Showing 111001 words to 114000 words out of 244256 words
kaisa matiqar tanada rai da lafiya babu wanda zai wulaqanta SANAAH ko hana mata right dinta cikakke na matarsa.
Maamah kuwa tsananin zanyi jikinta yayi taji itama anata bangaren bata maida alkhairin Khalil gareta ba dan kuwa khalil shine wanda ya zama bangon rayuwarta da babu wanda zai taba maye gurbinsa na zama bangonta.
Numfashi itama ta sauke tana cewa su zainab din su yafe mata tayi kuskure mai girman da bama zata iya hada ido da Al'amin ba.
Dr Mum ce ta miqe ta bar bangaren suka bita banda SANAAH data kasa binsu suka tafi bangaren su Dr Mum din.
Acan kuwa hajiyar Samad labari da fira kala kala take janyowa tana bawa Meenah tana neman ta yanda zata sako mata zancen auren Fleet da SANAAH amma duk dinta ta fara bullo zancen sai Meenah ta sauka akai tana fadawa wani zancen da baima da alaqa da abinda take son isarma.
Takaicin Meenah dinne ya ciketa ta ringa tsinewa sakarcinta da rashin tinaninta daya kasa kaiwa ga abinda taketa son isar mata tsawon lokaci.
Ga hankalinta ya rabu biyu da abinda yake faruwa da aka aiko kiran Maamah daga bangaren Hakeem.
Cikin kuluwa da kai karshen takaicin meenah datake jin inda yar uwarta ce wlh saita mata dukan tashi kisha ruwan gishiri kuma taqi fadan dalili tace
"Ai wannan bangaren da akai na dauka sabuwar amaryar fleet akaiwa shi shiyasa ma ban taba shaawan shigowaba ko kallo sbd takaicin kada tarihi ya maimaita kansa"
Ajiye wayar hannunta Ms Meenah tayi tana yiwa Hajiyar wani kallan tsanar da a take ta cike kirjinta mai tsananin zafi da jin kaman ta jona mata wuta tace
"Ashe dai da gaske bakin cikin zamana anan cinku yakeyi ko??
Daga anyi sabon gini a cikin villa dinnan kaf a rasa wadda zaa fara haskowa mijinta aure saini??
Me nayi?
Kabilancin da akaiwa Dr Mum a baya data shigo cikinsu nima shi zaku fara nunan yanzu??
Fammah ce ta qaraso gurin daga kitchen data fito tana cewa
"Mum pls"
Katseta Mum din tayi da wani irin tsantsar bacin ran da bata taba ganinta dashiba tace
"Stay out of this"
Dawo da kallanta tayi akan hajiyar datai mutuwan zaune da mamaki tana kallanta da sabon takaici da baqin ciki da kunya duka lokaci daya sbd bata taba dauka Meenah zata tsaya akan ana neman mata maganar kishiya bane bayan a kalamanta baro baro anyi kishiryarma take nufi.
Ms Meenah dataji gabaki daya zuciyarta tayi duhun da zata iya shaqe hajiyar har lahira dauke kallanta tayi daga kanta dan zata iya fasa mata kwakwa akai tace
"Hajiya duk irin mutuncin da muke baima kamata kiyi irin wannan tinanin ba akainaba,
Meyasa bakiyi tinanin Dad ne zai karo aureba da kikaga sabon gurin?
To Dad dinne dai da bakiyi tinani ba ya gyarawa Dr Fammah dinsa guri....."
Da gatse da rashin nuna girmamawa ko daa ga matar uban mijinta ko kadan ta qarasa zancen wanda Hajiyar tajisa kaman saukan gudumar da aka sako daga sararin samaniya a tsakiyar kanta.
Kallan Ms Meenah din tayi da idanuwanta da suka rasa yanayin bayyanarwa sbd abubuwan kashi kashi a take
Bakinta ta bude zatai magana Dr Mum ta sako kai acikin palon a natse fuskanta a kame.
Bata lura da hajiyar ba saidai hajiyan data zuba mata ido ta kafesu akanta tana kallanta zuciyarta na wani irin qarasa mutuwa da tsananin tashin hankali da rikicewan abinda har abada babu wanda ya taba saka ran faruwarsa a kaf ahalin jeerahs dama na Morocco din wato dawowan wannan matar JEERAHsV.
Mommy ce da ganin Hajiyar a palon ya sakata mamaki mai tsanani dan haka ta dan kama yanayinta daman ba sakewa a tsakaninsu tace
"Hajiya kina nan ashe?ina wuni ya gida?
A rikice Hajiyar ta amsa tana dauke kallanta akan Dr Mum wadda sai a lokacin ta juyo ta kalli inda akai maganar idanuwanta n sauka akan hajiyar sauran dan Annurin dake fuskanta ya dauke take.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee
66
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
EID MUBARAK PROMO PACKAGE
Gara basa gara basa da 7500 dinki
duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan
1. Tabajen kankana
2. Gumbar aya da ridi
3. Tsimin mallaka mai maganin infection
4. Garin dadi har madiga
5. Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano.
Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k
Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi
Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine
08144015291 For more information say hi,
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
DAHUWAR KAZA
Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya.
INA MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set
08144015291
*********
Miqewa hajiyar tayi tsaye tana rasa me zatai ko zata ce tsabar yanda duhu ya rufe kirjinta da idonta dan haka ta dauki jakarta ta kalli fammah tayi musu sai anjima batareda ma tasan wa tayiwa sallamarba.
Tana fita Dr Mum ta kalli Meenah wadda fuskanta ta sauya tayi ja a take sbd abinda takejin ya danne kirjinta ta bude baki tace
"Meenah me kikeyiwa muaamala da wannan matar?
Kina sane da hadda rashin sanin kanki da limits dinki ya sakani zuwa??
Shiru Meenah din tayi tanajin zufa na dan tsatsafo mata na halinda Hajiya ta sakata da kalamanta dan daga farko haka taji saukansu kaman FLEET yayi Aure take nufi.
Ahankali ta bude baki tace
"Smah liya ya Ammi(i'm sorry)"
Juya harshe Dr Mum din tayi dayake kusan duka wainda ke gurin suna ji har Maamah din da fammah ta fara fada sosai tana sauke bacin ran dayake masifar cinta ta rasa inda zata zazzage shi.
Tsit palon yayi larabcin Morocco ne kawai yake tashi hatta masu aiki tsit sukai suna ji,
Hatta hajiyar Samad din data dan bata qarasa ficewa ba tana jin masifar wadda ta sakata jin kaman ta dora hannu akai ta rusa ihu sbd baqin ciki dayake neman kasheta dan tasan ita ake xagi ko aibatawa.
Allah ya tsinewa duka dangi da larabawan Morocco duk inda suke ta ringa maimaitawa tana tattare lifayarta data zame ta koma bangarenta idanuwanta jajir.
Dr Mum kuwa ta jima tana fadan da babu wanda ko motsawa yayi dan sun saba da sanin fadanta da bayada dadi sam.
Tana gamawa ta juya ta shige dakinta ta rufo sai a lokacin kowa ya sauke ajiyan zuciya.
Maamah ce ta zauna kusa da Meenah din tana dan rarrashinta da dorawa da tata nasihar akan ta kasance mai kula da nutsuwa da karantar komai dan nan din a cikin dangin miji suke.
Mommy kuwa da bata taba ganin masifar Dr Mum din ba sanyi jikinta yayi tana jinjina sanyi da nutsuwan RAHEEM kwata kwata ba ita ya biyoba kaman Maamah ce mahaifiyarsa ba Dr dinba dan daga uwa har uban bai dauko kowaba.
Su kansa iyayen nasa sunsan babu wanda ya dauko a cikinsu shayarwar da Fatima tai masa ne ya dauko sanyi da nutsuwanta tsaf sbd Nono yanada bada irin wannan effect din sosai dan hakane haryau basuyi dana sani ba saima farin cikin itace ta shayar dashi nononta shi kansa yana alfahari da hakan dan kuwa da allah ya jarabcesa da dauko zafin iyayensa da rayuwar su ukun baasan ya zata kasanceba.
Babu sauran zaman dazai kasance a bangaren tinda Dr ta shiga bacin rai dan haka kowa kama gabansa yayi suka baro bangaren harda mommyn.
Maimakon ta koma bangarenta bangaren mommy ta bita suka nufa acan suka zauna mommyn na hanata shiga damuwan data ga tana neman shiga hakama fammah ta zauna gefenta suka samu ta warware ta dawo daidai sai a lokacin SANAAH ta fito dakinsu zata koma can inda suke yanxu tagansu a zazzaune ta qaraso tana kallansu kafin ta tsayar da kallanta akan Fammah da ido tace mata
"Lafiya dai??
Da ido ta nuna mata Mum din tana mata alaman taxo ta rarrasheta itama.
Kallan Mum din tayi tana shiga dan mamaki amma hakanan ta daure ta qaraso gurinta ta zauna gefenta daya kafin ma tayi magana Mum rin ta kama hannunta tana cewa
"Karki damu baby SANAAH its ok ya wuce"
Gyada kai SANAAH tayi tana dan zame hannunta cikin nutsuwa da dan tapping hannun Mum din tana miqewa dan baa sake take ba taje ta dauko ruwa ta kawowa Mum din tana bata da kulawa tace
"Kisha ruwa zaki sake jin dama dama"
Karban ruwan tayi tareda cewa
"Thank you"
Kwasa sukai suka koma bangarensu acan ma sallar magrib kawai suka Mum din ta samesu dakinsu ta zauna kirjinta na mata wani irin nauyin data kasa riqewa ta fasa musu kuka mai sanyi tana jin zuciyarta gabaki daya ta rasa nutsuwa da aminci sam tinda hajiya ta fadi maganar sai zuciyarta ta kamu da wannan rashin nutsuwan datake ji.
