nufin zai tsufa ba aure to tabbas zai jirata ita yakeson ta zama matarsa a nan dai duniya.

Kaf iyayensa babu wanda baiso ya fara koda wani aurenba kafin girman Baby SANAAH amma baida raayin hakan dan haka dole aka hakura aka tayasa jira da fatan girman baby SANAAH wadda take sake girma kowace lokaci da kaunarsa a jininta da zuciyarta.

Shine komai nata tinda aka haifeta kaman yanda yafada babu abinda iyayenta suke siya mata da kudinsu saida kudinsa har yanxu datake karatu shine komai da komai nata harma dana yayanta Al'amin.

Baba khalil yariga ya sakawa ransa tinda Nasir yaqi auren to tabbas basai Baby SANAAH tayi girma sosai ba tana kaiwa sha shida ko sha biyar ma zai aura masa ita insha Allah.

*****Nasir ya samu gurbin zamowa navy soldier tini shima sedai basa ma guri daya kwata kwata da Raheem jeerah tukuna sbd Raheem yayi nisan matsayin da bazai taba ma ganinsa ba a bangaren aiki sedai dan uwa kuma shi anan Morocco har lokacin yake.

A wannan lokacin ne kuma katsam Baba Khalil ya samu accident mai muni sosai da motarsa wadda ta Nasir ce yabar masa dazasu baro,

Accident din Baba Khalil ya saka Nasir tattarowa dole ya taho Nigeria sbd jinyar baba khalil din da kulawa dasu gabaki dayansu tinda Al'amin karatu yakeyi sosai ba damar ajewa kuma koda zai iya ajewan dole dai Nasir yazo.

Haduwan Nasir da Baby SANAAH ya taho mata a bazata dan haka sai ta samu kanta da tsananin farin cikin ganinsa da kunyarsa amma sbd yanayin jikin Baban babu damar bayyana zazzafar son da sukewa juna.

Mommy na cikin tashin hankali sbd accident din yayi muni sosai gata sauran kuruciyarta ga babu wasu dangin arziki dan mahaifinta ya rasu yanzu sune suke kulawa da ummanta wadda ta tsufa sosai.

Kafar Baba Khalil daya ta lalace gavaki daya ya rasata dan haka jinya sosai yakeyi Nasir ya tsaya akan komai na ganin ya samar masa jinyar cikin nutsuwa da kwanciyan hankali,
Babbar private asibiti ya kaisa ana zubar da dukiya me yawa gurin kulawa dashi sosai,

Ya jima sosai a Nigeria saida Baba Khalil ya samu sauki daidai misali kafin ya tattara ya koma sbd lafiyar dai gaskia ba lallai ta dawo kaman baya ba.

Kafin ya tafi zafin kaunar dake tsakaninsa da Baby sanah ya qaru sosai dan kuwa tashin hankalin datai dazai tafi sai dayaji inama a aura masa ita a hakan idan yaso yayi renanta ta girma a hannunsa amma yanayin jikin Baba yasaka baice komaiba ya lallabata ya tafi yabarta.

Bayan komawansa ya dena dadewa kwata kwata bai dawoba akai akai lokaci zuwa lokaci yake tahowa Nigeria gurin dubasu sbd Maamah bazata iya xuwaba dan manyanci dan haka ya dage shine ya zama ginshiqin ahalin nasu tinda baba yana zaune ko kwance baya iya fita koina rayuwarsa ta mutu kenan sai abinda Allah yayi.

A can bangare daya kuma nauyi ya sake hawa kansa sbd business din Raheem da suka fara bayyana shine yake kulawa dasu anan Nigeria da Morocco harma da America.