Daman a duniya yarta ce kawai take zaunawa tayiwa kukan matsalarta dan haka ma ko yanzu tinda sun zama yayanta bataji komaiba a gaban SANAAH.
SANAAH tashi hankalinta yayi sbd batasan meya faru ba kuma ta kasa tambaya dan haka sai jikinta yayi sanyi tausayin Mum din ya ciketa suka ringa rarrashinta da kulawa mai tsanani da kauna.
Sun samu ta sake ta dena kukan suka lallabata zuwa cin abinci.
Suna fitowa ita bedroom dinta ta wuce su kuma suka wuce dining din.
Ga mamakin sanaah Mum din kaya ta sauyo ta goge fuskanta fes ta gyarota kaman ba wadda ta gama kuka ba.
Kallan kayan data sauyo tayi zuwa riga doguwa mara fadi daidai jikinta da ba wani lalacewan da yayi.
Tana kokarin zama Fleet din ya sako kai sanye da qananun kayan Balmain hannunsa sanye da agogon bvlgari black da kudinsa zai siya maka motar hawa gangariya.
Shigowansa ya saka SANAAH dagowa kadan ta kallesa daidai shima din ita ya kallo sbd shigewa cikin muryan Fammah datai ta gaidasa a tare da gaisuwan famman datake masa.
Dauke idanuwanta tayi ahankali tana maidawa akan wayarta datai haske alaman shigowan sako.
Mum hannunsa kadai ta iya kamawa tana dagowa ta kallesa tareda bude baki a natse ta gaidasa.
Zaunawa yayi bayan ya dan kalleta kadan yaga yanayin datake ciki na jiki a mace.
Yau ba fammah bace take serving dinba SANAAH ce sbd ganin yanayin da fammah take ciki na rashin jin dadin ganin damuwa a tattare da mahaifiyarta sbd sun iya maida abu qarami babba haka suke abinda ya kamata su bawa wannan damuwa da lissafin sam basa basa sai abinda ma mamaki zai kasheka suke hadawa karfinsu.
Shi ta fara zubawa komai a natse kafin ta isa gurin Mum din ta zuba mata tana zubawa fammah ta zubawa kanta dan daidai wanda zataji tana kokarin zaunawa ya bude baki kadan ya furta mata
"Thank you" kaman yanda yakewa fammah aduk lokacinda zatai serving nasu.
Dagowa tayi kadan jin kalman tasa sedai bata kallesaba ta dauki spoon ta saka zata fara.
Mum fara cin abincin tayi ta ajiye spoon din hannunta ta dago ta kallesa taji bazata iya nutsuwa ba batareda tayi masa magana ba kawai tace
"Fleet wai zaka iya qara aure...?"
Sarkewa SANAAH tayi da tari mara karfi ta aje spoon din hannunta tana daukan ruwan gabanta takai bakinta tasha tana dagowa ahankali ta kalli Mum din.
Shi kansa daga sama kawai yaji maganar da mamaki mai girma amma bai nuna hakan ba hakama bai dena cin abincin dayake ci dinba sbd koyaushe bata sanin lokutan daya kamata ayi wata managar ta saba kowace magana tana masa a gaban fammah tin acan rayuwarsu dan haka ba komai take samun amsa daga garesa ba.
Yanayinsa ya saka bata sake cewa komaiba tayi shiru hakama su famman ba wanda yace komai din sbd ita kanta fammah bataji dadin tambayar da mum din tai masa ba,
SANAAH kuwa faduwan gaba ta samu mai karfin gaske dan batasan shine tashin hankalin da suketa faman rarrashin mum din akansaba.
Shine ya fara barin dining din fuskansa a kame hakama yanayin zaman da akai kowa yaji tension din zaman a jikinsa.
SANAAH tana gamawa barin gurin tayi sbd ganin fammah ta fara magana da mahaifiyarta.
Daki ta koma tana shiga bathroom ta wuce tayo wata alwala tana fitowa ana kiran sallan ishai dan haka ba bata lokaci tayi sallanta tana gamawa fammah ta shigo dan haka da kulawa ta kalleta tana kokarin mata magana su samu dai kowa ya dawo daidai.
Sallah fammah tayi daga nan suka fada maganganunsu har suka sake da dariyarsu da komai.
Da safe guraren karfe tara ta baro bangaren dan yanda taga Mum ta tashi hankali kwance da farin ciki kaman ba itaba alaman ta shirya da mijin nata kenan.