Ya zama wanda yafi kowa zama busy a duka familyn biyu dan hakane ma bai wani yi nisa a aikin navy din ba yayi quiting ya fuskanci manyan abubuwan dake gabansa,

Duk wani sirri da tattalin arziki da kulawa da komai kankantar abun Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH yana kansa bai taba rasa komai qanqatar details na RAHEEM ba,bai taba wasa da abinda ya shafesa ba,
Shine dan uwa daya,rabin jiki daya,kwrgen sirri daya kuma personal person daya dika na Admiral Raheem jeerah da mahaifiyarsa dr fammah wadda komai nata yana hannun Nasir dan hatta komai ma sunansa take sakawa bana Raheem ba kaman yanda dukiyar Abbu ma tana karkashinsa duka.

Shekaru sun sake tafiya sosai Rayuwar familyn Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH ta zama wata rayuwar dukkanin kwanciyan hankali da kauna me karfi da soyayya tareda daula da wani irin tsari na turawan da ilimi yayi mugun ratsawa da yanci,

Da gata da yanci da wata kauna me karfin gaske fammah jeerah ta taso daga Dad dinta ga kuma dayan Dad nata Nasir dayake tsananin kaunarta.

Iyayenta busy suke basa wani zama musamman Dad dinta da kwata kwata rayuwarsa ta kusan qarewa ne akan matsayin dayake akai na Admiral of the Us Navy.
#MAMUH

GANIN IDO
MAMUHGEE
1K
VIP 5K
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

19
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Kauna me tsananin karfin dake tsakanin Nasir da Admiral bata taba ja bayaba saima wani karfin data qara dan kuwa bayan aikinsa dayake da qarfin gaske akai da kaifin raayi da wani irin rashin tsoro ko shakka to Nasir ne wanda yasan asalin cikinsa da wajensa,

Shi a nasa bangaren baitaba yiwa Nasir maganar aure ba sbd yasan ko Nasir din zai mutu ba aure bazai taba auren wadda va yarinyar da shine ya Rada mata suna ba hakama baiga abin tada hankali ko damuwa ba akan yin aure ko fashinsa koda shekaru na tafiya.

*****Baba Khalil jiki ba sauki duk wannan shekarun ga tsufa yana sake tafiyar da ciwon cikinsa dan haka ya yanke shawarar ayi auren Nasir din da baby SANAAH wadda batafi shekaru goma sha shida ba a lokacin.

Hakan yayiwa kowa dadi musamman sbd Nasir din da haka kawai kowa yaji matsuwar son yin aurensa sbd manyancin dake shigosa.

Shi kansa Nasir din a yanxu zuciyarsa ta gama rasa kowane walwala da farin ciki bayan na son Auren Baby SANAAH wadda ta gama tsayar da zuciyarsa akanta dan irin yanda ta kwallafawa ranta da zuciyarta shi,
Bai taba tinanin zata iya masa wannan son ba dayake gani a tattare da ita wanda ya zamana kaman a jininta yake yawo,
Shine ya koyar da ita sonsa ya dasawa zuciyarta sonsa amma ayau son yayi yawan dayake ganin kaman yayiwa zuciyarta yawan da baisan wane irin so zai nuna mata ba yaji zuciyarta ta samu gamsuwa.

Irin zafin son da dayake mata ya saka kowa yake tsananin sonta da kaunar a bangarensa dan kuwa itace macen da zata kawo farin ciki da walwalan da suke ganin yana qasa a rayuwarsa ahankali ahankali dan kuwa ya tashi daga Nasir mai raha da son hayaniya ya koma Nasir shiru shiru walwalansa haka kawai tana yin qasa.

Ana saka date din aurensu wanda tini aka fara shirye shiryensa musamman Dr Mum wadda ta hada kayan auren Nasir dasuke tsananin fatar hakan,

Sun san yarinya ce sosai dan haka suka shirya karbanta su ingata rayuwarta a tareda su kafin ta qarasa girman zama cikakkiyar matarsa.

Dukiya me yawa Raheem ya ware ya tanadarwa Nasir din gidan da zai zauna da matarsa duk da gurin Dr Mum zata fara zama.

Ana saura sati biyar Auren a tsakar dare Allah ya karbi ran Baba Khalil wanda Allah baiyi zaiga aurenba duk burin dayaci na bawa Nasir Baby SANAAH

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login