Batama jira lokacin cin abincin ba tabar bangaren tayi gurin mommy.
Ko data isa suna aikin hadawa su Dr Mum abincin breakfast duk da akwai masu aikinsu acan.
Hannu ta saka aka ci gaba da aikin da ita tana kokarin firarta da Safiya.
Suna gama aikin ta wuce bedroom dinta tayo wanka ta sauya kayanta anan ta saka riga da skirt na soft cotton lace pink da touch of ash kadan mai tsadan data sakasa kwantawa sosai da rashin nauyi ko kadan.
Tana fitowa palon zaunawa taso yi taci abinci Mommy tace ta dauki abincin suje itada safiya sukai wa su Dr Mum.
Batai musu ba sbd daman dole zataje ta gaidasu dan haka wayarta ta dauka a natse ta dauki dayan basket din suka fito.
Koda suka isa bangaren ba kowa a palo sai qamshi da sanyi ne kawai yake tashi.
Hanyar dining suka nufa suka ajiye kayan safiya na cewa
"Bara na shiga kitchen na sanarwa su nafisa"
Fidda kayan daga basket SANAAH tafara kokarin yi saiga Maamah ta fito palon tana waya cikin farin ciki sosai da Al'amin data karbi numbernsa ta kirasa suna waya cikeda farin cikin jin juna tana jin kaman ta janyosa gabanta ta rungume ta saka masa albarka.
SANAAH ajiye abinda takeyi tayi ta iso gurin Maamah din wadda tana ganinta ta sake washe baki tana kamata a natse suka zauna tana cigaba da waya.
Ganin wayar ba gamawa zasuyi yanxu ba ya sakata kallan SANAAH tace
"Kije dakin Dr Mum dinku ki gaidata"
Miqewa tayi ta nufi bedroom din ta dan buga kadan kafin ta bude a natse ta shiga da sallama a tsanake.
Ba kowa a dakin da alama tana bathroom dan haka zaunawa tayi a sofa a natse tana shaqar kamshin dakin mai dadi da sanya nutsuwa na Dr Mum.
Tana zaune tana jiranta aka buga kofar a natse tareda budewa.
Juyawa tayi ta kalli kofar daidai sako kansa ciki shima yana kallan ciki take idanuwansu suka shiga cikin na juna ta dauke nata da sauri tana dan juyowa.
Takowa yayi a tsanake da kwarjininsa ya qaraso ciki tareda sake kallanta kafin ya zauna a gefenta kan sofan datake zaune sbd guda daya ce mai fadi a dakin.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee
67
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
EID MUBARAK PROMO PACKAGE
Gara basa gara basa da 7500 dinki
duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan
1. Tabajen kankana
2. Gumbar aya da ridi
3. Tsimin mallaka mai maganin infection
4. Garin dadi har madiga
5. Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano.
Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k
Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi
Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine
08144015291 For more information say hi,
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
DAHUWAR KAZA
Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya.
INA MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set
08144015291
*********
Motsawa tayi ahankali tareda dan dagowa batareda ta iya juyowa ta kallesa ba ta bude baki tace
"Ina kwana"
Fararen idanuwansa ya juyo ya kalleta dasu kafin ya bude baki kai tsaye ya amsa gaisuwan tata da sautin muryansa daya ratsi kunnuwanta da wata irin nutsuwan data sakata dan sake motsawa tana jin son tashi tabar dakin.
Sake bude baki yayi ya jefa mata tambaya a wata irin gajarcewa da tsantsan ilimi da turai data ratsesa yace
"Dr Mum??
Kai tsaye cikin kunnuwanta maganar ta shiga zuwa cikin kanta da kirjinta sbd muryansa wani strong aura ne da ita da babu wanda zai jita a tsanakenta da kamewanta ba baijita a tsokar jikinsa ba dan haka ahankali ta dan qanqame hannunta daya ta dago idanuwanta tareda kasa hana kanta juyowa a hankali ta kallesa da idanuwanta da babu abinda ya raba kamarsu sak da sak da Nasir.
Jin saukan idanuwanta akansa ya sanyashi sake juyowa ya kalleta da idanuwansa dake fizgar duk ajin mace akansa..
Kasa motsawa tayi hakama kasa fidda numfashi tayi idanuwanta na kokarin daukewa daga kallansa yace
"Menene say dinki akan abinda yake faruwa??
Idan kinada kowane raayi akan hakan zaki iya sanar dani"
Kaman daga sama taji zancen dan haka ta sake kallansa gabanta na dan faduwa sbd a yanxu batada say ko wani raayi akan komai sai yanda akai da ita.
"Karki komai just fadi abinda kikeso akan auren"
Dagowa ta sake yi wannan karan bata iya kallansaba sbd idanuwanta dasuka narke kaman zasu tara hawaye ta bude baki zatai magana kenan